Wednesday, 22 November 2017




MU KOYI INDIYANCI DARASI NA DAYA

Home MU KOYI INDIYANCI DARASI NA DAYA

Garam Masala Hindi School
     Kaduna state, Nigeria.
         19th/10/2017
          Time 8:30pm

Lesson One.

Baatchit - hira- Conversation

Aisha: Assalamu alaikum - shanti par ho

Jamila: Waalaikumussalam -  tujhe bhi shanti par ho

Aisha: Jamila kya baat hai? Sadiya ne mujhe kaha ki apki tabiyat achcha nahin hai, badan kaise hai? - Jamila wai make faruwa ne, sadiya ke fadamin cewa baki da Lafiya, toya jikin?

Jamila : badan achchaa hai, Alhamdulillah- jiki da sauki, Alhamdulillah.

Aisha: kounsa dard hai? - make damunki?

Jamila : Saar dard hai - ciwan kaine

Aisha: saar dard?  sirf Saar dard? - ciwan kai? Ciwan kai kawai?

Jamila : Saar dard hai aur phorda bhi hai, aise Doctor kaha - Eh ciwan kaine da Kuma ulcer, haka likitan yafada.

Aisha : Allah apko svaasthy diye aur Allah dua mangna hai apna tabiyat pachchtava bane hain- Allah ya baki Lafiya Kuma Allah yasa gaffarane.

Jamila : Ameen summa ameen.

Share this


Author: verified_user

0 Comments: