MENENE YAFI WUTAN JAHANNANMA
BALA'I DA MASIFA?
*****************************
Sahabban Manzon Allah (saw) sunyi masa
tambaya, sukace ya manzon Allah (saw)
menene yafi wutar Jahannama masifa da
azaba?
Sai Manzon Allah (saw) yace;
Fushin Allah shine yafi wutar Jahannama masifa da
balbalin bala'i.
Ya Rasulillahi! Mene yake sawa
Allah yayi fushi da mutuM?
Ga kadan daga cikinsnu.
1.Kashe Musulmi mumini da gan-gan.
2. Wulakanta iyaye.
3. Barin tsaraici awaje.
4. Yawan sabon Allah, ko kuma tuban muzuru.
5. Kin yin Sallah akan lokacinta Da dai sauransu.
Yaa ubangiji ka karemu daga aika duk wani abun da zai sa kayi fushi damu.
AMIN SUMMA AMIN
Dan Allah kuyi sharing



0 Comments: