MUNA BIYAWA KANMU BUQATA NIDA SAURAYINA TA HANYAR FIRA AWAYA
DAGA ZAUREN
HISNUL-MUSLIM
TAMBAYA
Assalamualaikum
Malam nice da saurayina To Malam ya kasance Muna biyawa Junan mu bukata Ta hanyar Waya
Mal menene hukuncin haka amusulunci?
AMSA
To baiwar Allah wannan haramunne babu kyau
Ita zina dama kala kala ce malamai suka rarrabeta
Akwai zinar ido wato kakalli tsiraici harkaji dadi akwai zinar baki wato kuyi magana ta sha'awa dankuji dadi akwai zinar hannu wato masoya suringa taba junansu ayita wasanni har aji dadi
Akwai zinar farji wato kwanciya da mace asadu da juna wato babbar zina kenan
To yar uwa duk wannan abubuwan dana ambata dukkansu sunansu Zina
Illa iyaka kawai wata tafi wata amma duk wacca kikeyi aciki to sunanki wacca takeyin zina saidai kituba kikoma ga Allah
Kuma saurayin naki dama ba auranki zaiyiba
Idanma auranki zakyi to zaki auri wanda mutuncinku yazube tundaga waje
Allah shine masani
JUNAIDU BALA ABDULLAHI
Abu salma
Masu buqatan shiga Wannan Zaure na hisnul Muslim suyiwa daya daga cikin wadannan number magana ta whatsApp+2348065523065
+2348162067271
Domin Neman Karin bayani akan wata fatawa sai Ku kira wannan numbar↓
+2347065588557
سبانك اللهم وبحمدك، اشهد ان لا اله الا انت استغفرك واتوب اليك،
Kuna iya samun mu ta facebook ta wannan link indanke Qasa
https://mobile.facebook.com/Hisnul-Muslim-667684316700356/?fref=none



0 Comments: