Friday, 8 June 2018




abin duhu complete

Home abin duhu complete

[2/7, 5:45 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hafsat musa 7 February Dasunan Allah mai rahama mai jinkai 1↔5 Zaune take gaban dressing mirror tana shafa hoda tana goga wannan tashafa wanna har takamallahah Tatashi tanufi maajiyar kayanta tazakulo wata gownt blue tayi rolling da blue din mayafi tana daidai Fitowa wayanta yafara ringin dasauri tadawo domin jin hubby ta ne ke kiranta domin special ringi tasamashi Dasauri tadauka hello my habibi, Cewatayi ok, ganinan zuwa bani minti 2 luv you tayima wayar kiss ta Aje Dasauri tasakko daga mattakalar bene Ta iske mamy ta A falo Tace mamy barka da hutawa ta wai wawaye tace lafeeya lau Zeenat Hanyar fita tayi tace inazaki ne Zeenat tace mamy Faruq ne mamy tsaki kawai taja tacigaba da Abinda take Zeenat Kuwa Hanyar waje tanufa ta iske shi zaune bisa motar sa Honda civic duk ta tsufa tace my habibi na barka dazuwa yace lafeeya lau hubby na kina lafeeya tace klau, Sukacigaba da firarsu can yace Mata hubby matsalar kudi su kamani fa kibani 20k tace kacika matsalar Kudi habibi mekake dasu ne baasati saikace kana bukatar kudi, yace sorry my hubby kinsan nike kula da kakanta ita daya gareni gashi nikuma bawani Aiki nake kiyi hakuri tunda ina matsamiki fuu yatashi yashige motar sa Zeenat cewa take Habibi!! Habibi Amma be tsaya saurarenta yaja motar shi yabar harabar Gidan, Cikin gida tashiga cikin tashi hankali domin Habibinta yayi fushi da ita mattakalar bene tahaye bata tsaya kallon inda mamy ta take tajawo wayarta call din Habibi kawai tayi Amma yaki picking saidatayi mishi Kira 10 Amma bedauka karshema tana Kara kiranshi taji wayansa switch off wurgar da wayarta bisa gado tafashe da kuka domin ba karamin so Allah ya doramata na Ameer tana matsifar sonshi sosai Tanan kwance har bacci yadauketa bata tashi farkawa har wjn 4 Alwalla kawai tayi sallar La' sar tazura wata doguwar rigar Atamfa komawatayi takara call din Habibinta yabude wayar Amma yaki picking, Test tashiga rubuta masa _Haba_ _my_ _Habibi_ _katausayamn_kadauki _wayana_ _nashiga_ hali adalilin kin daukar wayata. Taturamasa jummai mai Aiki ce tashigo hajiya kizo inji mamy, kallonta tace kicemata ganinan, Jummai tace Angama uwar dakina tajuya tatafi Tashi tayi tafita zuwa kiran da mamy tayimata, Mamy ta iske zaune falo tana duba daily trust Samun kujera tayi ganin mamy tace me Akayi miki ne naga kinshigo ranki A bace tace bakomai mamy ta girgiza kadan kiganni inhar namiji yanzu kikafara Mamy ta cigaba da duba jarida Zeenat tatashi zata koma daki mamy tace bazaki ci Abinchi ba tace nakoshi Tahaye ta koma daki Bata gajiba takara kiran shi saida tayimishi Kira 2 sannan yadauka shiru yayi tace Haba Habibi karinga tausayaman mana pls fashewa tayi Da kuka yace to duk laifin kine tace to kayiman Afuwa bazan sakeba yanzu kazo Ka Amsa dama akwai 20k da mamy tabani nasiyi kayan make up sainabaka nan suka cigaba firansu, irinta masoya dasuka Dade cikin shauki son junansu, Zeenat banason tarayayarki da Ameer domin be kwantanba kokadan Atare Dani cikin zuciyata inhar zaki cibagada tarayya dashi saidai kikoma gun maihaifinki wallahi domim bana kaunarshi, Zeenat ce tamike tahaye sama janye da trolley ta fito Mamy tabita Kallo Zeenat tace mamy nazabi nakoma gareshi domin inason Ameer Tajanyo trolley tanufi Hanyar fita duk da dare yayi mamy bata hanata fita ba domin ranta yabaci, Zeenat tana fita wayarta tadaga tace ma Ameer yatadada Bakin titi gatanan cikin rudewa yace meyafaru tace inyazo yaji, Motar tashiga kawai tafito Bakin titi Ta iske Ameer har ya iso fita tayi tanufi ketaren dayake tabude marfin motar shi tashiga,tana shiga Ameer lafeeya Zeenat?? Cikin share Hawaye tace zani Abuja gun mahaifina ne? Ameer yace meyafaru nan tafadamsa koma Tazaro ATM CARD tace gashi kan komai yadaidata karinga zaren kudin man tarubatamasa sirrinta duk nabanki Tabashi Ameer kasake yayi yana kallon ta tace karkadamu hubby Zan iya komai Akanka tafito tace sai munyi waya in na isa yace kikular man dakanki hubby tace karkadamu Ta tsallka tanufi motar ta nufi Hanyar Abuja zuwa wjn maifinta Ameer saida yaga tatashin motar Zeenat waya yadaga yace kutari wata mota Hanyar zariya yafadamusu number motar Tofa me Ameer ke nufi wannan shine Abi A duhu Muje zuwa [2/7, 8:43 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hafsat musa 6↔10 Zeenat ce ketafiya bisa titi wata mota ce tahanga tana binta baya bata damu cigaba da tuki Amma me duk inda tayi saitaga motar nabinta tsayawa tayi taga motar zata wuce Amma sai taga itama ta tsaya nan fa ta tsorata tayi nadamar tafowar cikin Daren nan Gudu takara motar ma takara gudu Harbi taji nabindiga Kara tsorata tayi takai gudun motar karshe Harbin kawai suke can suka harbi tayar mota Zeenat ta yanki wani daji motar takama da wuta sosai. Takara cin kan Zeenat yabugu marfin motar yabude tafado ta dinga birgama Mota kuma tataicin wuta, . Wadda suke binta suna ganin yadda mota ke ci kiran Ameer suka ce hello sir yarinyar gudu Gareta sosai Yanzu Angama da ita tuni tasheka barzahu Ameer yace Ku tababata suka yes sir tuni ta mutu mun kone gawar da mota sai burbushin toka, Ameer yace Aikin Ku yana A boys, Ameer kuma yana datse wayar murmushi mugunta yayi karuwarsa dake kusa dashi tace meyafaru yace bakomai yajawota suka shige dakin shi suka cigaba da sheka Ayar su, Washe Gari Tafiya yake cikin motarshi yana saurin isa Kaduna domin kiran daakayimishi na gagawane motar shi ta tsaya cak fitowa Yayi yaga meke damunta dubawa Yayi yaga tana bukatar ruwa dauko galan Yayi Amma sai yaga babu ruwan ciki tsoki yaja yadauki galan yadan shiga cikin dajin yaga yasamo ruwan Cikin sa'a yasamo ruwan Yadebo ruwan kenan yana cikin tafiya jeyayi tuntube dawani Abu dubawa cikin firgita yajabaya ganin mace kwance ga jini duk Akanta, Gakuma ciwonka duk jikinta zuwa yayi yadafata Yace meyafaru da wannan baiwar Allah ne?? Zuciyar tabashi dayatemakata domin yaga tanadà saurin numfashi sungumarta yayi kamar jaririya yasata mota yasata Yazuba motar ruwa tatashi Kiran Abokinsa yayi yace yana Asibiti gayanan zuwa da patient Abokin yace yanan, Motar yakarama gudu cikin sa'a har ya isa Kaduna cikin ikon Allah, Yana shiga Asibiti kawai yanufa ya sungumi Zeenat kamar jaririya Dama Dr imam yafito taraayasadaki Akaba Zeenat Dr iman yace taufeek wacece wanna Wadda naji Ankira taufeek ya kalli Agogo yace imman kadubata Zan dawo inada meeting na gagaga kadubata pls zanje nadawo Nan taufeek yafita dasauri domin lokacin shigar shi meeting yakusa Shiga mota yayi yabar harabar Asibitin. [2/8, 11:27 AM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 11↔15 AFTER TWO DAYS DR Iman ne zaune office shida taufeek Dr imam kecema Taufeek Abokina duk wani taimako mun ma wannan patient har yanzu bata farfadoba kuma kanta ya bugu sosai farkawa wata kawai muke jira naga inbata samu matsala Kwalkawbatar ba Taufeek yaja numfashi domin tausayin ta komeyasameta zai jira yaga farwakata yaji meyafaru da ita, Tashi yayi yanufi dakin daakwantar da ita ya isketa kwance idonta runtse haryanzu bata farkabaa,samun kujera yayi yadawo kusa da ita yakuramanata Ido Ameer Kuwa tunda yaranshi suka gayamaishi rasuwar Zeenat yadinga bushasha Kudin Account domin million 7 keciki baya wannnan club bayanan kashe kudi kawai yake Towai waye Ameer kubiyoni Ahankali zakuji kowaye Taufeek yaturo kyauren dakin daakwantar da Zeenat ya shigo kamar yadda yasaba yanatsaye kawai yaga kafarta tafara motsi da sauri yafita yakira Dr imam yace kafarta tana motsi shida Dr Imam suka shigo suka iske tabuda idonta sai kale kale take Dr imam yahau dubata yace sannu baiwar Allah shiru tayi yace meye sunanki Zeenat tace sunana nima bansan kowacece niba kugayaman waceceni, Nan Taufeek yakalli Dr imam cikin mamaki sunji wannan maganar da Zeenat kefadi. Tofa muje zuwa luv masoyana 😘😘 [2/8, 6:39 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 16↔20 Taufeek yakalli Dr imam yace Dr mehakan kenufi ne?? Dr yace zomuje office Office suka nufa Dr imam yace dama jiran farfadowarta muke muji babu Abinda yasameta to Anyi rashin sa'a tayi loosing memory nakanta yanzu ta manta ko ita wacece Domin ko sunanta yanzu bata Sani ba zata koma tamkar yarinya karama, Komai sa Ankwantata yadda yake, Taufeek yayi Ajiyar zuciya yace dankari makari, Yanzu doctor babu Abinda zaa iya yine doctor yace Anasamun irin wanna matsalar A lokacin da mutum yasamu mummunar buguwa bisa kanshi taufeek yaja yace Allah sawwaka, Mamy ce zaune tana tunanin haryanzu Zeenat bata kirataba ba wayar ta tadauko lambar Zeenat tashiga Kira domin tayi missing yartata Amma me tana Kira taji switch off Gabanta yafadi tomeke faruwa Number mijinta Abba Zeenat tashiga Kira rabon data kirashi Anyi 3 years Shima dayaga kiran sai daya razana domin yasan bahakanan fiddausi zata kirashiba dauka Yayi suka gaisa tacemasa Zeenat zaiba yace yaushe Zeenat din tazo ne zumbur mamy tamike tace yau kusan sati daya da tafowarwata, Alhaji hayat cikin razana yace yau kusan sati daya sai yanzu zaki kirani fidausi Haba fiddausi Abinda yafaru shekara 25 Yakamata kimanta Amma haryanzu kikin mantawa ganinan zuwa Garin Zan biyo jirgin yammma insha Allah Suka datse wayar Nan mamy tashiga tunanin komai nabaya kamar television, Sunanta na asali fiddausi wadda maihaifin ta yaradamataa Mamy kyaywace domin bafulatanace ga gashi ga kyau Sun hadu da Dadyn Zeenat wurin bikin wata cousin dinta dake zaune kano Nan suka kulla soyaya ta Aure tsakaninsu har maganar Aure tashiga tsakaninnsu Amma Ankai ruwa Rana kafin Baffa maihaifin mamy ya Aminche domin sunyi Alkwalin hadasu Aure da dan Abonkishi Dakayar Baffa ya Aminche zata Aure shi kuma yace koami yace yadawo babu ruwanshi Haka Akayi Auren mamy da Abban Zeenat itama mahaifiyar Abba batasom Auren domin itama tanason hadashi da Aure da yar kanwarta,maifinshi yamutu tun yanacikn zani goyo, Gida daya suka zauna da itada maihafiyar Abban Zeenat Tasha wahalarta sosai har tasamu cikin Zeenat duk Uban laulayi datake behana Inna sa fidauusi Aiki Tana wannan har tahaifi Zeenat tacigaba da rainon yarta, Zeenat tanada shekara Biyu takara samun ciki nan hayatu yace sai A zidda cikin. Domin bata gani shi karamin maaikacine malamin makaranta nawa yake kwasa na Albashi Itakuma mamy tace batasan wannanan ba, , Nan takara shiga wani hali ga wahalar uwar miji gata miji, Anahaka haryasamu offer Karo karatu kasar malaishiya Yallalabi Mamy Akaje Aka zidda cikin nan suka tafi malaishiya suda yarsu Zeenat dakayar Inna tayrada Akatafi, Zuwansu shekara biyu mamy takarasamun wani cikin Amma hayatu yakyaleta ta haifesu Amma tana haihuwa ya lalalabeta Akan Acire maihaifar yaya ukku sun ishesu domin yan biyu ta Haifa mamy tace bata yarda nan yalalabata Amma da sharadi bazai mataa kishiyaba Yace Ya Aminche, nan Aka yanke maihafa, Twins din suna da 6 months suka mutu mamy Tasha kuka Amma tahakura Tacigaba da karatun ta dama ta kammala secondary A Nigeria Tana karanta mass com Saida sukayi shekara goma. Sannan suka dawo Nigeria mamy tazama yar jarida babba shima Dady yazama prof hayatu har sunfara Aiki Can sukace Nigeria zasu dawo suma su bauta ma kasar su suka tatatara suka dawo da yarsu Zeenat wadda ko Hausa bataji Dawowar su ne Inna tamatsama dady sai yayi Aure domin tanason jikoki dayawa Nan yashirata da zance yadawo gidanshi da gina Kano Dawowar su dawata ukku inna takirashi Akan tanason ganinshi cikin hanzari yadauki Hanyar katsina Yanazuwa ya iske Ana shirye shirye Inna tace na Aureshi kuma ya tsallake maganar ta Bata yafemashi ba Cikin tashi hankali yakira mamy yafadamata mamy fashewa tayi dakuka Aibahahaka sukayiba yafadama Inna Yace tayi hakuri Anringa Adaura tace yabata takadarta to Yace bazai bayarba Tace toyasani tagama zaman Aure dashi Yakama Amaryashi wani gidan wannana daga ita saiyarta Silar komai kenan dady yakoma Abuja yana Aiki a matsayin prof Itakuma mamy tazauna kano itada Zeenat tana Aikin A radion freedom Zeenat kuma ta kammala secondary tashiga jamia Takaranci law shekara ta daya kenan dafara Aikin wannan Abu yafaru Mamy taja numfashi dawowar taga tunanin Taufeek yaturo kyauren dakin da Zeenat takeciki ya isketa tahada kanta da bango dauko kujera yayi yadawo kusa da ita yamaida numfashi Yace.. Wash nagaji kubiyoni masoyan Abin duhu bye [2/9, 10:21 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hafsat musa 21↔25 Taufeek yajawo kujera yazauna kusa da Zeenat yana kallon ta itama zubamishi Nata idanuwannata Yayi Sunkusa five minutes suna kallon juna, Shi taufeek kallon kyakyawar fuskarta yake yana tunanin komeye silar shigar wannan kyakyawar wannan matsalar, Itakam Zeenat idanuwa kawai tazubamishi, Taufeek Yace yanzu bazaki iya tuna komai na rayuwarki ba Zeenat takada Kai tace bansan koni wacece kafadaman don Allah Kai wanene wajena, Taufeek Yace ni yayanki ne daga yauzaki dinga kirana Yaya Taufeek Tace Yaya Taufeek Toni meye sunana?? Taufeek zungum yayi cikin ranshi Yace to wane suna zai samata Yace sunanki Salma Murmushi kawai tayi Dady yazo ya iske mamy nan suka banzama gidan radio da gidan television duk Aka watsa Akan Ana Neman ta kuma Aka dukufa rokon Mamy kuma kuka tace ga Abinda boko yajamaka Dadyn Zeenat yanzu dama Aciremana maihafa munann muna kallon wasu yayan sun ragemana kewar Zeenat gwara kila matarka zata haihu nikam Zeenat ce kadai har karshen rayuwata nan dady yashiga rararshin mamy daban hakuri tsakanin Mata da miji sai Alla nan tsohuwar soyayya ta motsa dama soyaya bata tsufa saidai masoya su tsufa, Abangaren Zeenat wadda takoma Salma Kuwa taufeek yana kula da ita sosai yanzuma zaune yake yana Bata Abinchi Abaki tana Amsa tana ci Dr iman ya shigo ya iske suyajuyo yana dubata yaga yanzu bata da kingin damuwa tare da ita, Wajen Taufeek yajuyo Yace Abokina yanzu Bata kingi wata matsala sai wannan Zan rubuta muku takadar sallama kasameni office, Taufeek kuma shiru yayi har Dr yafita cikin ranshi Kuwa tunanin yake yadda zai tunkari momy da wannnan Batu haryakai Mata Salma can wurin ta Zeenat tace Yaya Taufeek da sauri yadago fuskar shi Yayi murmushi yace Salma yacigaba da Bata Abinchi, Tatashi Yayi yace Salma Ina zuwa itama mikewa tayi Alamar zata bishi tsaye Yayi Yace Bari nazo Salma Office Dr imam yanufa nan yarubata masa takadar sallama nan taufeek yace yataimaka mashi dawata nurse takoyma yadda zatayi wanka shi zai je boutique yasiyomata ready made Nan Dr yatura wata nurse takwantata ma Zeenat yadda zataayi Taufeek yadawo daga siyan kaya yanashiga ya iske sunfito mikama nurse din kawai yayi yafito Nurse din ce tafito tace tasamata shiga yayi Kara murza idanuwansa yayi domin gani yayi kamar ba itace yagani yayi kamar babu Abinda ke damunta, Kura Mata idon cikin ranshi Kuwa tasbihi yake gawaadda yakagi halitta nan cema yayi kawai tabiyoshi suje Motar shi yashiga sai birnin Kano maihafarshi saimu masu fatan Allah yakiyaye. [2/10, 11:56 AM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hafsat musa 26↔30 WAYE TAUFEEK? Alhaji kabeer cikaken bafulatanin yola ne maihaifayar sa su biyu ta Haifa dagashi sai kaninshi Alhaji faruq maihaifinsu yadade da rasuwa saidai duk cikin dangi su babu wadda Yakama kafar maifinsun dukiya, Don haka yayanshi sukataso da irin halinshi wajen taimako talakawa mararshi itama mahaifiyar su Hajiya Amina Sam Bata dauki Abin duniya wani Abu ba bai rufemata idoba Sai dai Yayi. Rashin sa'a samun Mata daba taimakao hajiya Salma wato sunanta taufeek ne ke kiran Zeenat Hajiya Salma yar bauchi ce maifinta yana da rufin Asiri babu laifi sai dai takai kanta inda Allah bekai taba macece mai tsaninin so Abin duniya hakan yasa ta tsani talaka shiyasa da ta Auri Alhaji kabeer take ganin tagama samun duniya, A lokacin da hajiya salma tasamu ciki murna wajen Alhaji kabeer kamar me yana shiga wata Tara suka fita kasar waje, Acan ta haihu Sannan suka dawo da katon dansu mai sunana taufeek. Ahaka taufeek yataso babu tarbiya Abinda yakeso shi zayayi gakuma dama Alhaji kabeer bazama kasar yakeba gobe yana wannan kasar shiyasa basai halin daakecikiba Tunda hajiya Amina ta kula da Abinda kefaruwa ta matsa sai andawo da taufeek wurinta hajiya Salma taso gardama sai da Alhaji kabeer yayi Mata Jan ido Sannan tabadashi. Taufeek yanada shekara 9 aka haifi yesmeen. Shikam Alhaji faruq yayansa biyu sadiya da bahijja gwara yayan Alhaji kabeer domin su babu tarbiya ko kadan sadiya ce tsaran Yesmen Bahijja itace babba yar Alhaji faruq Sam bahijja basu haduwa da taufeek saboda yarinyace yar rashin kunya ga tsabar son Abinduniya Don haka kusan Kullum sai sai taufeek yabata kashi zaman su bai haduwa waje daya Taufeek sun iso Garin kano lafiya lau "Oyoyo"!! Ga mutane Kaduna" kamar mafarki take taji momy tana fadin haka zumbur tamike tasauko daga bisa gado tayo falo dagudu tafada jikinshi saura kiris takadashi dariya kawai yayi yace Autar momy karki kayardani momy mahada rai tayi tace karki kayardashi Yasmeen hada fuska tayi tace cikin shagwaba Kai momi shikadai kikasani Taufeek juya bayanshi ganin bega salma wadda sunanta Yakoma tace mekake nema ne yace inazuwa, Fita yayi ya iske salma tsaye bata tafo ba Momy na kawai yacemata zo mushiga ciki kinji ko tafowatayi tabi bayanshi Suna shigowa Kuwa yasmeem tamike brother inakasamo yar kyakyawa haka mai kyau, Momy hada ranta tayi tace wacece wannan taufeek?? Yace momy zauna nayi miki bayani komawatayi tazauna yakalli Zeenat yace zauna momy na nan Yayi ma momy bayanin cikin fushi momy tace shine Daga taimako saika tafo da ita Taufeek yace kiyi hakuri tamanta ko ita wacece balle Asan ko ita wacece Duk ranar da tuninin tayadawo zata koma ga maihaifinta Yasmeen tace pls momy kibarta kinga nasamu kawa kusadani momy pls nan suka rrrasheta domin momy Akwai ta da son yayanta Amma ko Alma don dai sunci karfinta Yasmeena ce taja hannun Zeenat suka shiga ciki Amma Zeenat taki yarda tace wacece wannnan Yaya Taufeek ?? Jeki itama yar uwarkice sunanta yasmeen Wannan kuma momy ce yanuna hajiya salma Yasmeen taja hannun Zeenat suka shiga ciki domin taci Abinchi, Taufeek ne yajuyo wajen momy Momy dady tafadaman wannnan week zai dawo, Hajiya Salma tatabe baki domin batasan wannnan tafiye tafiyen nashi. [2/10, 12:34 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 31↔35 After 6 month Mamy sunbarma Allah komai domin har yanzu shiru Zeenat babu labarinta Amma Mamy tarame Dady yana rarrashinta domin yanzu komai yawuce Amaryashi tsiya takeman yadakatar da ita Yace fiddausi tana tare dashi kafin yazama wani Abu don haka zai iya sallamarta Akan fiddausi dama tilastamashi Akayi ya Aureta. Bangaren taufeek kuma yana kula da Zeenat kamar me sunyi shakuwa kamar me duk ranar dabata ganshi ba Kuwa kuka zata cigaba dayi har sai yasmeen ta rarasheta Momy kuma babu ruwanta dashiga sha'anin Zeenat kwata kwata tsakanin ta Zeenat sai harara shiya Zeenat ke Dari Dari bata kusantar inda take, Inda takesamun kulawa daga wurin Dady inyazo Garin sai su yasmeen da taufeek, Yauma zaune take daki kuka kawai duk yau bataga yayantaba, Yasmeen tashigo dakin ta iske Zeenat takure kusada ita tamatso sister meakayimikine?? Cikin shahekar kuka tace duk yau banga yayana Yasmeen murmushi tayi tace tokiyi shiru yanzu zaidawo kinji KO?? Suna haka saiga taufeek ya shigo Cikin mamaki yace yasmeen me Akayi ma momy natake kuka tace waidon bata ganka ba shiyasa take kuka Cikin tausayi yace kiyi shiru kinji momy na daina kuka Zeenat tajuya baya Almun tayi fushi murmushi yayi yace momyna fushi kike Dani toshikenan Bari natafi Tunda momyna batasan ganina Tashi yayi Alamar zai tafi dasauri tajoyo Yace Ashe ba fushi Akedani ba To mekekeso yanzu kikasha cikin shawgaba wadda ke birge taufeek tace ice cream Yakwaikawayi muryata Yesmeen tana tsaye tana kallon su domin suna balain burgeta, Yace Bari naje na siyomaki mikewa tayi Almar zata bishi cewa zakije momy na Gyadamishi Kai tayi Juyowa yayi wajen yasmeen yace kushirya muje Inafalo inajiranku Amma karkudade yasmeen tace bazamu dadeba Yaya Sun shirya suka fito suka iske momy zaune bin Zeenat tayi kawai da haraara Sahad store kawai suka nufa nan yasmeen tacigaba da jido kaya Taufeek kuma waryashi yafiddo yacigaba dayima Zeenat video Suna cikin zabar Abinda sukeso saiga Ameer ya shigo shima layin Abinda yakeso yanazaba Murya kamar ta Zeenat ta kwadama taufeek Kira yayana Dasauri yajuyo Zeenat!!! Sanna taufeek har yaiso inda take yana video Ameer yakaracewa zeeenat!! Joyowatayi domin kamar taso da Tina wani Abu Amma takasa Taufeek yace kasanta Cikin figici Ameer yace nasanta Amma basan ko yar inaceba makaranta kawai mukayi, Anan ABU Taufeek yace OK babu damuwa dasauri Ameer yabar wurin Taufeek yakalli wayar daharyanzu tana video saving kawai yayi yamaida Alhjihu Vayanan sungama ne suka fito suka nufi gida. [2/10, 6:42 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 36↔40 Ameer yana ganin tashin motar su Zeenat waya yadauko cikin fushi yaganka dakunne can jimawa kadan Akadauka cikin fushi yace kukace Zeenat can wadda yakira Yace yes sir oga tarasu domin motar datake ciki takone kurums sai tokar kawai mukagani Sannan Ameer tsoki yaja yace tobata mutu ba waccan yace what!!! Ameer datse wayar kawai yayi ya jefar da ita Yaja motar dagudu yabar wurin. Shakuwa tsakanin Zeenat da taufeek saikara yawa take. Yanzuma zaune suke can harabar gidan. Shida Zeenat yakuramta idanuwan sai kallon yake Domin Ina tare da Zeenat baya gajiya da kallon ta, Ko kallon kuma ga yawan tunaninta dayake kodayaushe ko office yaje sai yakira yasmeen tabata wayar. Yaji muryata Sannan zai samu natsuwa To me haka kenufi ko yashiga tarkon sonta, Can yadawo daga tunanin dayake yaga Zeenat sai zagaye take A katafaren gidan, kiranta yayi yace momy na zo xuwa tayi tace gani yayana Yacezo muyi fira ko momy na, Nan yajata da firar don kawai yaji sweet voice dinta Basai sadda bakinshi ya furta *I love* *you* *momy* *na* Tace wannnan wace kalma ce yayana yace cewa nayi inasonki, Tace nima inasonka yayana Tofa🙄 Taufeek yace tashi mu shiga ciki. Tashi yayi suka jera suka shiga falo Taufeek yanashiga ya iske momy bahijja tayi pillow da cinyar ta Bahijja mikewa tayi tace Yaya Taufeek wacece wannan?? Harara kawai tayimata yacema Zeenat muje ciki kici Abinchi momy na. Bahijja ta juyo wajen mamy cikin shagwaba ta sangargatun yara, Tace momy wacece wannan Momy cikin tabe baki tace wacece bace tsintarciyya Nan momy tagayamata yadda taufeek yafadamata, Bahijja son taufeek kamar me Amma shiko Kallo bata isheba bacin sabagen tsana dayakemata babu Abinda ke hadashi da ita sai harara da tsoki, Shiitake biyota wajen momy da sayen sayen Abubuwa to momy dasan Abun duniya dataga tanason Abun duniya har kyautar 50k yake Nan fa momy takara rikicewa Bahijja kuma kudin datake ba momy ba Aiki takeba tana tatsa daga wurin Alhazawa birnin datake tare dasu, Sai fatan Allah yashirya domin Bahijja tayi nisa da bin maza don kawai tasamu kudi, ****************************************************************************"*""""""""******* Bahijja tashigo daki ta iske yasmeen da Zeenat suna zaune yesmeen tana ma Zeenat tsifar Kai Tsoki kawai Bahijja taja tace yesmeen kinji haushi kita can tsintarciya A jikinki bakisan kowacece ba Ji yadda ta kwanta jikinki wai tsifar Kai ke ko tsoro bakyaji Dakama Zeenat tsawa tayi tace don ubanki daukeman wannan idanuwanaki kar kicinyeni, Zeenat fashewa tayi da kuka takara runkukume yesmeen Yesmeen tace haba Aunty bahijja don Allah kidaina. Bahijja tace do Allah yimanashiru Wadda batasan ciwon kanta ba Tadauki Abinda tadauka tafita Zeenat tace yesmeen meye tsintatarciya?? Yesmeen tace manta da zance, kinji Zeenat tace yayana yafadiman wata kalma wai yana sona nima nace masa inasonsa Yesmeen murmushi kawai tayi dama ta Lura da takon yayanta After one week Yesmeen da Zeenat ne tsaye cikin taufeek yasasu hadmasa coffee, Bayasa sungama ne yesmeen taba Zeenat takaimishi Tafito zata nufi dakin shi tayi Karo da bahijja domim mugun tsoronta take domin tana takuramata Raba tayi zata wuce bahijja ta harde ta Kan Zeenat yabugeki kan bango datake kusa Zeenat tafasa wata Kara tafadi Sumama!! Dagudu Yesmen suka fito itada taufeek. [2/10, 6:51 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 36↔40 Ameer yana ganin tashin motar su Zeenat waya yadauko cikin fushi yaganka dakunne can jimawa kadan Akadauka cikin fushi yace kukace Zeenat can wadda yakira Yace yes sir oga tarasu domin motar datake ciki takone kurums sai tokar kawai mukagani Sannan Ameer tsoki yaja yace tobata mutu ba waccan yace what!!! Ameer datse wayar kawai yayi ya jefar da ita Yaja motar dagudu yabar wurin. Shakuwa tsakanin Zeenat da taufeek saikara yawa take. Yanzuma zaune suke can harabar gidan. Shida Zeenat yakuramta idanuwan sai kallon yake Domin Ina tare da Zeenat baya gajiya da kallon ta, Ko kallon kuma ga yawan tunaninta dayake kodayaushe ko office yaje sai yakira yasmeen tabata wayar. Yaji muryata Sannan zai samu natsuwa To me haka kenufi ko yashiga tarkon sonta, Can yadawo daga tunanin dayake yaga Zeenat sai zagaye take A katafaren gidan, kiranta yayi yace momy na zo xuwa tayi tace gani yayana Yacezo muyi fira ko momy na, Nan yajata da firar don kawai yaji sweet voice dinta Basai sadda bakinshi ya furta *I love* *you* *momy* *na* Tace wannnan wace kalma ce yayana yace cewa nayi inasonki, Tace nima inasonka yayana Tofa🙄 Taufeek yace tashi mu shiga ciki. Tashi yayi suka jera suka shiga falo Taufeek yanashiga ya iske momy bahijja tayi pillow da cinyar ta Bahijja mikewa tayi tace Yaya Taufeek wacece wannan?? Harara kawai tayimata yacema Zeenat muje ciki kici Abinchi momy na. Bahijja ta juyo wajen mamy cikin shagwaba ta sangargatun yara, Tace momy wacece wannan Momy cikin tabe baki tace wacece bace tsintarciyya Nan momy tagayamata yadda taufeek yafadamata, Bahijja son taufeek kamar me Amma shiko Kallo bata isheba bacin sabagen tsana dayakemata babu Abinda ke hadashi da ita sai harara da tsoki, Shiitake biyota wajen momy da sayen sayen Abubuwa to momy dasan Abun duniya dataga tanason Abun duniya har kyautar 50k yake Nan fa momy takara rikicewa Bahijja kuma kudin datake ba momy ba Aiki takeba tana tatsa daga wurin Alhazawa birnin datake tare dasu, Sai fatan Allah yashirya domin Bahijja tayi nisa da bin maza don kawai tasamu kudi, ****************************************************************************"*""""""""******* Bahijja tashigo daki ta iske yasmeen da Zeenat suna zaune yesmeen tana ma Zeenat tsifar Kai Tsoki kawai Bahijja taja tace yesmeen kinji haushi kita can tsintarciya A jikinki bakisan kowacece ba Ji yadda ta kwanta jikinki wai tsifar Kai ke ko tsoro bakyaji Dakama Zeenat tsawa tayi tace don ubanki daukeman wannan idanuwanaki kar kicinyeni, Zeenat fashewa tayi da kuka takara runkukume yesmeen Yesmeen tace haba Aunty bahijja don Allah kidaina. Bahijja tace do Allah yimanashiru Wadda batasan ciwon kanta ba Tadauki Abinda tadauka tafita Zeenat tace yesmeen meye tsintatarciya?? Yesmeen tace manta da zance, kinji Zeenat tace yayana yafadiman wata kalma wai yana sona nima nace masa inasonsa Yesmeen murmushi kawai tayi dama ta Lura da takon yayanta After one week Yesmeen da Zeenat ne tsaye cikin taufeek yasasu hadmasa coffee, Bayasa sungama ne yesmeen taba Zeenat takaimishi Tafito zata nufi dakin shi tayi Karo da bahijja domim mugun tsoronta take domin tana takuramata Raba tayi zata wuce bahijja ta harde ta Kan Zeenat yabugeki kan bango datake kusa Zeenat tafasa wata Kara tafadi Sumama!! Dagudu Yesmeen suka fito itada taufeek. Suka fito ganin Abin yafaru tafasa wannnan karar [2/11, 5:13 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 41↔45 Dagudu taufeek yafito daga dakinsa itama yesmeen databata Dade tashiga tafito domin karar Zeenat Kusan tare suka iso suna isowa sukaga Bahijja tsaye tana karkade kugu ga Zeenat kwance taufeek tsawa yadagama Bahijja mekikayima?? Ta tsorata da tsawar Taufeek inda inda tafara ba.. Itace bace tafara bankadataba Taufeek bugu yakaimata da hauri yacigabada jibgarata Yesmeen cikin kuka tace Yaya momy bata motsi fa Sakin bahijja yayi dayake ta bugu ya sungumi Zeenat kamar jaririya sai mota suka nufi Asibiti, Bahijja Kuwa tabugu sosai tatashi tayi tashige Tana kuka gashi momy batanan tafita Anguwa Wata private hospital taufeek yanufa dagudu. Yesmeen sai kuka take domin Zeenat bata numfashi suna isa Asibiti ya cicibe Zeenat suka shiga taimako gagawa Akaba Zeenat Amma bata farfadoba Amma da ranta Taufeek da yesmeen sai zarya suke One hour later Doctor yafito daga dakin da Akwa kwantar da Zeenat taufeek tararshi yace yadai doctor, Doctor yace Alhmdlh komai normal fardowa ne batayi ba karku damu. Amma babu bukatar wani yashiga inda take harzuwa gobe. Taufeek yace babu yadda zaayi munganta doctor?? Doctor kayi Hakuri har zuwa goben taufeek numfashi kawai yamaida Yesmeen tace Yaya muje gida kaga Ance Babu yadda zaayi munganta yanzu Muhakura har zuwa gobe, Yace shikenan yesmeen Bari naje nabiya Abinda Aka kashe Wajen biyan kudi sukaje suka biya sanna suka tafi gida Suna shiga falo suka iske momy da Bahijja momy sai rarrashin Bahijja take domin tace gida zata yanzu domin Yaya Taufeek tayimata duka Akan tsintatar Cikin fushi fushi momy tamike tace taufeek Akan wannnan shegiyar yarinyar Zakama yar uwar kaduka ne Taufeek yace momy bakiga yadda tayima momy ne ba Tace Ina ruwanta wallahi kul nahaneka wallahi Taufeek ranka zai matukar baci Akan haka Akan wadda bakasan Asalintaba zaka walukanta yar Uwarka Kul nakarajin haka dagareka nakara ji ranka zai matukar baci. Taufeek kwafa kawai yayi yashige ciki dama yesmeen tuni tashige cikin Taufeek yanashiga ruwa kawai yawtsama jikinsa yayi Alwallar sallar isha'iyanufi masallachi, Bayan yadawo ruwan tea kawai yasha yakwanta Yana tunanin Zeenat yasmeen tashigo Yaya kayi bacci ne yace A,a yesmeen Ina tunanin halin da momy na ke ciki. Tace yaya karkadamu insha Allah zataji sauki. Washe Gari Yesmeen kitchen Tana hada breakfast dazata dashi Asibiti domin momy baa dafa dana Asibitin ba Bahijja tashigo Tana yatsina fuska wahalllu Ku taimako mswwt yesmeen murmushi kawai tayi tacigaba da Abinda take. Har bahijja tagama magaganunta Tafita Taufeek yashigo yana gyara maballin rigarshi yace yesmeen ki idan Eh yaya nagama dama nashirya, Tadauko kwando tajera Warmer's din ciki Momy tana falo itada bahijja Taufeek yace momy muntafi Asibiti kamar bada ita yakeba Tacigabada kallon datake Jikinshi A sanyaye suka fita, Bahijja cikin takaichi tace momy kina kallon sa bacin harara babu Abinda yake nunaman nidai momy inbakiyi wani Abu Zan koma gida, Jikina nakyarma momy tace kwantar da hankakalinki kamar Taufeek yazama mijinki, Suna isa Asibiti office din Doctor suka doctor yace tafarfardo Amma sai Ambatar wai mamy tayafemata suratai kawai take Nan suka nufi dakin da Zeenat take doctor yayi musu jagora Taufeek yaje gaban gadon take momy na sannu, Zeenat da rintse ido tace mamy kiyafeman don Allah kasheni zasuyi gayanan suna Bina mamy kiyafeman, Yesmeen tazo kusa da ita momy tahau girgizata Afiegice tabude idanuwanta Tahau kale kale tace bayin Allah Ina nake kufadaman Ina mamy Nan yasmeen takallai Taufeek. [2/12, 3:06 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 46↔50 Zeenat tace kufadaman pls suwayeku, Menake nan wurin Taufeek yamtso kusada Zeenat yace momy na bakisanniba ?? Tace bansakaba waye Kai? Taufeek Ajiyar zuciya yayi domin dama Dr imam yafadamashi kodayaushe tunanin ta zai iya dawowa. To Ashe buguwar datayi dabango tunanin ta yadawo, Taufeek yace Bari nakira Doctor yakara dubaki, Yafita yabar yesmeen sai kallon Zeenat take cike da mamaki Taufeek yashigo tare da Doctor nan yakara checking dinta Babu wata matsala sai ciwon Dake bisa kanta babu matsala, Nan yarubuta musu takadar sallama, Zeenat itadai binsu kawai take da idanuwanta, Nan suka fito tafiya domin ko breakfast din yasmeen bata dauko daga mota tunda taji sauki patient din Gida kawai suka nufa Dakin yesmeen kawai suka shiga harda Taufeek, Taufeek yacema yesmeen tahadoma Zeenat tea kawai mai kauri Tasha Yesmeen tanufi kitchen tahadamata, Bayan Tasha ne Taufeek yace Godiya ta tabbata Ga Allah madaukakin sarki dayakawo wannan lokacin, Dafarko dai na tsinceki cikin mayuwacin hali A hanyata ta zuwa Zaria, Nan yagayamata duk yadda Akayi, Zeenat fashewa tayi dakuka tace sunana Zeenat hayat cikin Garin kano nake zaune da mahaifiyata Hajiya fiddausi, maifina Yana Abuja Nan tabashi labarin komai Har soyaya ta Ameer da dalilin tafowarta cikin dare har wannnan Abu yafaru, Taufeek yace professor hayat wadda nasani da hajiya fiddausi Zeenat tace masa Eh, Yace ikon Allah nasansu Ana hirar su Agari suna Aikinsu tsakanin da Allah, Yace Zeenat (domin tafadamshi sunan ta) Yace rashin Sani nadauka ke wani garice Aka kawoki Aka yashe ne Kuma tunanina bakawo nakai cigiyaba gidan television, ko radio Ayanzu haka Ina cikin Garin kano unguwar na' ibawa, Zeenat Tace nikuma Ina unguwar sharada Yace ikon Allah yanzu kikara jin sauki zuwa gobe Zan kaiki har gida, Zeenat tataso ta durkusa gaban Taufeek tace nagode Allah saka da Alkairi yaya nagode har Abada bazan taba manta Alkairi dakayiman Tafashe da kuka Tace datuni nazama gawa Yesmeen tazo tadata karki damu kinji ko duk Wanda yataimaki dan uwan sa musulmi tamkar yataimaka duka musulmi ne Taufeek Yace Bari naje office kwana biyu banjeba Yesmeen kikula da shan magani, Yafito Bayan fitarshi ne Bahijja tashigo tana wata yatsina Fuska Zeenat binta tayi da idanuwana Kawai domin batasan kowacece Waigowatayi watayi wajen yesmeen Wahalalu wadda suke wahala dabasun kowacece ba, Yesmeen murmushi kawai tayi tace Aunty bahijja kenan Hankalin momy yadawo wadda sunanta Zeenat Diyace ga professor hayat Da Hajiya fiddausi Duk fadin Nigeria Kuwa babu wadda besan su suba Bahijja ta tsorata Amma bata nunaba yatsina fuska kawai tayi tafita, Zeenat tace wacece wannnan?? Yesmeen tace yar kanin dady, Zeenat gyada Kai kawai Tahada kanta dagado tana tunani wani Hali masoyinta Ameer yake yanzu Ne,Tana wannan tunani har yesmeen takatseta datatashi Tasha magani, ```WASHE``` ```GARI``` Zeenat tashirya yesmeen tabada wani lace dabatasawa waba pich da kwaliyyar milk Masha karkuso kuga kyau da Zeenat tayi, Bayan sungama shiryawane Taufeek Yana jiransu Fitowa tayi ta iske momy da bahijja Har wajen momy taje ta durkusa Momy nagode kwarai da taimakon dakuka yi man nagode,bazan taba mantakuba Momy kotankamata batayi Cikin fushi Yesmeen tazo tatada Zeenat Taso muje yaya Taufeek yana jiranmu, Bahijja tace yesmeen kan wannan kike fushi Yesmeen tace nayi Zeenat hannu yesmeen kawai taja domin ta Lura da ita tunjiya tacika Rashin kunya, Waiwayo tayi wajen momy Natafi nagode da karamchinku, Suka fito suka iske Taufeek jikin mota gabanshi sai dayafadi ganin kyau da Zeenat tayi basarwa kawai Yayi suka shiga mota sai sharada, Har suka isa gidan su Zeenat tanamusu kwatance, Gateman yabudemusu suka shiga har ciki, Suka nufi cikin gida Lokacin mamy ce zaune dady yana rarrshinta tarame Sallama Akayi dasauri suka mike suduka Ganin mai sallamar.cike da mamaki da razana, [2/12, 8:51 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 51↔55 Sallama Akayi dasauri mamy da dady suka mike mamy cikin murya na kyarma tace ze..Nat Kece ko idaniwunane kiman kizo, Dagudu Zeenat tarugo ta rungume mamy tace nice mamy idonki ba gizo yake mikiba Haka taruga wajen dady tarungumeshi Tuniwantayi tare take da baki dagudu tafito mamy inazuwa tare nake da baki, Fitowa ta iske gaban mota kunya takamata kayi Hakuri yaya Taufeek nabarku tsaye, Taufeek Yace babu komai Zeenat Zeenat tace bissimillah kuzo mushiga Bayanta suka biyo har cikin Har kasa Taufeek yadurkusa yagaida Dady da mamy Mamy tatashi tayi tadauko musu juice kurba kawai sukayi suka Aje Zeenat tamaida numfashi tace Alhamdullah dayau yahadadaku Nan tabasu labari daga farko tafiyarta, Cikin dare har mutane dasuka dinga bimta daga lokacin bata karasanin inda kanta yakeba, Dady maida numfashi Yace mungode sosai Taufeek Allah yasakamaka da Alkairi sosai, Wane Gari kakene Taufeek Yace nan Gari nake nidan Alhaji kabeer ne Dady Yace Alhaji kabeer wadda nasani mai Kane faruq KO?? Taufeek Yace Eh dady Yace ikon Allah muna gaisawa dashi Yaro kayi dace maifinka mutumin kirkine, Nagode Allah yasaka da Alaikari, Kaji KO Taufeek yamike shida yesmeen zasu tafi Zeenat tabata fuska yanzu tafiya zakuyi sister, Taufeek Yace karki damu Zeenat zamu dinga zuwa insha Allah Yesmeen tace karki damu sis zamu dinga zuwa, Zeenat tace Bari nadauko paper kirubutaman number zuwa gobe zakiji kirana Mamy tace shiga daki zakiga wata waya cikin wadrope dasabon Sim kidauko, Mamy tace inazuwa yata shiga daki tayi tadaukoma yesmeen wasu turaruka masu kamshi, Tabata, Zeenat tafito ta Amshi number yesmeen sai ta Taufeek har wajen suka rakosu saida suka ga fitar su Sannan suka dawo Nan suka dasa wata sabuwar fira nan Zeenat ta Lura iyeyenta sundaidaita Kansu Zeenat tace dady yana ganka kano kaidai ke Abuja ?? Yace Aiyanzu nadawo nan Tace Aunty fa Yace Zeenat kincika Tambaya Munrabu da ita bayan tafiyarki Domin tanunaman bata kaunarki tatayiman Rashin kunya Har Hajiya take Kira tama Rashin kunya Hajiya harda Hawayen ta Neman yafiyar mahifiyarki Yanzu komai yawuce Sai shan soyayya ta nake yar matata Mamy tace Kai dady gaban Zeenat Zeenat tace indai nice mamy namike Hayewa samatayi Number Taufeek kawai takira Yaya Taufeek kun isa lafeeya yace lafeeya lau Zeenat Tace dama nakira naji kun isa Lafeeya Bari nakira Sister Yesmeen tahau Kira itama, Suka gaisa Books datake Aje numbers tajawo number Habibinta kawai tadauka Tajima tana ring in Sanna Aka dauka Hello Habibina Ameer cikin razana Yamike daga kwanciyar dayake tare da karuwarsa, Yace zeeenat...... Tace na'am habibina kayi mamkin jin murya tako Yace Zeenat Ina kikashige ne ?? Yanzu kina Ina?? Ne?? Yace Yanzu kina gida Tace Eh yace ganinan Cikin sauri yazura rigarshi sai gidan Bayan ya isa ne Zeenat tafito yabita da kallon mamaki Yace mata hubby na Ina kikashiga Nashiga hali sosai rashinki sosai nayi kuka da rashinki Nakasa cin Abinchi dalinki Zeenat tafamishi kamar yadda tafadama su mamy, Ameer Yace yakamata azo Adauramana Aure hubby injini kusa sake Zeenat tace karkadamu zamuyi Aure Habibi sai Kwana Biyu zanma Dady magana Yace hubby sai maganar dukiyar ki Bayan tafiyarki nafara kasuwanci sai Abun yaki dadi in at a Asara Yanzu kingi four million ciki tace karkadamu Habibi Nan yazaro ATM card yabata. Nan suka cigaba firar masoya, AFTER TWO months DADY zaune falo tareda mamy sai Zeenat Dady yajuyo wajen Zeenat yace Zeenat kigayama Wadda yake zuwa wajenki yaturo iyeyenshi muyi magana, Dukar dakai kawai tayi Tace to Dady tamike tahaye dakintta Mamy kuma shiru kawai tayi dady yace yane Tace wallahi har Yanzu Ameer be kwantaman ba Ga yaro dan Arziki Taufeek Wallahi shiyafi kwantaman Dady yace be furta yansonta Kawai kibarmaAllah, Zeenat nashiga daki kiran Ameer tayi tashaidamsa shima murna yahau yi Sunagamawa takira Taufeek Yaya Taufeek Ina yini yace lafeeya lau Zeenat yasu mamy kwana Biyu banshigo Aikin yayiman yawa office Domin Yanzu Taufeek yazama tamkar dan gidansu su Zeenat, Amma haryanzu yaki yakarama furta Mata Kalmar so, Kuma Kullum dayaji muryata koyaganta sai kaunarta takaru cikin zuciyar shi, Zeenat Tace Ummm cikin kunya Taufeek Yace mezaki fadaman Kanwata Tace dama nafada kar kaji da mamy kace banfadamaka Amatsayinka nayayana wadda nakeji dashi, Taufeek yagagara yaji komai zatace yace fadaman Tace dady yace Ameer ya Aiko iyeyensa Wani dum yaji bakidaya wutar jikinshi tadauke. [2/14, 6:34 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 56↔60 Taufeek wani dum yaji wutar jikinsa tadauke baki daya, Zeenat tace hello yaya Taufeek, Hello yayana, Hankalinshi yayi saurin dawowa jikinsa Amamm kanwata inajinki, Cikin shagwaba dake Kara rikita Taufeek tace shine zakayi shiru, Taufeek Yace to Ayiman Afuwa, Inayimuku fatan Alkairi keda Ameer dinki, kanwata, Datse wayar kawai yayi, Zeenat tayi mamakin datse wayar Taufeek Amma bata kawoma ranta komai, Taufeek kuma yana datse wayar hada kanshi yayi da table din office yaji komai yayimasa zafi yanzu yarasa Zeenat kenan bazai taba samun ta ba wannan shine son maso wani yana sonta tana son wani Jiya baya yi zaman office yahada kayanshi jikka kawai ya rataya yayima sectary sa magana kowa yazo yatafi gida Mota yaja kawai sai gida Yana zuwa ya iske. Momy A falo Yayi Hanyar dakinsa momy tace lafeeya Taufeek kadawo da wuri?? Yace momy bana jin dadi ne Tace Allah sawwaka to, Yanufi Hanyar dakinshi jikkar kawai ya wurga yahaye bisa gado yashiga wani sabon tunani Son Zeenat yaji yadawomasa Sabo yatuna lokacin can baya Sai yaji kamar Ayanzu haka ne, Turo kyauren Akayi yesmeen tashigo ta iske Yayanta kwance samun wuri tayi tazauna yaya Meyasameka yace babu komai, Tace yaya nasan damurwarka nima Zeenat ta kirani Akan iyeyen Ameer su turo, Yaya Taufeek mezahana kafurata nasan bazata kika ba Taufeek tashi yayi zaune. Yace A,a yesmeen na hakura Kuma koda wasa kar naji Wannan batun wurin Zeenat Kinji KO na hakura, Yesmeen ta kalli yayan duk yakoma Abin tausayi lokaci daya Akan so Tace shikenan yaya Yace muje falo, Suka fito falo suka zauna Suna kallon wani shiri A dadin kowa star time, Suna zaune momy tafito Tace Taufeek Har kan yafada Yace Eh momy Tace yanzu Dadyn Ku ya kirani zai biyo jirgin 3:00 pm, Taufeek dayake Nina kashe wayana ne kila yakirani yaji switch off, After sallar magariba Dadyn Taufeek yadawo Suna zaune falo Dady ke tambayar Taufeek Ina yarinya daya taimakawa yace dady yau two months dakomawa gidansu, Dady yace Taufeek waccen zuwan danayi momynka tafadaman kundaidaita da Bahijja yar wurin faruq, KO, Saurin dago fuskar yayi ya kalli wani kallon tayimasa yamaida kansa kansa, Yace naji dadin haka jibi bakidayanmu zamu gidan hajiya daganan sai Asamuku Rana naji dadi sosai Hakanan Yajoyo wajen yesmeen sai yaushe Auntar dady tace dady nayi karama bayanzuba Dady kincin gidanku shakiya, Taufeek tashi yayi kawai yanufi dakinshi Zarya yafarayi ya momy zatayi man haka tahadani da yarinyar Datasan na tsana Bangaren Zeenat iyeyen Ameer sunzo Anhadu da yan Uwa dady Ansa Rana nan da sati ukku masu zuwa, Murna wajen Zeenat da Taufeek kamar me, Zasu mallaki. Juna soyayya takara yawa jisuke kamar sujawo ranaku, Taufeek ma Anhadugidan Hajiya dake Garin katsina Alhaji faruq kanin maihaifin Taufeek shima yana Garin katsina,nan shima Aka samishi sati biyu Taufeek yakaraa rikecewa ga Rashin Zeenat gashi zahadashi Aure da bahijja yarinyar dayasan cikakar yar Rashin kunya ce, yasha ganinta inyazo wajen Hajiya inyaje gidansu bahijja Ana sauketa cikin motaci kalalaa Kuma mamar ta shwagabar da duka yayan kwara sadiya tanada natsuwa . Taufeek yarame yashiga hali ga wani sabon ciwon so Zeenat dake damunshi, Yesmeen kadai tasan hadin dayake ciki tana tausayamishi Kuma yahana tagyama Zeenat, Abubuwa suna tafowa bangaren Zeenat murna take zata Auri muradin ranta Cikin ranta tana mamakin sauyawar yayanta Taufeek bakasawai yake daukar wayarta yanzu ba kuma yarage zuwa Har mamy sai data tambayeta Akan haka, Yau tana zaune tagama waya da Habibinta, Dayau kingin kwana goma suzama miji da Mata Yesmeen takirata tace hello sister Zeenat tace sister nayi Fushi, Yesmeen Tace kiyi Hakuri sister kinsan Ina cikin busy, Zeenat tace name?? Yasmeen tace bakisaniba bane,?? Yau kamun Yaya Taufeek shida Aunty bahijja, Zeenat tace wasa kike koda gaske Yesmeen tace dagaske nakema Zeenat tace Yaya Taufeek zaiman haka betaba fadan ba Ansa masa Haba sister kema baki fadaman ba Baku dauke yar Uwa bako Yesmeen Tace kiyi Hakuri sister naga kema naki kingin kwanaki fa, Zeenat tace Aini bani kawaye sister babu wata hidimar danake, Yesmeen tace yanxu pls kizo kamun sai musan yadda zaayi, Zeenat tace shikenan saboda ke zanzo sister Suna gama wayar Taufeek Takira Haba yaya Taufeek baka daukeni kanwa ko Yayana nikam nadaukeka yadda bakazato Yau Ana kamun bikinka koka fadaman, Yace kanwata kiyi Hakuri naga kema kinacikim hidima, Kuma gashi basosai Akasa lokacin ba, Amma kiyi Hakuri nadaukeki Yadda baki zato kinji KO Tace shikenan yayana bye Domin sutake tayi surprise dinsa kawai saidai yaganta, Taufeek. Kuma wani shaukin son Zeenat yaji Momy ce tashigo cikin fushi tashigo Taufeek.kanasofushi nako Tundazu Bahijja ke kiranka Kaki dagawa,Amshi nan maza tashi kasa wallahi kan raina yabaci, Mikamashi tayi tace tashi ga sucan sun shirya,momy tafita Taufeek mikewa wayayi kamar me bacin yana gudun fushi su dady wallahi da guduwa zaiyi Amma bahijja zata gane kurenta Akan Auren shi Yashirya yafito Masha Allah karkuso kuga yadda yahadu, Wani kafataren hall Akayi kamu. Bahijja sai wani shigewa take jikin Taufeek take shikam jiyake Lamar yarufeta da duka Har suka isa wajen zama Akafara tashewa Dakayar Taufeek yafito, Ko minti goma baayi yakoma yazauna, Abokanshi duk sunzo domim shi be yi ma gayya Abokinshi Afnan shi yayi gayya, Daga bayanshi cikin sweet voice Yaji Ance Happy marriage yaya Taufeek. [2/14, 10:10 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 61↔65 Cikin wata. Sweet voice yaji Ance happy marriage yaya Taufeek, Dasauri yajuyo gaban Taufeek sai da yafadi ganin wani kyawu da Zeenat tayimishi Cikin wata Arabian gownt yellow tayi rolling da blue din Gyale, kuramata ido yayi yana kallo sai datace yaya Taufeek Sanan yafarga yace shine baki fadaman zakizo ba KO Zeenat tace dama sonake nayi surprise dinka saidai kaganni Karkuso kuga yadda bahijja tahade fuska kamar tafashe Zeenat tajoyo wajenta Aunty Bahijja happy marriage, Tsoki kawai tayi tacigaba da latsa Waya Nan Aka kira Amarya da Ango suka tashi nan Zeenat tabi Taufeek har cikin fili tana mashi liki Shima liki yacigaba dayimata Yesmeen shigowa tayi Aka cigaba likin Sai wajen 9:00pm Sannan Akatashi, daga wajen kamun Zeenat Ameer yazo daukar ta Tace zasu gaisa da Yaya Taufeek Amma Ameer yace A,a zasu gaisa yanzu yana sauri zayaje wani wani wuri, Adaura Auren Taufeek da Bahijja burin bahijja yacika tazama matar Taufeek Ranar daakaita tai tajiran Taufeek Taufeek yana shigowa dakinshi kawai yashige, Domin wallahi sai tagane kuranta Akan Aurenshi *KARSHEN* *TIKA* *TIK* Yau Aka daura Aure Zeenat da Ameer A masallachi kusada gidansu Zeenat Akan sadaki 50k Zeenat murna kamar me Mamy kuma murmushi yake kawai take domim ita haryanzu Ameer be kwantaba hakan dai take nuna murnata Amma cikin zuciyarta bata sanan Auren nan Zeenat lullube da mayafi gaban dady ta Zeenat babu Abinda zancemiki Allah yabaku zaman lafeeya dake da mijinki kiyi mashi biyaya dai dai yadda kikaiya kinji Ko Dady yajuyo wajen mamy Yace saura ke Mamy tace babu Abinda zance face Allah yasa Alkairi yabada zaman lafeeya, Nan Akafito da Zeenat Da wata yayar mamy sai wata cousin dady suka shiga motar Kai Amarya, An isa gidan Amarya dake rijiyar zaki Masha Allah gidan ya kawatu, Nan sukayimata nasiha Akabar Amarya tana jiran Angonta, Dirin mota taji dasauri ta gyrama mayafinta Jin hayaniya taji tasan tare yake da friend dinshi Amma me tana hange ragar gyalen cikinsu babu mai manya kaya, there quarter duk jinkinsu Nan dai Akayi sayen baki suka tashi Ango Ameer yadawo wajen Amaryasa, Yana wani murmushi, Yace Amaryata takaina Taso muje mu kwanta Cikin kunya Zeenat tace bana sallah Ameer yace haba hubby wasa tace Allah Kuwa habibi Bata fuska kawai yayi. Yatashi yafita yadawo falo Zeenat biyoshi tayi tace Haba Habibi kwana 8 nefa nake wanka yace kwana takwas Hubby tace Eh, Yace tataso nagwadamiki tsarin gidan, Nan yagewaya da ita nan yagwadamata wani daki yace kodawasa kar ta kuskura tashige shi Zeenat tace saboda yace babu ruwanta, bayan sungama suka tafi suka kwana, After one week Tofa Zeenat tarasa gane kan Ameer domin tunranar daaka Akawota bekara zaman sukayi firar baya sai can cikin dare takejin dawowar shi, Yau taci Alwashin sai ta tsaya ta tambeyeshi Ina yake zuwa, Can wajen Karfe 2:30 am Bacci yadauketa dirin motar Ameer taji dasauri ta leko window ganin Ameer kayanshi duk sunkece, Tare da wani Abonkinsh yake, Dasauri tasaki labulen tabi bayansu Wannan dakin taga yashiga wadda yace babu ruwanshi DA ita Labewa tayi Jitayi Abokin yace Gaskiya yau munyi Rashin sa' a gidanAlhaji nan Jitayi Ameer yace dole muyi hijira daga wannan Garin domin sunga number motar mu, Jitayi Abikokin yace Baba yazaayi da kudin damukayi fashin su wajen wannan mutumin mai taurin ran tsiya dakuma gold din wajen Hajiya yabi, Jitayi Ameer yace yanzu bawata magana mubar garinan kasan na sheka da Alhaji nan barzahu, Zeenat ta gumtse baki kuka taji yana niyyar zomata Jin Almun zasu fito dagudu tajuya takoma part Dinta cikin Rashin sa'a Tadagi wata flower Tofa di tassss Ameer shida Abokinshi Ameer yana fitowa yaga wulgawar mutum Biyayi baya gani yayi Zeenat tadan gashi Da karfi yace Zeenat!! Zeenat da gudu tashige daki ta maida ta rude Tofa. Muje zuwa, [2/15, 12:31 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 66↔70 Zeenat tana dangyasa kafa tashige dakin dasauri tamaida ta rufe Tana haki Jitayi Ameer yana bugun kofar kamar ta balle Wayar ta lalubu Number dady takira Amma tayi Rashin sa'a switch off, Number Taufeek kawai tafadomata rai Kawai test tashi rubuta ma sa _Yaya_ _Taufeek_ _Ina__Cikin _matsala_ _Ashe_ _Ameer_ _dan_ _fashi_ne Kutaimakaman ya niyyar barin Garin yanzu Sending kawai tayi mishi Sakon yana shiga Ameer yatoro kofar da karfi Zeenat wani tsoro yakara kamata bin bango tadinga yi hartazo karshen bango Ameer jawota da karfi har sai dataji zafi Tasaki Kara Yace menace miki shine kika labe kinajin zance na Kinji ni dan fashi ne cikake tunda kiringa kinji yanzu Zan fadamiki waye ni Waye Ameer?? Sunana ismeel ni dan cikin Garin dutsmane Acikn wani kauye dogon ruwa, Tuntashi nataso mai son Ace Ina famtama ni mai kudi ne Ina satar Agwagi har Abin yayi tsawo Ina satar tumaki Maihifina yagaji dakawomashi karata dake maifiyata dama tarasu tun Ina shekara Ukku, Nataso banajin maganar kowa Maifina yagaji dakowamshi kararta daake yace nabarshin gidanshi, nan yakoroni kano kawai na nufo dama Ina da wani Aboki nan muka cigaba da fashi da makami Muna Tara kudi Nahadu dake ne naje makarantar Ku naji Abokina yafadami kowacece ke, Nasan maifinki yana da dukiya haka. Maihafiyarki, Nan nafara bibiyar tun kina wulakanta tani har kika Aminche da soyayata Muka cigaba da soyaya Lokacin dakika samu sabani Da mahaifiyar kikayi fushi zaki tafi gun maifinki ni natura wannan su kasheki domin kinbarman dukiyarki Sun shaidamin dakin mutu Amma kwatsam ranna naganki super market keda wani ne nayimiki magana Akan bansan kowacece keba wadda kuke tare yaceman nasanki nace mishi A,a makaranta kawai mukayi tare, Bayan kindawo gida nagwadamiki bansan komai ba muka cigaba da soyaya An bukaci natuoro iyeyena Natura na karya domin bansansuba Abokina yayi man hayarsu, Yau munje fashi wani gidan Anga lambar motar mu kuma mun kashe Alhajin Gidan Kinji komai Yanzu Kuwa dole natafi dake can baya babu sonki kokadan cikin zuciyata, Amma yanzu Ina sonki Zeenat babu Abinda zai rabamu dake, Zeenat mikewa tayi tace banasonka macuci Azzalumi Allah ya isa tsakani na dakai Yau ABIN DUHU ya bayyana Ashe Kai danfashi Wayyo mamy kiyafeman Ashe Shiyasa baki San Ameer, Abokin Ameer ne yashigo baba muna cikin hadari fa kazo mubar garinanan Ameer yace karakadamu ganinan zuwa Joyowa yayi wajen Zeenat Yace hada kayanki, Tace babu inda zani munafaki macuci Ameer yahadamata kayan cikin Akwati, Yajata suka shiga mota Shakmata wani Abu yayi Nan tasulale cikin motar sume, Sukabar harabar gidan, Taufeek saida safe yatashi yana shirin fita office wayarshi yadauko Almar sako yagani budawa yayi saida ya firgita ganin sakon Zeenat yaga jiya da. Dadadare taroshi, Dasauri yafito ya iske Bahijja falo ko kallon inda take beyiba Yafita Itama tabe baki yayi tatashi tahau shiri domin sunyi waya dawani Abokin shanshancita Tanan tafe, Taufeek gidan su Zeenat kawai yanufa ko tsayawa gaisawa basuyiba Yace dady Duba kagani Dady yace subhanallah, Mamy rikecewa tayi Gidan Zeenat kawai suka Nufa garkame da kwado suka iskeshi Almar bakowa Cikin sanyi jiki sukajoyo Mamy cewa take shiyasa Kokadan Ameer be kwanta man ba Taufeek Kuwa kasa magana yayi Ina Ameer yanufa da. Zeenat Ina suje Zeenat zata dawo Kubiyoni Luv you masoyana😘😘 [2/15, 3:17 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 71↔75 Zeenat farkawa kawai tayi taganta wani daki firgice tamike Fitowa tayi Amma me samari ne da yan Mata sai tashewa Ake Ana busa haayki Can tahango Ameer shida wata hade da juna, Saurin isa wurin tayi Tace macuci inana kakawoni Nan Kamaidani gaban iyeyena Can wani taji wani yace Baba wannan ta inace kota hannu ce, Ameer bebashi Amsa Kama hannu ta yayi yashige da ita dakin ya kulle Zeenat tabaje nan tana kuka wayyo Allah Ameer kacuceni Ashe Kai dan fashi ne wayyo ni kaina, Bayan wata daya Taufeek yarame saboda Rashin jin labarin Zeenat har yanzu Anbaza hotuna Zeenat Amma shiru Har yannzu shiru babu labrinta Yau yana zaune falo Nuno su Ameer kawai Akayi Ana budarsu Taufeek yakalli fuskar yaga kamar yasan fuskar Amma yamanta inda yasanta Zeenat tarame ta lalace sosai Kullum cikin kuka take Da Ameer yazo wurinta taki dai yardashi Amatsayin miji Yau ma zaune take tana kuka karar bindiga kawai sukaji ganin Ameer tayi yashigo sunkuye mikewa tayi yace yansanda sungano maboyarmu Zeenat Hamdala tayi Tace Nagode ma Allah yau zanga iyeyena Yansanda sunyi nasarar cafke su Ameer Harda Zeenat Aka hada Saida Aka Kira maifanta sanna Aka bincika Akaga bata laifi Juyowa tayi wajen Ameer tace Ameer inason kafurta Kalmar Saki gareni domin nasan takare Ameer yace Zeenat kiyafeman pls nasakeki saki daya kiyafeman don Allah. Taufeek yaji labarin Ankama Ameer har gida yazo yataya Zeenat murna hakan sun Nan tace yaya Taufeek Ashe har haduwa kayi da Ameer yanuna baisanni ba, Nan Taufeek yatuna inda yasan Fuskar Ameer Bayan wata biyu Zeenat ta murmuje sun kulla soyaya da Taufeek nasan Zeenat tasan dadi soyaya itada Taufeek sunata soyayar su Mamy mataji dadin haka, Yau Taufeek yayi mantuwa Yadawo yayi kicibus da momy tare suka shiga domin bahijja takai karar Taufeek Akan har Yanzu bai bata hakkin ta ba Shiga sukayi sukayi sallama shiru Taufeek yashiga har ciki Abinda yagani ya girgizashi Fitowa momy tace lafeeya be bata Amsa ba yafito Momy tashi ga Abinda tagani yasata salati Bahijja zina da Auren ki kaico Taufeek kayefeman kaji KO Nahada da Annoba Kwarto Kuwa dagudu yafito zariya rike da hannu, Taufeek yadago fuskar shi Yace shiyasa natsani bahijja domin nasan San kudinta babu besanta Kije nasakeki Saki ukku, Bahijja durkusa tayi gaban Taufeek tace kayafeman yaya Taufeek domin Yanzu haka inda cutar Aids Momy tace [2/15, 4:33 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💖ABIN DUHU💖 Na Hapsat musa 71↔75 Zeenat farkawa kawai tayi taganta wani daki firgice tamike Fitowa tayi Amma me samari ne da yan Mata sai tashewa Ake Ana busa haayki Can tahango Ameer shida wata hade da juna, Saurin isa wurin tayi Tace macuci inana kakawoni Nan Kamaidani gaban iyeyena Can wani taji wani yace Baba wannan ta inace kota hannu ce, Ameer bebashi Amsa Kama hannu ta yayi yashige da ita dakin ya kulle Zeenat tabaje nan tana kuka wayyo Allah Ameer kacuceni Ashe Kai dan fashi ne wayyo ni kaina, Bayan wata daya Taufeek yarame saboda Rashin jin labarin Zeenat har yanzu Anbaza hotuna Zeenat Amma shiru Har yannzu shiru babu labrinta Yau yana zaune falo Nuno su Ameer kawai Akayi Ana budarsu Taufeek yakalli fuskar yaga kamar yasan fuskar Amma yamanta inda yasanta Zeenat tarame ta lalace sosai Kullum cikin kuka take Da Ameer yazo wurinta taki dai yardashi Amatsayin miji Yau ma zaune take tana kuka karar bindiga kawai sukaji ganin Ameer tayi yashigo sunkuye mikewa tayi yace yansanda sungano maboyarmu Zeenat Hamdala tayi Tace Nagode ma Allah yau zanga iyeyena Yansanda sunyi nasarar cafke su Ameer Harda Zeenat Aka hada Saida Aka Kira maifanta sanna Aka bincika Akaga bata laifi Juyowa tayi wajen Ameer tace Ameer inason kafurta Kalmar Saki gareni domin nasan takare Ameer yace Zeenat kiyafeman pls nasakeki saki daya kiyafeman don Allah. Taufeek yaji labarin Ankama Ameer har gida yazo yataya Zeenat murna hakan sun Nan tace yaya Taufeek Ashe har haduwa kayi da Ameer yanuna baisanni ba, Nan Taufeek yatuna inda yasan Fuskar Ameer Bayan wata biyu Zeenat ta murmuje sun kulla soyaya da Taufeek nasan Zeenat tasan dadi soyaya itada Taufeek sunata soyayar su Mamy mataji dadin haka, Yau Taufeek yayi mantuwa Yadawo yayi kicibus da momy tare suka shiga domin bahijja takai karar Taufeek Akan har Yanzu bai bata hakkin ta ba Shiga sukayi sukayi sallama shiru Taufeek yashiga har ciki Abinda yagani ya girgizashi Fitowa momy tace lafeeya be bata Amsa ba yafito Momy tashi ga Abinda tagani yasata salati Bahijja zina da Auren ki kaico Taufeek kayefeman kaji KO Nahada da Annoba Kwarto Kuwa dagudu yafito zariya rike da hannu, Taufeek yadago fuskar shi Yace shiyasa natsani bahijja domin nasan San kudinta babu besanta Kije nasakeki Saki ukku, Bahijja durkusa tayi gaban Taufeek tace kayafeman yaya Taufeek domin Yanzu haka inda cutar Aids Momy tace Aids na bani ni fiddausi Joyowa tayi wajen Taufeek tace taufeek kaima kana ita kenan Yace A a momy domin ban kusanceta Momy hamdala tayi, Tace Alhmdlh Itakam Bahijja kuka kawai take tana nadama After three month Anyi Auren Zeenat da Taufeek Suna ta shan love Domin Yanzu son Taufeek take kamar me shima yana tarairaryata Momy Yanzu jitake da Zeenat kamar me Bahijja Kuwa tana Asibiti tana shan Magani Yesmeen itama tayi Aure kusan lokacin daya da Zeenat Mamy tana farin ciki yarta tana cikin wal wala yan tayi Gwanin kyau Yauma zaune suke falo tana tayimishi shwagba Suna Kallon labarai Nuno wasu Akayi zaa harbe Wazata gani su Ameer Suna wasiyya wajen Ameer Akazo Akace mezayace Yace shibabu Abinda zaice Allah yayafemasa Sai kuma maihaifinshi inyaji labarin, Sai kuma Zeenat Nan Akasa musu Bakin mayafi Taufeek yajoyo wajen Zeenat yaga tana hawaye Sungumar ta kawai yayi suka nufi cikin daki. ALHMAMDULLAH

Share this


Author: verified_user

0 Comments: