[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By I๐ฒL๐
ฐ♓ T๐
ฐ๐ฒI'U Y๐
ฐ'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
Vocation this page to Yesmin tafisu#tafi sauran mata๐๐
Allah ya bar kauna
๐คด5 to 10๐ธ
Nan uncle din English ya shigo suka mike nan naga rawar kai gun students gasu de duk basufi 14 ba amma kowacce son malamin take saboda guy din ya hadu fari ne gashi dogo pink lips ga qaramin baki ga black saje da ya rufe gefen fuskarsa guy ne mai ji da aji inka gansa sai kace balarabe ne
Dalilin da yasa yara suke ta shisshi ge masa amma duk wannan abin banda Sarrah da Iynas Dan yaran sunce sunfi qarfin ajinsa
Nan ya fara musu lecture yana gamawa next teacher ya shigo yaran biyu sun gagari staffs dan yadda suke ji da Kansu sunfi sauran
*Wacece Sarrah??*
Asalin sunan mahaifinta salihu Ahmad bature amma amfi kiransa da khalifa haifaffan dan Yemen ne shi daya ne gun iyayen sa sai mahaifiyar ta Ansariyya Sani akan kirasa da Dr haifaffan yan madina ne shiyasa aka saka mata Ansariyya tana da wa Salik su biyu ne gun mahaifan su
Alh.khalifa ya hadu da Ansariyyah ne a bakin Kaaba nan har ta kaisu da auren juna inda akayiwa khalifa transfer daga Adamawa zuwa Kano ma'aikacin gomnati ne inda yake aikin soja
Sun tare a unguwar tudun Maliki ta garin Kano inda Allah ya azurtasu da samun diya wacce taci sunan Sarrah Salihu Ahmad yarinya ta taso cikin so da kulawar iyayenta ga sangar tata da akayi tun tana yarinya,farace sol bata da jiki ga Dan qaramin baki kamar na babarta gashinta har gadon baya ba doguwa bace can ga dara-daran idanu kamar na babarta tun tana yarinya hips ya fara futowa, yarinya ce da take masifar son teddy mai zanen princess
kwatsam aka karawa alh.khalifa qarin girma sanadin haka abokanan aikinsa suka mai jifa nan aka koresa daga nan kariyar arziki ta kamasa a haka yanata fama da jinyar cutar barin jiki har Allah ya dauki ransa mutane sunji mutuwar sa saboda mutum ne mai farin jini haka kuma da son yawan kyauta ta sanadinsa Baban Iynas yake a matsayin yanzu Dan shi ya basa jari na 150k da ita Allah yasa albarka a ciki har yanzu yake daukan nauyin su
Haka rayuwa ta sauya musu nan Babar Sarrah tayi shawara ta saida gidan da suke ta nemo gida dai-dai da talaka wa tayi buqatun gidan da ragowar kudin Dan dama gidan kawai suka mallaka duk abokanan sa sun danne musu haqqun su,nan suka dawo kusa dasu Iynas
*Wannan kenan*
Sarrah nada shekara 10 inda Iynas take da 9 amma ka gansu kace sunkai 12-12 Dan yadda suke da kira ta manya
*Wacece Iynas*
Mahaifinta *Alh.Ibrahim Umar* haifaffan dan garin yola ne bafulata naine
Sai mahaifiyarta *Ithaf Aliyu* haifaffun yan yola ne suma bafula ta naine inkaga Ithaf kai kace ita tayi kanta dan kyau doguwa ce ga diri fara Sol ga bakinta kamar baa tsaga ba ga manyan Idanun da take ruda mutane nan Allah ya hada Auren su da Alh. Ibrahim da aka fi qiransa da baffa ya hadu da ita wajen tan saida nono har ta kaisu da aure Allah ya azurtasu da yara biyu Iynas da Qayyum
Alh.Ibrahim Dan kasuwane inda yake kasuwancin kayan sawa shine atamfa,lace,shadda,mayafai,takakma da dai sauran abubun da baa rasa ba
Da saida kaji yake anan Allah ya hadasa da Alh.salihu Dan maabocin cin nama ne balle da ya ce ba gashin daya ke burgesa sai na Alh.Ibrahim nan ya basa jarin 150k da ita da Dan kudin hannun sa ya fara saida takalma haka harya zama shararren Dan kasuwa
Shiyasa yake yawan yi wa su Sarrah alkairi har takai da ya dauki nauyin karatunta har jami'a
sannan ya yi alkawarin............
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*Zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By *I๐ฒL๐
ฐ♓ T๐
ฐ๐ฒI'U Y๐
ฐ'U*
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Bismillahir-rahmanirraheem da sunan Allah mau rahma mai jin kai Ubangijin talikai,wannan labari kag'agge ne ba gaskiya ba,ban rubutashi ba dan cin zarafi wata/wani ba
Ina rokon mai duka da ya bani ikon farawa lafiya in gama lafiya
Fans ina miki dubun godiya a gareku da kaunar da kuka nuna min,bani da kalaman da zanyi using dasu gurin jinjina muku any way *ILYSM #MUAH* Allah kara so da kaunar juna yaqara dankon zumunci❤❤❤ Mrs jameel na muku fatan alkhairi
~my siblings~❤❤
Maman Ruky
Ummu hamdan
Maman Issy
Ummu aghar
Sarrah
Iynas
Ina mika addua gare ki *Maman ikram* Allah ya mika rahma da haske qabarinki ya raya abunda kika bari
~Kuraken da ke cikin littafinnan Allah ya yafe mana baki daya~
๐1to5๐คด
Ke wai bazaki shirya keje makarantar boko ba kin tsaya kinata shashanci mtsw bansan wace iriyar yarinya bace ke wadda kowa yana alfagari ya gama makaranta amma banda ke
Daga daki naji tana kiji mama jss din da na ke ciki shine gamawa sai nan da shekara 4 fa in gama kinga lokacin ma na qara yin wayo da girma
Kin futo kin tafi ko sai jikin ki ya gaya miki wawiyar yarinya
*Sarrah* ce ta futo daga daki tana turo baki ita alalle an bata mata rai nan ta saka hijab dinta
Duk da kaga gidan Kasan na marasa hali ne amma gidan qal qal yake ita kanta fes take ta sha guga nan ta karbi naira 100 ta kama hanyar gidan su *Iynas* shigarta gidan da sallama daman mai gadi yasan da ita baya tsaidata yi mata tambayoyi
Nan ta ga Iynas na cin dankali da kwai sai ruwan zafi da buredi ita ma haka aka zubo mata Dan inda sabo ta saba karyawa a gidan insun dawo ma taci ta koshi Dan bata wasa da cikin ta
7:40 driver na jiransu a kofar gida nan sukayi gudu suka isa cikin mota nan aka kama hanyar *Kano capital school*
Basu Dade ba suka isa saboda ba wani nisane da makarantar zuwa gidan suba
Haka suka kama hanyar assembly isarsu aka fara ihu ga princess ga first lady nan suka fara bubbude qafa alalle sunan sune
Futar Sarrah maama ta qara gyara gidan ta dauko kayan da Sarrah ta cire ta wanke ta gyara mata daki Danna ta kama hanyar zuwa gidan Alh. Tasiu mai jama'a isarta gidan ta fara aikin ta na Yau da kullum wato gyaran dakuna sai kuma girkin rana in lokacin yin na dare tayi
Break fast ne kawai mumcy take yida kanta
Kafun ka ce me harta tsaftace gidan yadau kamshi Dan daman ita maabociyar kamshi ce run mijinta Nada rai
Shigarsu aji suka nufi desk Nasu inda ko ba'a fada maka ba Kazan nasune Dan an zaneshi da sunan prince ๐ princess inda bangaren Iynas aka rubuta first lady ๐ President
*Kubiyo mum Abla Dan jin ko mafarkin yaran nan zai zama gaskiya*
+2349032494959
For comments
Kusani ba number dita bace ta friend dina ce zaku iya tuntubarta
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By I๐ฒL๐
ฐ♓ T๐
ฐ๐ฒI'U Y๐
ฐ'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
Dedicated this page to my in-law hallemah ameeiyn Maman naeem Allah ya bar qaunar juna ya nuna mana auren naeem da baby Abla❤
๐คด10 to 15๐ธ
Nan ya daukanwa kansa Alkawain aurar da ita idan ta gama karatu
Mahaifiyar Sarrah jin dadin abunda yake musu yasata dinka zuwa gidan yi musu aiki ta kori masu aiki da kyar mahaifiyar Iynas ta yadda da shi kanshi alh.Dan shi a ganin shi yaci amanar abokinsa
*cigaban labari*
Taso su Iynas keda wuya suka fara fada dan ba ranar da bazasuyi ba kuma a shirya a mota Dan shaquwa CE mai qarfi tsakanin su
Dan har wata rana alh.Ibrahim yakan ce dama Sarrah Ra namiji ce da aure zai hadata da Iynas amma ba yadda zaiyi da nufi na Urbangiji
Haka suka dawo gida nan suka tarar anyi faten doya favorite food nasu ne haka suka kwashi loma kamar ba gobe
Nan Sarrah ta dauki hanyar gida ta qarbi muqulli gun ma'am nan taje tayi wanka tayi shirin tahfiz tana gamawa ta biyowa aminiyar ta Iynas Dan su tafi a hanya suka hadu da nabila matsokaniya a kusa da gidan su take ba Wanda take ragawa yarinyace fitsararriya,mafadaciya ga uwa-uba tsokanan bala'i
Haka suka nufi makaranta dake a layin take tambarin *Ihya'us sunnah islamiyya wat tahfiz*na gani haka suka shiga suna haki nan na gano nabeela tayo tsiyar ta tsokani wasu dalibai
Haka rayuwa take kaya wa su Sarrah Yau dadi gobe babu duk da suna samun abinci,idan akace ana wani event to haka daddy zai dinkawa Sarrah da Iynas iri daya hatta dinki iri daya ake musu
Idan basu fadi sunan iyayen suba sai ka rantse hassana da Usaina ne saboda duk Kansu fararene ga rashin jikin iri daya tamkar tsatse daya suka futo
*Next day*
Text sukeyi ta third term kowa murna yake kan zaa shiga sss1
Nan de suka share weak in suna text nan aka kafe time table na exam
Hadaniyar jarabawa suke kowa ta shiga taitayinta basu wasa saboda suna tsoran repeating din jss shiyasa duk suka dage da karatu
*After exam*
Su Sarrah ana ta zaman gida an kosa a tafi ss1 already har an dinka musu uniform ga sabuwar jaka ga takalmi ga lunch box
Na sukace sun girma bazasuke daukan flask ba kar a rainasu
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By I๐ฒL๐
ฐ♓ T๐
ฐ๐ฒI'U Y๐
ฐ'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
Vocation this page to my cwdy pies *dahara nura* *zahra ms and sadeyerh smart* loves u guys a lot Allah ya barmu tare
*15 to 20*
Nan fa yan matan suka dage saide ake basu kudi dan raini ne a gansu da lunch box kamar su
Bayan ankoma makaranta inda still desk din n yan matan a hada yake ga wani iyayi da suke yi a haka har Iynas tq hango malamin chemistry (sir muhammad) ta saka kulafacin son bawan Allah dinnan itakam Sarrah daman bata da tym din kula-kule saboda tadau alkawarin sai Dan sarauta kota wani hali
Yawan sisshigewa malamin da Iynas take yasa ya fara fahimtar wani Abu amma saboda shima Dan duniyar kansane ya nuna bai gane me take nufi ba
Bayan sati daya ranar wata litinin zaune suke karkashin bishiya suna cin shawarma da fresh milk saboda dasu suka so basu dauki flasks ba kowa tasa 4. Suna cikin cin ta biyu Sarrah taji marar ta na Dan bala'in ciwo tun tana daurewa har ta kai da karfinta ya kare nan ta fara kuka daman yarinyar akwai saurin kuka ga raki gata da tsoran allura
Nan Iynas tayi staffs room da gudun tsiya har tana bangaje students ta shiga ko salama babu ta fara shaidawa aunty ramlat halin da qawarta yayarta take ciki nan suka taho tare da *sir Muhammad* *(chemistry teacher)* Dan shi tunda ya daura idanu kan Sarrah yaji yarinyar ta tafi da imanin sa yadda take tafiya kamar me jin tsoran qasa,idanun ta,qaramin bakinta,gata fara Sol,matsakaiciya a tsayi,ga hips ya fara bayyana,maganar ta kamar bataa son yi saboda ahankali take komai nata kuma take tafiyar da rayuwar ta,da ya dauka ya da kaniwa ne ita da Iynas amma da ya fahimta qawance yasa su haka suka shaqu ya quduri niyyar bayyana mata abunda ke a ransa insun gama ss1 Dan ya fuskanci Iynas tana dan sonsa amma ya share batun
Kara sowarsu gun keda wuya kenan suka ga Sarrah har ta suma nan Iynas ta fara kuka ya zaki tafi ki barni swty bayan dake na saba,bayan ke kike dauke min kewa,kike tayani tsokana tana ta sabbatu nan aunty ramlat ta fara bata hakuri kan cewa zafin ciwo ne bata Ankara ba sir muhammad ya dauketa kamar babyn roba sai clinic din makarantar
Yana ajjeta kan gado yayi noticing hannun sa da lema dubawar da zaiyi yaga ya bace da jini,nan ya riqe kai *ohh my goodness* Kalmar daya ambata kenan yana daure fuska can ya juyo gun Iynas afusace ya nuna mata hannun yace daman abunda ke damunta kenan kika bari na dauketa har ta batan jiki??
Dan shi a rayuwarsa mutum ne mai kenkyami nan ranshi ya baci ya kuduri niyyar ramawa Dan abun ya hade me ga daukanta da yayi ta tadamai sha'awa saboda shi mutum mabuqaci ga jini da ta bata mai jiki
Nan aunty ramlat da Iynas suka bashi hakuri a fusace ya bar wajen chan kuma dr Aisha ta kwashe da dariya tace da waya aikesa shiga hurumin mata Allah ya qara gobema ya kuma gangancin daukan students
Nan de ta buqaci da su koma zata mika komai hannun *dr sarfraz* kan tym din tashinta yayi ,nan Iynas ta koma class duk ta zama so silent ba abokiyar tsokanar ta amma kuma taba ta saqawa ta warware wato Sarrah ta fara bin maza,wato ciki akai mata take zubda jini
Dan ita a rayuwarta bata San menene ba Dan basuzo ba akai gurin a makaran Dan haka kuma basu Naimi a koya musu ba,shima bin mazan Dan a babin zina suke shiyasa ta sani
*After some hour's*
Dr sarfraz ne ya bude room din da isa da qasaita Dan daga ganinsa kasan yaron yanaji da kakansa haka ya qarasa kusa da patient din yana duba fuskar nan yaja baya yana *praise be to Allah for this beautiful little charming precious angel* nan ya dauke kai yana Dan gwaje gwaje nan ya gano kan zaren dariya ce ta kufce masa yana cewa daman yarinyar nan yanzu ta girma can kuma da yaga ta fara motsi ya maza ya hade rai kamar bai taba dariya ba Dan shi mutum ne Wanda baya daukan raini
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By I๐ฒL๐
ฐ♓ T๐
ฐ๐ฒI'U Y๐
ฐ'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
Vocation this page to my kawalli romon jaba *faiza m uthman(fayeeez)*
Allah ya baki ikon gama *amintarmu* lafiya stay bless drlng
*20 to 25*
*After some hours*
Sarrah ta soma bude idanu sanadin allurar ta sake ta nan ta fara kukan shagwaba nan dr sarfraz ya bata hakuri amma inaa tana mikewa ta koma sanidin jikinta da ya baci nan ya dauki waya ya kira staffs aka turo mai Sabon uniform ya bude qofar ya qarba ita de Sarrah se qifta idanu take ta tuno labarin da reefat ta bada da taga jini da ta tsorata sai kuma ta fara dariya tana ayyanawa a ranta Kansu daya da reefat kuma yanzu zata kara Jan baya da maza Dan reefat tace da namiji ya riqe maka hannu zaka dauki ciki(#lol)
Miko mata kayan yayi sanna ya bude Wardrobe ya miko mata pad chan ya cillo mata sabon pant ta tsaya galala tana mamakin yadda yasan meke damunta
Toh waima ya zatayi da wannan abar ta tsaya tan kallon pad daya lura sai yaja tsaki ya dauka ya saka mata sannan ya cillo mata nan ta mike zata shiga toilet tana tsinai mai a zuci gani take dan iska ne ya akayi ya Iya sawa inba yana bin mata ba
Can ta mike saita koma ta fara kuka wayyo babata tana tsuke dan karamin bakinta alamar ciwo nan yazo ya taimaka mata tana janye jiki dan karta dauki ciki
Can ya qara janyota da qarfi nan taga garin kokawa ya buge mata Boob's nan ta fara wayyo babata shikenan zaisani daukan ciki ya taban nono
Jin haka ba qaramin dariya ya basaba nan ya gane manufar turturjewar da take nan ya ciccibeta sai bandaki itakan tunda ya dauketa ta rufe ido tana ihu dan har ta hango mamanta ta kasheta dan har gani tayi cikinta ya fara girma(๐คฃ)
Bayan Iynas ta zo clinic nan taga dr sarfraz nan take tambayarsa Sarrah shi gogan baisan sunan taba nan yace bai gantaba sai da taimai bayani ya gane nan ya sanar da ita sai an tashi tazo su tafi nan ya tambayeta yayar tace ta amsa masa da eh nan ya umarceta data koma aji
Futowar Sarrah daga toilet kenan yana shigowa office din nan tayi hanzarin komawa amma da zafin nama ya hardota ta fado faffaden qirjin sa
Nan ya dago fuskarta take ta rufe idonta jikinta ya fara rawa ko ta ina nan ya matso da bakin sa ya daura kan leben ta take hawaye ya zubo mata ga riqon da yayi mata ta kasa motsin kirki
Nan ya fara kissing nata a baki ji sukayi sun Shiga wata duniyar
Shi yanajin lebenta bai tabajin mai laushin na taba ga sanyi da yaji yanayi mai
Bangarenta kuwa haushin sa take ji saboda ya sa tayi ciki gata yasa mata yawu bata Ankara a tunani ba taji hannun sa kan boobs nata zatayi ihu kenan ya to she bakin da bakinsa jinsa yayi yana yawo a sky nan yaga hawayenta yayi yawa can yaga yanason wuce gona da qiri ba shiri ya yi controlling kansa
Yana sakinta idanun dukkan su yayi ja jir kan seat ya koma yana maida numfashi ita kam sai lokacin taji ciwon ya dawo mata sabo nan ta zube tana kuka zatonsa abundant yayi mata ne Dan ya lura kuruciyq ke damun ta bai ko lura da wallet dinsa da ta fada kan kayan Sarrah ba
Nan ya lura jikinne ba shiri ya hado allurai ya zo zai mata
Nan fa aka fara dambe tana kwace jiki ya fardota can sir Muhammad ya banko office din dan ganin lafiyar baby dull dinsa
Nan ya ja daga ya tsaya ,dr sarfraz jin karar qofa ya saka sa juyowa ita kuwa ihu take zai kashe ta
Ku biyo ni danjin yadda ta kaya
Mum amjad ke muku fatan alkhairi
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By I๐ฒL๐
ฐ♓ T๐
ฐ๐ฒI'U Y๐
ฐ'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
Dedicate this page to qawalli romon jaba ๐คฃ๐คฃ zeint(admin 2)
Girke-girke group
Love you alot
25 to 30
Nan ya juyo a fusace dan ganin waye ,nan ya fadada murmushin sa sir Muhammad can you please help me with this naughty girl
Nan yayi murmushi da ya gane allura zai mata ya dauka halin nasa zai mata,can ya matso ya rirriqe ta shi kuma ya zurkuda mata allurar tana Allah ya isan ta,kafun mintuna da basu wuce 4 ba baccin wahala ya dauketa ba shiri suka mike,sir Muhammad yayi hamdala dan ganin ta soma warwarewa
Nan suka taba hira tukunna yace zai koma staffs room saboda yana hada question na exam dan da wuri suke submitting question nasu
*2 hour later*
Sarrah ta farfado daide da lokacin tashi nan ta mike tana turo dan karamin bakinta ganin ta farka yasa sa tashi ya matso kusa da ita nan ta fara ja da baya
Nan ya buqaci da ta fada mai sunann ta,turo guntun bakin tayi gaba ya qara mai-maita mata amma shiru ganin haka ya fardota sai jikinsa ba shiri tace Sarrah,wata muguwar dariya yayi sannan yace *not completed*
Yana ya mutsa fuska jin haka yasa ta fadin sar.sar.sar jikinta na rawa muryarta na sarkewa saboda yadda taji hannunsa a boobs nata nan ya damkota da qarfi tace *SARRAH S AHMADH BATURE*
wata dariya yayi sannan ya fara romancing nata yadda yakeso bata hana saba sai kukan da take yi sai da ya gaji dan kansa ya cikata
Nan ta tofar da yawu ran dr sarfraz ya mugun baci duk yan matan da yake gani burinsu yayi kissing nasu amma ita tana tofar da mai da miyau
Cab Lalle zai koya mata hankali juyawa yayi ya koma ya zauna yana maida numfashi ga ransa yayi masifar baci fuskarsa tayi jajir Sarrah da ta gaji da tsayuwa tana goge hawayenta da bakinta duk yana kallonta bai kulata ba nan ta juya ta dauko ledar kayan ta tayi hanyar futa
Tana kukan zuci shikenan Yau tayi ciki ko taya zata fadawa mama
In Iynas taji cikine da ita shikenan ta dena kulata zuwanta bakin kofa ya daga murya *did I equip you to go???*
Cikin muryar fada ba shiri ta juyo sai kuma aka bude kofa Iynas ce da sir Muhammad nan ya chanja fuska yace oya zoki karba
Nan ya miko mata magugguna da allura 2 sannan yace ki maido min uniform dina gobe inba haka ba hmmmm
Nan ta qarba tana murguda baki sir Muhammad ya lura nam ya kwashe da dariya take ta fashe da kuka daman kiris take jira
Nan Iynas tajata zasu fita sir Muhammad yace Ku jira in rage muku hanya, Iynas da yanga tace no mungode driver na jiranmu
Ji yayi ta kashe mai zuciya amma fa shi Sarrah yake so,futarsu keda wuya yake tambayar dr Dalilin kukanta saboda har ransa yaji kukan,nan dr ya basa labarin akan sun tabata an mata allura shine take kuka wai ta dauki ciki tunda sun taba ta
Ya boye masa abundant yayi mata
Wata muguwar dariya sukeyi yana kai wait duk girman babyn nan bats San komai ba,gaskiya sangar tata akayi da yawa kuma duk yadda kayi fada mata hakan akayi an dauka ta fara saboda yaran yanzu idonsu a bude yake
Dariya dr sarfraz yake yace sir Kasan kawo yarinyar nan office dinnan ta yayemin damuwata dan Fulani ta batan rai ta hadani da mai martaba wai sainayi aure kuma wai saina auri yarinyar yayarta Fatima ni kuma gaskiya yarinyar batai min ba gata ba kamun kai,gata ba tarbiyyah,gata baka kai infact bataiba bata dace dani ba yana wani yamutsa fuska
Dariya ce taci sir muhammad yace wlh nima hakan take dan papa ya takuran karshema ya bani 6mnth in kawo mata bi kuma banda yarinyar da nake so amma Yau na samu
Da Sauri dr ya dago yana dariya Iynas ko??Ai naga Alama kuma wlh kun dace da juna Nima ina jin inyi rainon qawarta
Dam-dam qirjin sir Muhammad ya buga jin shima Sarrah yake so nan yayi dariya yace Baka can kaba
Nan ya juyo alamar to wace dariya yayi yace zaka ganta very soon
Nan jikin dr yayi sanyi dan yaga kamar Sarrah dinsa ce nan ya quduri niyyar samun Iynas ta fadawa Sarrah sirrin zuciyar sa
Shikuma sir Muhammad ya quduri niyyar fada mata washe gari sirrin dake ransa yaji me zata ce dan yasan dolenta ta amince da buqatar sa dan yana alfahari da Kyan da Allah ya basa
*WAYE DR SARFRAZ??*
*WAYE SIR MUHAMMADH????*
*WA SARRAH ZATA SO???*
KU BIYONI DAN JIN YADDA ZATA KAYA
*TAKU HAR KULLUM MUM AMJAD*๐๐
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By I๐ฒL๐
ฐ♓ T๐
ฐ๐ฒI'U Y๐
ฐ'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
Dedicated this page to my qawa *VERSMERH ER LELE*
ALLAH YA SA KI GAMA LITTAFIN *๐TAURA BIYU๐* LAFIYA MUM AMJAD NA GAIDA KI
*30 TO 35*
*WAYE DR SARFRAZ?????*
Yaro matashi mai ji da kansa Dan kimanin shekara 33 Wanda yayi fuce iyayensa Dan asalin garin kano ne Crc Pro dr.Sanusi Muhammad sanusi Wanda yanzu sarautar kano take hannun sa,sai matansa guda biyu Dan shi mutum ne mai tsattsaurar aqida da matar sa daya saboda yawan korafi ya qara daya
Ta farko wato uwargidansa itace fulanin kano wato haj.humairah wacce take da yara 3 na farko sarfza Wanda yake da 33 sai mai bi mai wato sataish mai kimanin shekaru 29 sai autar su Abla wacce take da shekaru 24
Sai amaryar sa mai yara biyu Amjad dan kimanin shekaru 22 sai iffah yar kimanin shekara 17
Yaran duka sun taso cikin so da kulawa kuma tare da San garta amma duk da haka Fulani na kokarin bawa yaranta tarbiyyah duk da ba hakan take ba wasu abokanai ke batat da su
*SARFRAZ*
Ya taso cikin so da kulawar iyayen sa inda yayi karatunsa a Istanbul ya karanci medicine duk da yana bada himma amma yan mata na hanasa gaban hantsi Dan duk yarinyar da yayi dating baya barin ta haka sai ya tattabeta kwanciya CE kawai baiyi dasu saboda yana tuno mahaifiyarsa da zai tawo tai kuka tare da hadasa da mai duka karya kuskura ya biyewa abokanai ya bata yaran mutane toh Dalilin daya hanasa amma sarfraz ya samu chance na hakan gurin yan mata da dama saboda kyansa da ajinsa
in ka gansa zaka dauka bature ne saboda farine fas gashi dogo bashi da jiki in ba fada maka akayi shekarunsa ba baza ka dauka ya kai ba idanun sa manya ne gashi da pink lips sai ka dauka janbaki ya shafa yana tara shuma irin ta larabawa gashin sak na turawa ga baki ga shining kamar ya shafa mai
Bai damu da tsaida budurwa ba saboda su suke kawo mai Kansu har inda yake shiyasa baya mutumta yan mata Dan gani yake basai yabata lokacin cewa yana son taba saboda basa wuya
Haka yake tattabe yam mata har ya gama karatunsa a turkey amma baida budurwa ko daya ganin haka yasa Fulani ganin yaron nata ko baida lafiya saboda bata tabajin yayi zancen budurwa ba ga qaninsa har ya faraa
Shiyasa ta Yanke shawarar hadasa da yar yayarta Fatima yarinyar shiyasa koda yaushe take sintirin zuwa gidan yanzu hakama tazo Hutu duk Dan ta janyo hankalin prince#dr sarfraz
Ita kam Umma batasan cigaban sarfraz shiyasa take basa shawarar banza kan karya yadda yayi aure yanzu,shikam ya dauka sansa take baisan saboda maimartaba yayi alkawarin da yayi aure zai basa wani share nasa Dan so yake yaga jikallen sa
Dalilin da yasa batasan yayi auren kenan so take amjad ya fara auren
*Kash kuyi hakuri da wannan page incha Allah zaku jini na dawo dai-dai wayana ta daina ruqe chaji amma na kusan yin sabuwa luvs you a lot*
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By ISLAH TASII'U YA'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad*
*@Islah_tee*
Wannan shafin nakene masoyan *jinin sarauta zan aura fans* Allah ya barmu tare ya kare mu daga sharrin bakin mutane ameen thummah amin
*36 to 40*
*Asalin sir Muhammad*
Asalin mahaifan sa yan garin daura ne jihar katsina mahaifinsa sabir Ahmad haifaffan yan daura ne shahararran Dan kasuwa ne a garin kano/kwari inda yake saida kayayyakin sawa a wani shagon kuma kayan abinci ne a singer da yake shige da futarsu duk mallakinsa
Sai matar sa haj.khairat Muhammad asalin yar garin katsina ce ta gama al-kalam inda take saida kayayyakinta a ta yanar gizo-gizo nan kuma Allah ya hada ta aure da alh.sabir nan ya qara mata qarfi na siye siyen da take har takai shekara guda da aure inda Allah ya albarkaceta da samun da namiji da yaci sunan Baban ta Muhammad Wanda suke kiransa da *Moha* bayan haihuwar moha da shekara biyu Allah ya kara bata wani cikin tun daga samun cikin tafara samun chanji jikinta nan de takai watan 8 amma kuma wata Matsala ta afku inda mahaifa tayo kasa shikuma kai ya danne mahaifar nan aka ce aiki zaayi mata saboda badaman haihuwa garin ceto ran ta dana diyar Allah yayi mata cikawq wacce ta sanadin haihuwar ne amma ta bar yarinyarta mace wacce taci sunan ta
Khairat ta taso cikin shagwabawa gun kakarta (Babar mamarta) yarinya ce fara kekkyawa inda take makaranta a kano capital
*cigaban labari*
Shigar su gida Sarrah ihu take ta faman zabgawa ga Iynas taki kulata gani take iskanci tayi nan ta shiga da gudun tsiya tana mummy mummy nan ta futo tana kin tsoka nota ko??
Nan ta fara mummy wallahi Na daina kula Sarrah Dan tayi ciki Nan gaban maman Sarrah ya fadi ita da mummy can suka Lula duniyar tunani
Can suka tsinkayi maganar Iynas tana buku ganta da sabon kaya ba toh chanja mata akayi dan........ bata karasa maganar ba taji qarar duka mama CE ta rufe Sarrah da duka nan mummy ta yi qarfin halin janyeta tana haba Dan Allah kinji ta bakin tane
Haba maman Iynas kinsan de bazata taba yimata sharri ba kuma ga gaskiyar nan ta bayyana kalli sabon kayan da ke jikinta kuma ga nata a leda
Nan ta fuzge ledar ta zazzagota saiga wallet ta fado sallati suka dauka wannan kuma fa??
A iskancin naki ya manta ya hado miki da ita????mama take tambayarta cikin muryar kuka ana budewa saiga hoton dr sarfraz nan Iynas tayi carab tace laaaa likitan daya dubata ne yayi mata allura Dan suma tayi
Nan mummy ta fara gaskata maganar Dan gani tayi ko fade aka mata har ta suma
Can kuma tayi ta mazan janye Sarrah ta jata daki ta kulle nan take tambayar ta wane yayi mata haka?????
Can da Dan kukan ta tafara mummy wallahi muna zaune nida Iynas muna cin shawarma kawai naji qasan cikina Na ciwo kuma naci gaba da ci kawai sai taci gaba da ciwo shine fa Iynas tai gudu zuwa gun malamai kafun tazo naji kamar ina fitsari shine kawai Na ga lumfashina ya dauke sai ganina nayi a.............
Bata karasa ba mummy ta gano period ne amma tana mamakin yadda akayi basu San abunba kuma tasan ko basuyi a islamiyyah ba sunyi a boko nan take tambayar ta me aka baki kuma???
Nan ta Futowa da pad pack 2 tace kinga abunda sukabqn kuma yace inyiwa mama bayani ta koyamin komai
Nan idonn Mummy ya ciko da kwalla take Sarrah ta fara kuka wallahi banyi ciki ba kawai fa.......zata fara bada labarin abunda dr yayi
Nan mummy ta ce is ok don't restricted ur self in explaining I understand everything
Nan Sarrah ta fara mur-murza ido nan mummy tayi mata bqyanin komai kuma tace daga yau in kika ga yazo wannan abar zaki saka Dan karki bata kayanki
Nan Sarrah ta fara Mummy to jinina bazai qare ba??????
Nan ta fahimtar da ita takuma ce karta fadawa kowa daga nan ta umarceta da ta tafi dakin Iynas tayi wanka ta chanja pad ta kuma nuna mataa yadda ake sawa
Har takai bakin kofa ta dawo mummy sun fa danne ni sunyimin allura bazan dauki ciki ba?????
Nan mummy ta kama dariya harda riqe ciki tana hango wawta irinta Sarrah nan tace biki dauki komai ba amma karki kuskura ki zauna kusa da namiji ko ya tabaki kinji tace to
*Sarfraz*
Bangaren sarfraz kuwa yana can yanata.........
Mum amjad❤
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By ISLAH TASI'U YA'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
*Dedicated to talented writers forum fans Allah ya bar qauna*
*46 to 50*
๐๐๐๐๐
Nan Babar Sarrah ta futo tana fada waya zo gurin yar yarinya zance??? Bayan yasan yanzu take shirin shiga ss2 ko so yake ya....maganar ta maqale mata a makogaro sanadin ganin yaron aminin Baban Sarrah da matarsa tasa ya wulaqantasu (amaryar da yayi)
Nan ya durkusa ya gaidata yana mai washe hakora nan ta umarce shi daya shigo aikam tare suka shiga Sarrah bata Ankara ba tana sababin mama gashi ta jima da ta fara fadan Na fara jini na fara kawo mata samari wata kila ma bazawari ta fara s...........
Mama ta katseta tana toh uwar maganau wacce bata ji tayi shiru Dan kaniyarrki da girmana kice wai bazawari ke zuwa guna duk abunda ake Sarrah bata juyoba tana gugar uniform nan tafara wata shegiyar dariya kamar barin kwanuka dariyar ce ta ba sir Muhammad dariya ba shirii ya fara kyal-kyalewa nan ta tsorata ta juyo a haukace nan suka hada ido da gudu ta kwasa tai daki,nan maman take maganin wacce bata Iya shiru gashi nan kin bawa kanki kunya
Nan ya gama dariyar sa ya juyo suka gaisa nan yake mata bayanin Malamin su ne shine yaxo dubata nan mama ta fara kiran ta qin futowa tayi nan ya miqe ya tafi tare da ajje 10k yace zai dunka zuwa suke gaisawa tunda ya gane gidan nan mama tayi godiya ya miqe ya futa
๐๐๐๐
Bangaren sarfraz ran shi a bace yake dan an bata masa plan A nasa amma kota Yaya sai ya hada plan B,haka yayi ta mitar sa har ya gaji ya bar abun cewa sai washe gari zai je amma yana da burin ya sanar da mahaifin ta dan asan dashi
๐๐๐
Da safe ba yadda mama batai da Sarrah da ta shirya taje makaranta ba amma taqi a cewarta sai ta gama period
Haka kam ta rabu da ita
Da daddare haka sarfraz ya shirya zai futa hakan ya bawa Fulani daman ganewa nan ta saka abla data shirya zata aiketa gidan yayarta gama shiryawar abla yayi daidai da shigowar sarfraz haka Fulani ta sashi a gaba da shi zaikai ta nan ya gama babbamin sa har ya gaji Dan duk abun Fulani bata son wata bare ta rabi sarauta inba nata ba irin mugayen fulanin nan ne masu son Kansu kawai
Haka ya tafi badan yaso ba amma yayi niyyar daya ajjeta da ya juya ya tafi aikuwa hakan ta faru isarsu gidan ita Fulani har ta buga waya a tsare sarfraz da hira kumq Fatima (yarinyar yayarta da ake son hada su) tayi kwalliya tayi ta jansa da labari
Isarsu suka tadda Fatima da mamanta a parlour suna jiransu nan suka gaisa sarfraz yace zaije ya dawo nan MAMAN Fatima ta kalli Fatiman ba shiri ta miqe ta fara buga qafa tana sai ta bishi wani wawakeken baqin ciki ne ya turniqe sarfraz nan ya fusata ya miqe maman Fatima tace aikuwa je Ki dauko mayafi nan ya dakata ya juyo rai a bace yace ya fasa futa wani dadi ya kamata maman amma data tuna saboda yarinyar ta ya fasa nan ta hadiye wani baqin ciki mai daci nan suka kama hira sai 9:30 ta barsu suka kamo hanya nan abokin sarfraz da zasuje tare ya isheshi da qira nam ya bashi labarin abunda ya faru
Bayan nan ya farfadamai shawarwarin da zasu yi amfani da shi gobe
Komai ya fada masa oho?????
Ku biyo ni danjin yadda zata kaya
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By I๐ฒL๐
ฐ♓ T๐
ฐ๐ฒI'U Y๐
ฐ'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
Masoya littafin nan kuyi min afwan rashin typing akai akai hakan ya faru sanadin battery Na daya lalace bai riqe charge ga yawan futa barka,suna da nake ta ziryar yi Dan Allah Ku qara hakuri da ni
Islah tee takuce Allah qara dankon zumunci luvs u guys a lot
*51 to 55*
Isarsu gida ya futoko bangaren iyayensa bai kallaba yayi nasa bangaren nan yake juya maganar jamil gaskiya yayi magana babba wato saboda karyaje zance aketayi mai haka to dole yqje kuma da yaje maganar aure zaiyi
๐ธ๐ธ๐ธ๐ธ
Bangaren Sarrah kuwa ta tashi kirjinta sai bugawa yake ga tunanin sarfraz da take tayi ta rasa mi agga dalilin hakan amma ta fawwala ga Dan yayi kissing Nata shiyasa ta kasa mantashi amma bazata taba mantawa da shi ba a rayuwarta wata zuciyar ta Allah ya isanta yanzu dole ta fadawa mijinda zata aura cewar ta taba kissing Dan zuwanta islamiyya da tayi iwashe garin da ta fara ta bawa wata maman amjad labarin abunda ya wakana Dan bata gaskata maganar mummy din Iynas ba dan gani take wayyo kawai tayi mata nan qawayenta suka wayar da ita to anan Iynas ta saki jiki da sarrah amma da dari-dari take
Bangaren Iynas kuwa Yau itama ta tashi da period amma ba kamar na Sarrah ba Dan ita ciwon qafane ta kasa takata haka kuwa nan ta miqe Dan jin jikin ta take kamar tayi futsari haaka ta daure ta miqe da uniform Dan shirin tafiya boko take yi
Isaarta bandaki ta ga jini nan ta fara hawayee ga uniform Nata duk ya bace abunka da cream color haka ta dawo jiki ba kwari ta je gun mummy ta fada mata tana hawaye nan ta baata pad tayi mata bayani dalla dalla nan ta rufe fuska ta fuce da gudu sai dakinta ta chanja kaya ta maida na gida gama shirya warta sai ga mummy ta fado nan ta miko mata kayan marmari mean(ayaba,kankana,abarba.....)Dan ita bata sake da kayan itaciya Dan tasan muhimmancin su
Takumasan in mace Na al'ada ni'imar ta Na raguwa hakan yasa batason yarinyar ta tayi karancin ni'ima shiyasa ta kawo mata tare da peldine Dan pain reliever ne takuma mata kashedi da take cirewa sau 4 a rana Dan kare mutumcin kanta Na qarni
Ta bata turarukan da zata ke shafawa saboda kar karni ya dameta,
Nan ta gama komai ta juya ta fara bacci bayan ta gama murnar ta girma itama
Bangaren sarfraz haka ya zagaye makarantq bqiga baby dull dinsa ba haka ya Juyo ya qira abokinsa jameel kan ya shirya suje yanzun kqmar yadda ga yasa shawara jiya,isar sa gidan su jameel har ya shirya nan shima ya Futowar da sabbin Mayan da yasiyo a shoprite tare da turaruka nan shima ya shirya suka kama hanya
Daman tunda ya bawa jameel labarinta ya gano mai inda take nan jameel ya umarce shi da suyi mata siyayyar kayayyakin da zasu kai mata
Isaar su suka tura yaro yayi sallama da mahaifiyar Sarrah cewqr jameel Dan shi kamilin yaro ne duk da tare sukayi karatu kasar waje amma baza kaji ance maka anganshi da budurwa ba
Bayan Dan aike ya zo ya basu tabbacin gatanan
Bangaren Maman Sarrah kuwa cewa take ga muhamma yaron kirki ya qara dawo wa kai amma ban yadda da zuwan yaron nan ba
Nan de ta saba gyalenta ta futa nan taci karo da wata zabgegiyar mota nan ta fara hawaye Dan tuno baban Sarrah da tayi da irin motar abokin sa ya zo ya bawa Sarrah ita halak malak amma akayi mata kwace wan mahifinta Wanda suke uba daya Dan mahaifin Sarrah shi dayane sun mahaifiyar sa
Ganin ta futo da fara'a kuma ta fara hawaye yasasu fituwa da sauri nan ta ga ba Muhammad bane haka ta basu iso kan su shigo
Sarrah taba daki a kwance ta jiyo qanshin turaren da bazata taba mantawa ba gakan yasata leqowa ta window nan tayi tozali da jameel bata ga fuskar Na kusa dashi ba hakan yasa ta juya ta kwanta kamar wacce aka cirewa laka Dan muradin ganin sa take ko ta halin kaka shiyasa ta yanke shawarar zuwa makaranta gobe
Nan mama ta shimfida musu tabarma haka suka zauna suka gaisa qbunka da maganar sarfraz kamar ta mace hakan yasa Sarrah bata jiyo muryar saba nan yayi mamaan Sarrah bayanin shi ne dr daya dubata kuma yazo ganin lafiyar jikinta nan yi dariya ta kuma ji dadin yadda aka nunawa yarinyarta kula
Haka suka Dan taba hira har takawo jameel daya tambayi Abba (mahaifin Sarrah) nan mama ta goge kwalla a karo Na biyu take jikinsu sarfraz yayi sanyi
Nan ta basu amsa da bashi da rai takuma basu labarin rayuwar su duka Dan abun damunta yake tayi ta rasa Wanda zata fadawa ta huta dadin dadawa ganin yaran masu hankali da tayi nan ta umarci Sarrah da ta kawo musu ruwa da shingin furar fridge da ta dama
Su sarfraz sun tausaya musu inda ta buqaci da tasan iyayen su nan jameel ya gabatar da kansa ya gama sarfraz shima haka wata firgita mama tayi da taji Dan sarki ne yazo duba yarinyarta nan jameel ya qara da............
Ku biyoni Dan jin yadda zata Kazan CE
Islah tasiu yau
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By ISLAH TASII'U YA'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
*This page goes to all members of musankanmu marubuta really love you all*
Allah ya hade kawunan mu
*#aunty fauza Allah ya biya miki buqatunki yasa kifi haka dake da ragowar members*
๐ธ๐ธ๐ธ๐ธ๐ธ
*56 to 60*
_Nan Umma ta fitgita tsoro ya bayyana a fuskar ta bata qarasa tsorata ba saida taji da aure yake Neman yarinyar ta nan ta fara hawaye Na farin ciki da bakn ciki_
_Dalilin Na farin ciki da ranta zatq aurar da Sarrah kuma burin mijinta Na yarsa Dan sarki zata aura zai ciki saide kash.........._
_bakin cikin kuwa 3 ne, ba idon mahaifinta a auren taa,ba kwanciyar hankali a auren jinin sarauta musamman in talaka zaa kai musu, ga kuma yan uwan mahaifanta da bazasu yadda da auren ba dan zata zama princess wataran_
_Nan sarfraz ya tambayi baasinn kukan ta bata yi qaasa a gwiwa ba wajen bayyana musu komai ba nan ta fadi duk_ _abubuwan amma tasan yarinyar zata amince Dan tun tana qarama in aka yi mata kwalliya Baban ta yakan zolayeta da wannan yan mata Ai sai Dan sarki Dan kinfi karfi governor Dan yayinsa yakan wuce amma sarauta bata qarewa sanadin magagganun har yarinyar ta tashi da qaunar jinin sarauta_
Nan suka dara duka su biyun ganin bazaasu sha wahalar shawo kanta ba
Wajen amincewar ta
Can suka miqe sanadin qiran da aka dami sarfraz dashi,miqewar da sukayi jameel yake cewa mama qanwar tawa bata nan ne bata futo mun gaisa ba??
Nan mama tace yi hakuri jamilu kasanta da nuqqufanci batasan shiga cikin mutane kullum ciikin fadan hakan nake mata
Nan sarfraz yacce a'a mama yarinya ce sai an mata a hankali kar ta koyi fushi
Dukkansu juyowa sukayi nan shima yaji kunyar abunda ya fada yayi hanyar kofa nan mama ta dakatar dashi haka ya tsaya amma kai a kasa
Wani dadi mama taji ganin zai Iya kula mata da yarinyar ta,nan ta fara kwada wa Sarrah qira nan ta futo da gudu ba Dan kwali ba hijabi Dan ta manta anyi baki ta shagala wajen karanta *nida shigaban qasa littafin #reefat Yahaya*
Ga mamakintah fuskar da ta dade tana muradi tayi tozali nan tsigar jikinta ya tashi haka ta juya da gudu shi kuma gogan ya qame da ganin baby dull tashi Dan kyau yaga ta qara mai ga wani gashi har baya
Lalle bazaiyi sake ya rabu da wannan tsaleliyar yarinyar ba
Bayan 2mint sai gata ta futo tsaftsaf da hijabi da Dan jambaki sai kamshi data keta zabgawa
Nan jameel ya fara adduar Neman tsari ganin wannan yarinya nan ya hadiyi yawu ya raya a zuciyar sa dama tasa ce Dan dashi tafi dacewa
Duk kanninsu suna raya Abu a ransu gani suke tamafi kyau da hijabi
Nan ta qaraso suka gaisa mama ta nuna mata sarfraz tace kingane wannan ????
Can ta dago tace eh shine Wanda ya dubani ya kuma
Dam-dam kirjin sarfraz ya buga ganin wawta ta Sarrah sai ta fadi yayi kissing nataa
Can ta tuno da maganar mum amjad da tace kaar ta fadi yyai kissing nata zaa ce mata Yar iskaa
Caan Tace ya bani uniform yace in maidomai shine kuma wanda ...
Tuni zufa ta rude sarfraz nan yace Sarrah surutu nan mama tace wallahi har Na saidawa an samu gun yarinyar nan
Nan ta durkusa ta gaidasu kaiii abun ya birgesu itama mama taji da din gaidasu da tayi a tsugunne
Nan mama ta nuna mata jameel tace to gasu sunzo dubaki kuma zasuke zuwa suke dauke min kewa Dan haka sun zama yan gida daga yau wannan ya jameel shi kuma wannan ya sarferozh nan suka kwashe da dariya haba mama kin bata min suna sarfraz ne fa
Ah laifin iyayen kune asa muku jazuli,Audu,Muhd,isyaku.....yafi sauki amma wannan Ai wahala zaka bamu Na fada
Nan suka CE zasu wuce sai sun dawo nan jameel ya janyo 20k ya ajje wa mama a gefe yace a yi cefane nan taqi qarba da kyar ta qarba suka tafi saiga yara Na shigowa da Leda har hudu nan mama ta fara fada ta miqe amma inaaa har sun tafi
Nan ta dawo ta buqaci da Sarrah taxo ta zauna zasuyi magana
Nan ta fara mata.......
๐๐๐๐๐
๐
Islah tasiu yau
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarautaa*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By ISLAH TASII'U YA'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
*61 to 65*
Nan mama ta fara mata fada kan yanayin rayuwa ta kuma fada mata buqatar sarfraz ya ta gani ???
Nan ta rufe fuska hakan ya bawa mama tabbacin ta amince
Da daddare sir Muhammad ya qara dawowa inda suka gaisa amma bai fadi buqatar saba so yake ya kusa kanshi da yawa gun mama itama Sarrah ta sake dashi Dan ta fara qiransa da ya moha har cikin zuciyar sa yaji dadin kiran sa da tayi da sunan hakan ya bashi tabbacin ta fara son shi
Washe gari haka Sarrah ta shirya ta biyawa qawarta nan suka wuce makaranta Dan exam din third term zasu fara next wk Isar su ta ja hannun Iynas taje ta kaiwa sarfraz uniform daya bata nan yace ta tafi dashi amma yayi mamakin yadda bata nuna wani abuba game da zuwansa gidan baisan mama ta kwabe ta kan ko Iynas karta fadawa Dan bata son maganar ta futa sai komai ya dai-dai ta
Haka kam Sarrah ta dawo aji tana ta tunanin yadda zata kaya mata akan jarabawa da kuma dr
Haka taita tunani har ta gaji ta fauwala wa Allah komai
Bangaren sarfraz da sir muhammad sun dakata da zuwa dalilin Sun fara jarabawa duk basu son ta fadi a jarabawa ga sir Muhammad da yake kara koya musu abubuwa kullum bayan an gama jarabawa
*bayan exam*
Nan suka zo qarban result wani tsalle Sarrah da Iynas sukayi tare da ihu ganin Sarrah ta daya Iynas ta biyu nan suka rugo sai gun sir Muhammad nan ya gani yace sai yazo kawo musu gift har gida take suka juya sai gun dr sarfraz nan shima yace zaizo ya kawo musu gift har gida
Anan Iynas tace dr ai baka San gidan ba nan ya buqaci data yimai kwatance gidan nan Sarrah ta juya ta bar wajen
*Dare*
Da dare nan dr ya isa gidan su Sarrah tare da gift nasa nan yayi surprising nata da iPhone 7+ wani tsalle tayi Dan har ta saba dashi zuwa tayi tai mai kiss a kumatu ta juya ji yayi gaba daya jikinsa ya mutu nan ya mata magana da ta kiraa mai mama zaiyi magana da iita nan mama ta futo dauke da faraa a fuskarta nan ta zauna ta fuskance shi
Nan ya Dan fara sosa qeya mama kallon sa kawai takeyi nan tace oyaa inajinka daman maganar bikin nakeso a fara tunda mun fahimci juna bansan yadau lokaci kum........
.Salama alaikum,sallamar sir Muhammad ta katse mai maganar sa nan ya juyo amsa sallamar tare da mamaki kan fuskarsa da tambaya a zuci kan me ya kawo sa gidan nan???
Shima hakan yake ayyanawa kan me yake zuwa yi gidan
Ga haushin yazo da kwarin gwiwar fada mata sirrin dake cikin zuciyar sa amma kash bazai Iya fadi gaban Dr ba saboda gani zaiui ya ci amanar sa tunda ya riga sa furtawq tun tuni
Nan de ya samu guri ya zauna jiki duk a mace ,nan ya miqo mai hannu suka gaisa nan yake tambayar daman yasan gidan??
Da karfinsa yace gidan mune nan ya fada masa maganar aure ma sukeyi yanzu,nan sir Muhammad yaji Kansa na sara masa tuni annurin fuskarsa ya chanja nan de yayi ta maza ya kirkiro murmushi yana zazzare idanu duk abunda ake sarfraz da mama sun gano sa nan mama ta miqe shi kuma yayi dialing number din Sarrah tana ganin qira taga *babyluff* ta San shine nan ta sabi hijab mama ta janyota ta fesheta da turare cikin Wanda ya kawo mata gift tare da humra ta saka ta shafa hoda nan ta futo tsakar gidan ya dau kamshi ba shiri dukkan su suka dago idanu suna kallon ta
Kai tsarki ya tabbats ga ubangijin da yayi wannan yarinya kekkyawa gaskiya banjin zan rabu da ita cewar sir Muhammad a zuci amma maganar ta futo nan hankalin sarfraz ya tashi jin shima sonta yake kuma bai saduda ba nan ya nuna kamar baiji mai yace ba
*TOH READERS KOYA ZATA KAYA?????*
[9/27, 6:12 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By ISLAH TASII'U YA'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
Vocation this page to my cwdy pie *fatima auwal(pherteenjeey)*
Marubuciyar *Feenert(diyar sarki)*
Littafin da kika fara Allah yasa a gama lafiya Allah ya qara zaqin hannu hearts you dear *ILYSM*๐
*66 to 70*
Nan hankalin sarfraz ya kwanta sanadin wata idea da ta fado masa,Isar ta gurin ta durkusa ta gaidasu sir Muhammad kadai ya amsa shika gogan wayarsa ya dannan chan saiga massage ya shigo mata budewarta keda wuya ya rubuta kimin tawa gaisuwar daban tun ban aure kiba kinfara hadani gaisuwa da mutane kuma in kinyi ki hada da yaya
Murmushi tayi Dan jin San girma nasa amma taji haushi aranta cewa take wannan tun baayi auren ba ka fara nuna min sarauta cab da gyara
Nan de ta daure ta langwabe kai ta juyo inda yake tace yayana ina yini,wani malalacin murmushi yayi tare da lafia *my angel* dam gaban Sarrah da sir Muhammad ya buga tana tunanin shi wannan Yau meke damunsa
Bata qarasa tunanin ba taji maganarsa ta kasheta da yauwa Sir moha tunda Allah ya kawo ka sai ka tayamu hirar yadda occasions namu zai Kasan ce saurin dago kai tayi taga message ya shigo mata hakan yasata duba wayanta massage karki kuskura ki batan plan dina kuma inna gama kice mu tashi muje gidan su Iynas
Haka kam kome yace saide binsa da ido kawai take,nan ta miqe ta kawo musu ruwa suna sha ta miqe tace to yaya Ai sai muje gidan su Iynas din,nan ya miqe yace yawwa uncle tashi mukarasa ladan mu haka ya miqe badan ya so ba
Da Isar su gidan Sarrah ta shiga da gudu tana kwalawa qawallin ta qira da gudu ta sharto tqna haki sanadin dirgowar da tayi daga kan cabinet din kitchen da tayi nan suka rungume juna kai kace sun shekara basu ga juna ba nan take shaida mata tare da dr take da uncle Muhammad nan ta miqe a zabure tace qawa banga ta zama ba shiyasa kike rangada wannan malalacin kamshi
Nan ta miqe ta zura a guje tayi daki direct kan mirror nan ta shafa hoda aka kara janbaki da tisa gira nan turare yayi kuka Dan wajen kala5 aka fesa nan ta janyo mayafi kalar lace dinta ta futo tana rangwada kamar tsohuwar kadan garuwa
Nan suka miqe suka dibi hanyar waje Isar su suka tadda su zaune bisa teburin me gadin gidan nan suka futo suka gaisa shide dr sai murmushi yake shi daya har Sarrah ta shiga kunchi Dan gani take kwalliyar da Iynas tayi yake kallo
Gama gaisawar su Iynas take cewa yau gaku duka a gidan mu nan dr yayi farat yace ai kuma zuwan nakine Dan bikiga yadda yayan nan naki ya takura min kan mu tawo nan Sarrah da uncle Muhammad suka dago kai nan Iynas taji sanyi ranta amma ta dake irin tasu barikin ta yan mata masu tashe
Nan ta juyo tanq musu malalacin kallo tuni uncle yaji tama fi Sarrah kyau nan dr ya juyo yace Viki fahimta ba toh Ina nufin uncle Muhammad yake son adan basa dama Dan nuna salon dake dauke cikin zuciyar sa
Nan sir Muhammad ya dago da mamaki shi kuwa gogan ya nuna bai gansaba Nan yaci gaba da zayyano mata abubuwa kala-kala duk sai ido suka bishi dashi
Sai ya juyo kan uncle yace toh bara mu baka guri nima zamu karasa maganar bikin mu daganan zamu dawo Dan Ku tayamu tsarawq
Takaici goma da ashirin ya hadewa uncle gashi shi basan yarinya yake ba kuma ya qara maganar aure nan ba yadda ya Iya ya ...........
*WASH ARADU NA GAJI DA TYPING✍ KU BIYONI DAN JIN YADDA ZATA KAYA MUSU*
[9/30, 5:44 PM] fatieyn jeeiyh: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By ISLAH TASII'U YA'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
*wannan page naki ne my other half(Iynas tasiu yau)biki da zaaayi ubangiji yasa ayi a sa'a ya kawo yen gwaigwayi 2 sau 5 ya baku zaman lafiya keda angonki(Auwal)*
๐ญ๐ญbaby abla bazata barni zuwa diban shoki ba amma I'm here sending you a little gift☃๐ ILYSM BABY *HML*
*71 to 75*
Takaici goma da ashirin ya hadewa uncle Muhammad gashi baison yarinya ta raina sa Dan ba Santa yake ba gashi tanata wani iyayi bugu da kari sun kebe shida Sarrah har wani tuntsurawa suke nan de ya daure yayi mata introducing din kansa tayi naam nan ya karbi number dinta yayi flashing dinta number dinsa ta bayyana kan screen din iPhone dinta nan tayi saving da uncle mohd shikuma yayi saving da toddler#yarinya#
Nan sarfraz suka gama dai-daitawa inda har yake mata maganar turowa yakeson yayi a satin nan ta nuna me maganar makarantar ta yace ta karasa saboda shi kadai yasan abunda yake hangowa
Nan ya juya yai motarsa tare da fiddo wani hadadden turare ya miqawa Iynas yace daz ur gift,ya juyo kan Sarrah yace mata zai kirata a waya su karasa maganar komai zai wuce gida Dan qarasawa daga inda ya tsaya da mahaifinsa ,bangaren uncle kuwa hankalinsa duk yana gun su sarfraz,da haka sukayi sallama kowa ya watse ita kuma Sarrah ta shiga gidan su Iynas
Da mugun tsalle ta shiga tana qawalli kinga Allah ya amshi addua ta da fayyace mai nake son yi gashi ya kawo kansa amma qawa daman soyayya kukeyi da dr????kuma me yasa ke bai baki gift ba???
Dariya Sarrah tayi tace mu shiga kisha labari da gudu suka kwasa sai dakin Iynas suna haki,nan suka dirga bisa gado tuni labari ya kaure ke nida tun daga dubiya ya riqen wuta har da wani zuwa da abokinsa nan de ta kwashe yadda sukayi ta fada mata hade da fuddo wayar nan suka qara ihu nan Iynas take bata labarin abunda ke ranta wato San sir Muhammad haka suka kama hira har 8:00pm tayi
Nan Sarrah tayi maza ta futo maman Iynas ta bata 100 tace ta hau napep Dan kar dare ya qara yi mata akan hanyar ta Na dawowa saiga kiran dr nan ta dauka suka Dan taba hira kana tace zata shiga gida suka yi sallama kan 9:pm zai kira ta
Nan shima ya miqe yayi bangaren mahaifiyar sa ya sanar da ita amma tayi fur tace bata yadda ya auri yar talakawa ba haka de ya miqe jiki ba kwari yayi bangaren me martaba nan suka gaisa yaga damuwa qara-qara a idanun Dan nasa nan ya ke tambayar ko lafiya ya masa masa da ba komai can wata zaciyar ta kwabesa nan ya gyara zama yana tabe-taben qeya mai martaba ya umarci fadawa dasu fita kan zai gana da yarima haka kam suka miqe sukayi waje dukkam su
Nan sarfraz ya bawa mai martaba labarin komai da kuma yadda yayi da mahaifiyar sa nan ran maimartaba ya baci tuni ya chanja fuska daga farin cikin dansa yana son yin aure,nan ya fara fada da sai ta hana muga kai tashi ka kira yarinya ta shaidawa iyayenta maza za'a zo nan da sati daya, kai kuma ka tafi kaida abokinka ka fara shirye-shirye bansan bikin ya dauki mako guda, nan sarfraz yace maimartaba karatu take kuma....
Kai gafara can in lokacin zana jarabawa yayi sai in biya mata da kaina,kaide kuje Ku hado kayan lefe da abubuwan da za'ayi amfani dashi kuma gobe in Allah ya kaimu zan saka a gyara bangaren ka Dan haka sai ka shirya ka koma bangaren kanan ka amjad
_Nan ya miqe yana me farin ciki tuni yayi bangaren sa ya qira qbokinsa jameel ya shaida masa yadda zata kaya nan jameel yayi murna tare da basa shawar .....
๐cab sai de gaba dan nagaji da typing eheee
[10/5, 7:53 PM] ISLAHH TEE YAU: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By ISLAH TASII'U YA'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
Vocation this page to my babydull
*76 to 80*
Nan ya miqe yana mai cike da farin ciki tuni yayi bangren sa ya qira aminin sa wato jameel wanda suke qira da (jeeiyh) nan yake shaida masa yadda sukayi da maimartaba nan jeeiyh ya kwada wani sheggen ihu yace gashi nan zuwa dan maganar bazatayi ta waya ba
8:45
tayiwa jeeiyh gidan su sarfraz amma da niyyar kwana zaiyi haka suka faara tattaunawa kan ya ciro kudi abawa yayar jeeiyh taje dubai hado kaya ta hado da kayan furnitures saboda asa bikin kusa kar a ruguza musu lissafi
can dr ya chanja fuska yace jeeiyh wani hanzari ba gudu ba wallahi sir muhammad son sarrah yake duk yabi ya chanja yana mana wani kallo kallo haka kawai
wani zagi jeeiyh ha kwadowa dr yae haba bros kaman kamanta da salon yaudarar mu barni dashi mude muyi abunda zai fushe mu
bangaren me martaba kuwa ya qira fulani yana ta mata fada nan de yace jibi zasuje da anje kuma sati 2 za'a saka nan fulani taci kukan ta
ta miqe tayi daki nan take shaidawa fatima yar yayarta cewa sarfraz aure zaiyi nan da sati 2 kuma maimartaba yana ikirarin na hana auren to abakin aure na
kuka teema ka saka wallahi mai martaba daman naga ya tsaneni kuma shima sarfraz din tsanata yayi amma ba komai
nan ta miqe tana kuka ita gida zatayi fulani take ta rarrashinta da kyar ta hakurura kan gobe zata wuce
9: 10
sarfraz ya dakata da hirar sa shida jeeiyh yaje ya dauko wayarsa ya latso angel baby nan ya qirata sai da ta kusan tsinkewa ta dauka ta qara gaidasa ya amsa dan burgesa take nan suka fara hira sarrah ta saki jiki dashi nan ya buqaci ta katse ta fadawa umma zaa zo gaisuwa jibi haka kam akayi ta kashe ta je gun umma
kamun ta fada mata saida ta dauki lokaci mai tsawo sannan umma ta fahimci da magana a bakinta haka kam ta fara kame-kame chan de tayi ta maza ta fara hada words umma daman ya sarfraz yace in.in.in.
ke ja'ira wata kunya zakiji dan sha'iyanci duk kalar zancen da kike in yazo kuma kice zaki kasa fadan saqo oya me yace???
can ta sadda kai tafara daman cewa yayi jibi wai mai martaba zai turo maqarra bansa jibi a kawo kudi da sa rana toh shkne yace in fada miki ki fada wa su kawu
kai sarrah jibi yayi kusa kinsan sai an musu abubuwa kuma ni ba kudi ne dani ba gashi bugu da qari baa fadawa mutane Ba dan haka ki qira min shi ince a barshi zuwa nan da sati biyu kamun nan mun tara kudin da zamu fita kunyar manyan mutane
haka kam ta qira sa ta fara masa maganar shi kuwa furr yaqi nan take fada masa tana kusa da umma nan ya buqaci ta bata wayar
bayan umma ta qarba sun gaisa yake qara tambayar dalili nan umma tasa salati tana ku gane min yaro ba kunya to saboda banso
tuni ya rude ya fara magiya nan ta barke da daria tace kajiyemin da toh gaskiyar magana bamu shirya ba kuma sai an shaidawa yan uwa kaga kam maganar jibi bata taso ba
nan ya miqe umman mu plz wane irin shiri ne da har zai kai mana satin biyu bayan mai martaba shi nan da satin biyu yake son bikin
aa dannan mubar de nan da sati gaisuwa wallahi bamu shirya ba kuma zancen gaskia bamu da kudi sai naje nayi cuku cukun nemo wa
kai dan allah umman mu ai da kin fadan amma ganinan zuwa
aa sarfraz ka bar shi wallahi kuma kaga dare yayi gashi......
bata ida magana ba ya katse nan ya miqe ya fara yiwa jeeiyh mita ya tashi basu ga ta zama ba dan maman su sarrah tace wai sai ma nan da sati zaa yi gaisuwar da komai nida nake buqatar matata nan da sati biyu
kut aboki baka ga ta zama ba wannan ai saita nakasar dakai mu tashi muje atm ka basu 500k suyi komai no ina da 400k a nan kaga mu kai musu daga nan sai muje Atm a dauko kudi muje air port ayiwa yaya furera visa ta tafi gobe a siyo komai
koya ka gani sai kawai ta wuce gobe ta dawo jibi su kuma su fasa sai nan da kwana biyar sai akai har lefe mu kuma sai gobe muyi shirin dinku nan mu
wata maka jeeiyh yakaiwa sarfraz da sheewa kai aboki a qagare kake,no wallahi ni kawai sir muhammad yake tsoratani dan bansan tashin hankali
muyi maza kar dare yayi mana,cab wallahi ko wani kalar dare zamuyi sai mun gama
motar suka shiga suka bata wuta sai kofar gidan su sarrah nan sarfraz ya danna mata waya chan ta dauka
bangarensa yake magana hi angel gamu kofar gida tawo ki mana jagora dan nida jeeiyh ne
cikin sanyin murya tace toh ai..........
*ku biyoni dan jin yadda zata kaya taku cede islah taseeou yhaouh #mrs jameel*
[10/18, 6:20 PM] ISLAHH TEE YAU: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By ISLAH TASII'U YA'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
*Vocation this page to my qawalis sadieey smart for completing ur novel mienerlh*
*da kuma*
*Naseeba i uba gawo da kammala littafin kannan mijina,sakon da kuka isar a littain Allah ya bamu ikon dauka*
*Ban manta da ke ba Shatu(sunhera,reefat)duk ke daya littafin ๐Zumunci da kika fara Allah ya baki ikon kammalawa lafiya*
*Allah yabbaku ikon faara sabon novel lafiya*
*81 to 85*
Nan sarrah tayi musu iso Kansu shigo,shigarsu ba bata lokaci sukaba Umma kudin
Umma kuwa tace batasan zancenba don bazata karba ba sarfraz hankalinsa a tashe nan yayi kamar zaiyi kuka yace Umma sabidame Umma tace haka kurum bazata dauramasa wahala
Jeeiyh yace wallahi Umma badon wani abun muka baki ba mu dan Allah muka bayar da qyer akasamu Umma ta karbi kudin
Amma badan taso ba sai dan yadda taga sarfraz yayi gashi kuma ta qagu su tafi dan dare yayi ita bacci take ji
Ita dai sarrah na gefe bata ce komaibba harsai dasuka samu Umma ta karbe kudin kafin suka tafi.
Direct air port suka nufa nan suka gama komai jeeiyh ya dauko hoton sis dinsa aka saka inda jirgin zai tashi qarfe 12:00 daga nan suka kama hanyar gida Basu suka isa gida ba sai 12:00 na dare suna zuwa suka wuce shashen sarfraz anan ma ba bacci sukayi ba suna ta tattauna yadda za'a gyara bangaren sarfraz tukunnan suka ga 2pm nan suka kwanta Dan tashi da wuri
Abangaren sir Muhammad kuwa daya koma gida yazauna yai shiru harass maiyakemasa dadi
Can dai yace duk shiruna ne yajamin da banyi shiru ba aida zansameta can kuma yace to ai itama iynas batayar bayabace wurin kyau nan danan ya shiga toilet ya dauro alwala yatada sallah akan Allah sa haka shiyafi alkhairi
Teema washegari da sassafe ta tafi gidansu da kuka tashiga ko sallama bataiba Maman tace lpy teema tace ba lafiya ba Umma maimartabane yace wai zaije nema wa ya sarfraz mataba Maman wani ashariya ta kwalla sannan tace kyalesu badai ita fulanin nagani tai shiruba zangamu da ita kuma ki kwantar da halinki indai akwai malamai a duniya saikin aure sarfraz
Teema tace ni wallahi mama bazan aure mai mataba nidama fa ba sonsa nakeyi sosaiba dama don kudi zan aure sa kuma nafasa
Ta kada kanta tai gaba
A bangaren Umma kuwa lokacin da sarfraz yatafi tace o ni yasu ina zan kai wannan kudin sarrah tace Umma basai mudan gyara gidannan ba tace aiko bari Allah ya kaimu gobe sai nakira danladi muga yadda za ayi
Washegari ta aika aka kiramata danladi tace zaadan yima gidan kwaskwarima yace to dama a cikin gidan akwai wani qaton parlour da dakuna biyu aciki da toilet aciki wanda pilaster ne kawai babu aciki sabida ansa silip anyi fulo kawai saitace a gyaramata aiko aka gyara a ka ma gidan fenti har waje saiga guri yay kyau
Nan kuma ta dauki kafa sai gun qanin baban sarrah ta fada mai za'a kawo kudi nan ya buqaci wane ne yaron ta fada mai komai bata boye ko kalma daya ba kan abunda ta sani nan ya miqe furr yace baisan zance ba Ina su talakawa ina auren *jinin sarauta* nan yace da yarinyarsa ya dace ba yar taba nan ta miqe tayi gidan wan baban sarrah ta fada mai da yaqi daya shiga gida nan matarsa ta nuna mai ya amince da su samu su farfado Na babun da suke ciki tun sanadin cinye dukiyar baban sarrah ya shiga cikin kunci da tashin walwala haka kam ya dawo yace to se sunzo kuma zai sanar da saura suzo amma inda 5k ta miqo Dan saka kati ya qira su
Haka kam ta miqo mai dubu 10
Sannan tace maganar abunda za'a basu zan nemo kudi sai in bada amusu abubuwa tunda yaji ba'a duhu goman hannun sa bane nan ya yashe jajayen hakoransa ahh to ba damuwa sai ki turo ranar
Nan ta miqe tayi godiya ta kama hanya
A satin mai martaba yaje gurin wan Baban sarrah suka tsaida magana akan nan da sati biyu za ai bikin
Fulani kuwa tana zaune ranta a bace sabida cin mutuncin da Maman teema ta mata sai tazagaya bayan lambu nan taga Maman amjad na waya akan wlh bataso sarfraz yasamu mataba tace wallahi sai zuga shi nake akan karyai auren ko mai akace a dayan bangaren saitace OK zan jarraba don naga sokuwar uwar tasama ba son auren take ba zanqa ra sata ta tsani auren OK sai anjima nagode
Tai sallama nan take Fulani tafara hawaye tayi saurin juyawa kafin taganta takoma daki ta zauna tace lallaima matarnan aiko zakisha mamaki
Turkashi komai Fulani zata aikata muhadu dai akashi nagaba donjin yadda zata kaya
Taku ce de Mrs jameel luv u guys lodi-lodi❤
For comment +2349063541142
[10/23, 4:23 PM] ISLAHH TEE YAU: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By ISLAH TASII'U YA'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
*Dedicated this whl page to my qawas Fatima auwal Fatieyhn jeeiy*
*86 to 90*
Fulani idan hankalinta yayi dubu ya tashi nan ta fara kai komo a dakin ta ga zulumin abinda Yar uwarta zata aikata mata danma sauqi taya taji tace teema ta janye amma sai sun gani duk tabi ta rude
kuma ga Maman amjad akwai abinda take boyewa Wanda ni bansani ba ( dake batasan abinda maimartaba yafada akan Wanda ya Riga aure ba)
Abangaren sir Muhammad kuwa ya tura iyayensa gidansu iynas har an tsaida rana tsakaninsu da sarrah sati biyu ne kawai amma komai a tsanake yake yi
Haka su sarfraz suka tashi ko gun fulani basu je ba suka kama hanya sai gidan su jeeiyh nan suka yadda yaya furera tana brush suka gaida ta bayan ta ida kirari ta fara yiwa sarfraz kaga sarki Dan sarki jikan sarki wata dariya sarfraz yayi yace haba sis ni daya duka wannnan kirarin ko kamu kike Na aure ki
Wani wawan tsaki taja zata bar wajen da Saudi ya sha gaban ta yana ta tsaya kawo hannu tayi zata mangare sa duk da zasuyi kusan sananni dan sarfraz ya girmi jeeiyh kawai jinin su yazo daya nan ya juyo tace ka matsa ko saina hanbare ka
Ta sha kunu ita a Lalle ta girme su karsu rainata dan ita macece mai mugun San girma
Nan ya shanye dariyarsa ganin yadda ta hade fuska nan yace wallahi magana zamuyi kuma urgent wallahi,tukunna ta juyo nan ya zaro ticket ya miqa mata yace flight din zai tashi nan da awa biyu naki ne kuma Dan Allah karkice bazaki ba nasanki baki son irin haka amma wallahi ki yadda damu bamu da yadda zamuyi shiyasa nan ya bats labarin komai amma saboda son girma nata furr tace bazata ba kuma karya sake hadata da Allah karya sata zuwan da ba niyyah
Nan ya durkusa kasa yana magiya da haka Maman su ta fito tana muryar wa nakeji kamar little sarki miqewa yayi yaje gunta yana yawwa mama Kinga wai duk magiyar da nake mata taqi yadda mamar har taji sanyi a ranta ta dauka cewa yayi yana son fureran๐คฃ
Nan ya kwashe labarin komai ya fada mata kamar zaiyi kuka,nan Maman ta tausaya masa tasa ta shiryawa daman tana son zuwa kawai Dan ta Dan ja musu aji ne
Da Sauri kam ta shirya ta dibi break fast dinta a foil paper sannan yace karta dauki kaya inta je can ta siya karta makara
Nan ta shiga mota sai air port Isar su daman sunyi chnjing kudi ya damka mata kudade da yawa sannan yace akwati 24 yake so tace ba matsala nan suka tsaya harta dauko break fast nata ta ci chan sukaji an fara qiran suna nan akazo kanta da sauri ta wuce ta musu sallama bayan ta goge bakinta kamar wacce bata ci abincin ba
Isar ta cikin jirgin ta hadu da wani kusa da seat nata nan ta daure fuska alalle karrya rainata Dan shine karanta Na farko a shiga jirgi gabanta sai bugawa yake matashin ya lura da hakan amma shima sarauta yake ji Dan haka shiyasa ya dauke kai
Can aka gama announcement a jirgin nam ya fara tashi tuni hankalin yaya fure ya tashi bata San sadda ta fado kan T.j ba nan ta rurriqesa ta kwanta lub jikin sa shi kam tuni ya chanja mood nasa tun yana jin haushi yaga da gaske take nan abun ya basa dariya chan ta dawo hayyacinta zumbur ta miqe tana waskewa nan ta daure ta hada Kalmar I'm sorry wallahi bata qatasa ba yace its OK mentioned not
Can bayan sec sai ya juyo ya kalleta haka ya kasa hakura nan ya zungurota da wayansa sanadin ta kulle kunnenta tanajin karatun qur'ani
Firgit ta waigo nan ya mata nuni da ta kashe bayan ta kashe yake cewa da ba ni kika saka ma rera miki waqan ba da ki to she kunne haka wata yar dariya tayi tace cabb karatu ne ba waqaba,kallonta yayi yace ba wani nan nasan Ku yan mata ba jin karatu kuke ba dariya tayi ta miqa masa wayar tace dannan play kaji wallahi karatu ne qarba yayi ya saka a kunnen sa nan ya tabbatar wani dadi yaji can kuma ya futa ya koma gun lamba nan yayi dialing number dinsa aikam ta fado wayan sa yayi saving t.j nan ya tmbyi sunanta ta amsa masa da furera
Wata razana yayi jin yadda take amma sunan wani iri dariya yayi yace malama joke apart ki fadan sunan ki Dan so nake naji,juyowa tayi tace .......
Ku biyo Ni danjin ainahin sunan ya furera๐คฃ๐คฃ
+2349063541142
[10/26, 5:43 PM] ISLAHH TEE YAU: ๐๐คด๐๐ธ
*Jinin sarauta*
*zan aura*
๐๐คด๐๐ธ
๐By ISLAH TASII'U YA'U
(MRS JAMEEL)
๐ฆTalented writers forum๐ฆ
©®๐ฆT.W.F๐ฆ
(Kungiya daya tamkar dubu❤,Hadin kanmu abin alfaharin mu)
*Follow me at wattpad@ Islah_tee*
*Dedicated this whl page to my qawas Fatima auwal Fatieyhn jeeiy*
Wannnan shafin nakine qawar HAWWA MUHAMMAD USMAN (SMASHER)
*littafin qaddara ko sakaci*
Allah ya baki ikon gamawa lafiya I.L.Y.A.M๐❤
*91 to 95*
Nan ta juyo tace Fatima amma sunan kakata naci goggo fure shine ake fadan haka nan ya dawo daidai yace haba amma kinbada ni taya zaki ke amfani da wata fure kamar a qauye nide da teema bae zan ke cewa nan ta juyo tace to mai ya kawo bae din ciki wata hamshaqiyar murmushi yayi yace haba baby wallahi kin burgeni nan hira kuma ta barke a tsaka nin su kamar sun dade da sanin juna nan yake fada mata Dubai zaije meeting ita fa nan tace laife zata hadawa qanin ta
Da surprise ya juyo yace jina mai har qanin ki zaiyi aure ke kuma bikiyi ba imagined????
Dariya tayi tace abokin qanina ne zaiyi aure ya roqi alfarma in hado masa lefen
Ohhh sai yanzu naji magana amma da nasaka miki big Q akanki,nan sukebta fira har aka fara gajiya
Sarfraz kuwa suna tafiya direct gun maimartaba ya je nan yake mai maganar gyaran bangaren sa aikam tuni aka saka aje a gyara in 2days godiya yayi sannan yayi bangaren mahaifiyar sa yana isa ya gaida ta nan ta amsa fuska a sake yayi mamakin haka amma ya dauke kai Dan baisan hargitsata
Samun guri yayi ya zauna sannan ya gaida ta amsawa tayi tana mai tmbyr shi ina upcoming bride tamu wani malalacinr murmushin murna yayi saannan ya bata amsa da tana gida,toh masha Allah ita baza taxo daukan gaisuwa ba
Soasa qeya yayi sannan yace in kika buqaci hakan zaki ganta
Hade rai ta danyi Na wasa toh yau ni naga ikon Allah nida 'ya ta harse Na buqaceta kai bazakayi tunanin kawo min ita ba
Ko inason tazo gobe tana magana tana miqewa nan ta nufi hanyar wardrobe ta dauko wani alkebba Na alfarma hade da sarqan gwal da ta siya dan bikin Abla amma du ta dauko ta miqa mai tace gashi ka kai mata zata gaida har maimartaba Dan dago da darajarta akuma ce tayi a hankali da kayan nasan baaa taba ganin irun suba kai kuma sai ka saka a je a dauko ta tazo kamar karfe 3 lokacin mai martaba baya komai
Jinjina kai yayi yana tunanin mahaifiyarsa yasan akwai abunda ta qulla amma Dan ladabi ya qarba yana mai sunkuyar da kai yana godia sannan ya miqe ya yi bangaren Amjad Dan anfara buge nasa bangaren shigarsa wayarsa Na qara yana dubawa yaga (moha rival) nan ya daga yana hade girar sama data kasa kaman yana ganinsa
Gaisawa sukayi sannan yake fada masa qira yayi ya ce ansaka ranar auren sa nan yaji sanyi ya tatsa sa nan ahima yake fada masa shirye shiryen biki ake nan gabansa ya fadi amma ya dake
Nan ya fada masa date shima ya fada masana sa dariya sarfraz yayi yace kaji mai himma tazarar sati ne tsakanin mu wani mayaudarin murmushi sir Muhammad yayi kamar yana ganinsa sannan ya ce toh ina zaa kama mana gun dinner Dan dole mu rabashe kamun nawa nan yace wallahi har yaanzu ban tsaida ba amma zabar mana gu sai a fadan kudin nayi maka transfer ta wanka
Murmushin fara samun nasara kansa yayi nan yayi saurin amsa masa da toh yana jinjina kai
*Komai sir Muhammad ya qudurta a ransa????*
*anya zai cimma burinsa?????*
*Ana auren sarfraz kuwa?????*
Duk Ku biyoni danjin yadda zata qare taku har kullum *ISLAH TASI'U YA'U(MUM ABLA)*
*Nake cewa mu kasance a part 2 danjin yadda zai kaya musu*
*Alhamdulliha Anan na kawo karshen part one Na wannna littafi sai u biyoni danjin yadda part 2 zai kasance*
*nagode da soyayyar da kuke nunawa wanga littafi๐๐๐๐*
0 Comments: