Sunday, 29 October 2017




MUNA BIYAWA KANMU BUQATA NIDA SAURAYINA TA HANYAR FIRA AWAYA

Home MUNA BIYAWA KANMU BUQATA NIDA SAURAYINA TA HANYAR FIRA AWAYA

MUNA BIYAWA KANMU BUQATA NIDA SAURAYINA TA HANYAR FIRA AWAYA

        DAGA ZAUREN
HISNUL-MUSLIM

           TAMBAYA

Assalamualaikum
Malam nice da saurayina To Malam ya kasance Muna biyawa Junan mu bukata Ta hanyar Waya
   Mal menene hukuncin haka amusulunci?

            AMSA

To baiwar Allah wannan haramunne babu kyau
Ita zina dama kala kala ce malamai suka rarrabeta
      Akwai zinar ido wato kakalli tsiraici harkaji dadi akwai zinar baki wato kuyi magana ta sha'awa dankuji dadi akwai zinar hannu wato masoya suringa taba junansu ayita wasanni har aji dadi
      Akwai zinar farji wato kwanciya da mace asadu da juna wato babbar zina kenan

To yar uwa duk wannan abubuwan dana ambata  dukkansu sunansu Zina
    Illa iyaka kawai wata tafi wata amma duk wacca kikeyi aciki to sunanki wacca takeyin zina saidai kituba kikoma ga Allah
Kuma saurayin naki dama ba auranki zaiyiba
       Idanma auranki zakyi to zaki auri wanda mutuncinku  yazube tundaga waje
Allah shine masani

JUNAIDU BALA ABDULLAHI
Abu salma

Masu buqatan shiga Wannan Zaure na hisnul Muslim   suyiwa daya daga cikin wadannan  number  magana ta whatsApp+2348065523065
+2348162067271
    Domin Neman Karin bayani akan wata fatawa sai Ku kira wannan numbar↓
+2347065588557
سبانك اللهم وبحمدك، اشهد ان لا اله الا انت استغفرك واتوب اليك، 
Kuna iya samun mu ta  facebook ta wannan link indanke Qasa
https://mobile.facebook.com/Hisnul-Muslim-667684316700356/?fref=none

Share this


Author: verified_user

0 Comments: