Friday, 8 June 2018




yar kauye ko yar birni 2

Home yar kauye ko yar birni 2

'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele Bismillahir-rahmanurrahim Part 2 07038260028 Cikin takaici takashe wayan Baifi mintina ba ko Habiba tazo Tace mae yafaru sahiba Nan takwashe komae tagaya mata Habiba ta gyara zama tace nifah ina zargin yarinyar nan tana ha'da miki da surkullan Su na QAUYE. Bakiji mah boka ya fa'da ba tace Tsinanniyar yarinya wlhi natsane ta Habiba tata6e baki tace nida zakibi shawata dakin fita daga harkarta kibar mata MARWAN 'din Kefah babbar yarinyace bae kamata kidinga nuna kishinki akan namiji hakaba Tace lallene mah Kina nufin nabar mata MARWAN Tace bazaki iyaba ko Tace kwarae Tace danice wlhi bar mata shi zanyi inyi rayuwata Cikin farin ciki da annu'shuwa Tace abune mae wuya nabar ma wata MARWAN kima dena wannan zancan Habiba tada'da gyara zama tace Mezae hana to muje wajan wani bokan. Tace nifah duk inda zamuje muje indae buqatata zata biya ya rabu da ita Tace hmm Mery kenan shikenan kisa mana rana muje gun nakan dutse Tace wane sa rana Da badan inajin tsoran kar MARWAN yatambayi munafukin canba damunje mundawo yanzu Tace wazae tambaya Tace megadi man Tace shikuma asuwa Tace shi amae fa'dar gsky Tace aikam Yanzu dae zan samu lugwigwitaki kowa Maryam tace Kedae baki gajiya wlhi Tace yazanyi nagaji da gwana kamarki Nan suka fa'da aikata masha'arsu Tunda MARWAN ya'dau hanya shuru bamae mah kowa magana bacci yayi awan gaba da Nafisat Hakanko yaba MARWAN damar kallanta San ranshi Har yatsaya yasiya mah babanta kayan abinci da hajjiya bata farka ba Agajiye suka iso qauyan Gidan megari suka sauka Hajjiya tayi murna da ganinsu sosae Tagabatar musu da abinci da ruwa mae sanyi tare da suyayyun kaji MARWAN yayi 'dakin Adamu Nafisa tazage sae labarae takeba mah hajjiya Tace yanzu fah na iya turanci Hajjiya tace Badae yaran ya hudawa ba Tace shi. Kayya banji 'dadiba Tace yana da da'difah Tace kukuka sani Tace ni namatsu naga BABANA Tace aikam ya kamata dan kunda'de bakuga junaba Tayi murmushi Adamu da MARWAN ne suka fito. Adamu yace kaga matar yayah sae atashi muje gun baba ko tace gidanmu Yace eh kae Da sauri tatashi tasa gyalanta Hajjiya nacewa yanzu ko take maganar shi MARWAN yazuba mata ido kawae dan Yanasan kasan cewa ajikinta Tunaninta da qafah zasu tunda banisa Amma sae taga sun shiga mota Akofar gidan nasu taga baban nata yana wankin huluna MARWAN na tsayawa tafita da gudu tana cewa baba Shima ganinta yasa fuskarshi tahaske da fara'a yace Nafasatu Tace na'am.baba Yace kece tace nice baba MARWAN da Adamu suka duqa gaida shi Ya'amsa Cikin kulawa. Yace mushiga ciki Nan suka shiga Da baba Larai suka fara arba duk suka gae sheta ta'amsa fuska 'daure Nafisa taqara gae da ita tace haba yarinya kingae sheni na'amsa to miye zaki da'da damuna Nafisa tace kiyi hakuri Babah ina lantana tace tana 'daki tace to bari mugaisa da baba nazo Taja tsaki batace komae Ba 'dakin Babanta tashige dan Su MARWAN tuni sunyi ciki Nafisa takalli Baban nata tace yajikinka yace da sauqi MARWAN da Adamu suka ha'da baki wanjan cewa Allah yaqaro sauqi Yace amin Nan baba yadinga jansu da hira dan gsky yaji da'din gananin Nafisa shar da ita Can Su MARWAN suka mishi sallamah zasu tafi yace yau she zaku tafi MARWAN yace dayau amma sae gobe Yace Allah yakaimu yace amin Suka fita Baba yace da Nafisa Bawata matsala ko tace bakomae wlhi inajin da'dina Yace to madalla Wani yarone ya keta shigowa da Kaya 'dakin Baban Sanda yagama shigowa dasu tsaf baba yace kayanki neko. Tace eh maman ya MARWAN ce tace akawo muku Kayan abimcinko inaga shiya siya Baban yafito dan ya mishi godiya amma sunyi nisa Yadawo yana samae albarka atamfufine kusan goma les biyu ga kuma shadda uku sune kayanda Momy tabayar Kayan abinciko ko buhun shinkafane da katan 'din taliya tare da semo harda mangya'da Yace Allah yashi musu albarka Tace Ameen Baba ka'dau shaddodin yace to kinga sae abamah Hassana biyu mairo ma biyu Tace zan bama maman Fatsima les 'daya Fatsima nabata atanfa ko Yace eh yayi kyama ha'da mata da kayan abinci tace to Yace sauran Kayan sae aba Larai sukaci gaba da hirarsu hankali kwance Larai ko Tadae gane MARWAN shine mijin Nafisa Amma Sam bata gane Nafisa bah Tunda yaran nan yafara shigowa da Kaya jikinta yayi sanyi dan bata da'de da yima Baban Nafisa gorin yaqi kayo musu abinci ba Tafara tunanin kayan waye Can dae takasa 'daurewa tashiga 'dakin sae ganinta sukayi kamar anjefuta tace niko Malam Kayan wayene wannan yace mijin Nafisa ne yakawo. Dake tasan bashine dasuba Ta washe baki Tace to angode Nafisa takalleta baba Larai badae San abin duniya ba tace aranta. Nan baba yanuna mata kasan da yayimah Kayan. Tahau masifah wae Su hassana asuwa dazae basu hartirmi biyu Yace haka yaga dama Tace harda bawa maman Fatsima da Fatsima Yace eh wannan kuma ra'ayin Nafisane yafa'da yana Mae kallan Nafisa Tace wannan Nafisa ce Yace kwarae kinga ikwan Allah ko Aibasan lukacin data sake Kayan hannunta Ba Tace Nafisa tace na'am Tace dama kece Tace eh Bata qara magana Ba takwashe sauran Kayan tafita Baba yace Kinga abinda 'yar uwarki lantana tayiko Tace mae yafaru Baba Yace yarannan yakubu ne yamata ciki yanzu haka tana tare da Cikin Ashe yamata Cikin yafi sau hu'du suna zubarwa To dake Allah yayi asirinsu saiya tunu shiyasa wannan yaqi fita. 'Yan iskan yara Ashe shiyasa yaqi auranta Nafisa tawaro ido tace ciki baba Yace hmmm ke Larai taketa iskantawa togadae iskaci akan 'yarta Nafisa tayi shuru tana tuna ranar da suka gansu alungu Aiko Nafisa taga yanda lantana tarame tayi baqi irin da ita Su hassana sae nan nan sukeyi da Nafisa sunata murnar Kaya Abin yabama nafisa mamaki yanda suka kulata kodae sundena jin tsoran baba larai ne har gidan fatsima Nafisa taje bayan taje gun mamanta takoga sameta da kyakkyawa 'danta kuma taji da'din ganinta sosae Tace Nafisa kinga yanda kikayi kyau kuwa tace Allah tace wlhi kamar ata6aki jini yafito ga 'yar qibar da kikayi gwanin sha'awa 6ul6ul dake Tace kema ai haka tace bankaiki ba Suka'dan ta6a hira tabata tsabartar Takomah gida. MARWAN yasaka Hajjiya agaba akan Lalle tasa wani yaje yakira Nafisa Dan acewarshi bayasan takwana agidan Tace to MARWAN Nantasa almari yakirata Nafisa nazaune 'dakin babanta tana tunanin lantana Duk tausayinta ya kamata Almajiran yazo yagaya mata Hajjiya nakiranta Tace gatanan zuwa Sanda tajira babanta tagaya Mae Yayi murmushi yace kiyima Larai sallamah sae dasafe kawae Hako ko tayi Tanufu gidan maegari abinta Bayan sallar isha suna cin abinci da Hajjiya Nafisa tafara bata lbrin Lantana Tace duk hakkinkine Nafisa mubar zancan Ga abincin mijinki can ki kaimae dan naji dawowar shi daga masallaci Tace to ina na ya Adamu tace zaizo ya'dauka tace to ta'dauka tafita Da sallama tashiga Yana kwance yana waya Yabita da kallo har ta'ajiye Ta fuskanci da maryam yake waya kishi yakamata Amma tasa aranta sae takatse wlhi dan haka sae tahaye gadan Jikawae MARWAN yayi bakinta kicin nashi.... Mak✔kissπŸ’‹'din daya koya mata shita mishi Sannada tatabbatar maryam tagaji da cewa hello har takashe wayan Kafin tafara kokarin kwatar kanta amma kash Tajama kanta Cukwikwitata MARWAN yahauyi Sam yafita daga haiyacinsa Allah yane ya kwaceta Da sauri tayi kofa...... Cikin narkarkiyar murya yace FEENAH... Tatsaya. Yaci gaba Zuciyata tacika da qaunarki Plx kibani ruwan Zuma na soyayyarki nasan kece zakiban ya gamsar dani Idan kika barni Cikin ruwan ma'daci zan shiga wani hali Inasanki inasanki inasanki......... Wayarshi tayi qara Maryam CE Tace banyar ka'daga wayan nan bah tafita Yabi wayar da kallo tare da murmushi yace kinkae wajan FEENAH Kallo 'daya Hajjiya tama ta tagane aburkice take Yanda taga Hajjiya tatsaida kallanta akanta sae tayi tunanin kaddar tazirgi wani abu Tace ya naganki haka Cikin in ina tace natsaya magane da wata qawata Hajjiya tayi murmushi irin nasu namanya tace ayya lpy dae ko Tace qalau mungasa ne kawae Tace toma 'dakin mijinki Nafisa tahaye gado tace aida ya Adamu zasu kwana Tace kintabbata. Har dacewa wlhi Washe gari Nafisa suna karyawa da Hajjiya tace sati zanyi Hajjiya tace ya kamata kam. Dan kin kwan biyu MARWAN ne ya shigo Cikin shirinsa ya kalli Nafisa da sauri tayi qasa da kanta tace ina kwana. lpy yace. Hajjiya tace yana ganka Cikin shiri harma kunkama qaryawa Yace eh yanzu zamutafi. Ana nemana gun aiki Da sauri Nafisa takalle shi tace Ina anan zan qarashe hutuna Bae kulata ba Hajjiya tace to Allah ya kiyaye Ku yakaiku lpy Ke tashi kiha'da kayan ki. Bari naje na dubama ma Momyn taku daddawa tafita Nafisa tace haba yayah dan Allah Yace mae kuma nayiba Taturo baki tace nikabarni naqarashe hutu anan Yadawo kusa da ita Yace Dan Allah kitemaken mutafi wlhi idan kika matsamin nabarki bazan ta6a samun nutsuwa taba Tace amma ya........ Yayi saurin katseta da cewa Amma Mae my FEENAH dan Allah kiyi hakuri mutafi plx Takalle shi gsky ne zai'iya shiga wani hali Haka tashirya kanta badan tasobah Sukama Su Hajjiya sallamah Tace ga tsarabarta nan Nafisa tace sun gode A kofar gidan Su Nafisa MARWAN ya tsaya suna fitowa daga motar Baban Nafisa yafito Nan MARWAN yamae bayanin tafiyarsu yanzu Ya dinga musu addu'a Nafisa tashiga Cikin gidan tamusu sallamah Baba Larai ko kallanta batayi bah Su hassana ne suka amsa mata Suka bita da'addu'a Tafito abinta Baba yace to nafisatu Allah ya kiyaye tace amin Yace kinga mijinki yaqara ban kudi Takalli MARWAN wanda yake qoqarin shiga mota tace Allah ya saka yayah bae kulata Ba. Tashige motar itama tanama babanta bye bye MARWAN yaja motar Sunyi nisa sosae da QAUYEN Nafisa takalle shi Cikin narkakkiyar murya tace yahyanah wani zarrr yaji tundaga kansa har babban 'dan yatsansa yace na'am tace nagode da kyautar da kayimah BABANA Yace nima nagode da yarje min da kikayi wajan dawowa yau Cikin shagwa6a tace aiduk abinda zaisaka..... Yaka tseta da cewa karkisa nayi hatsari pls Baza kayi bah yahyanah Yace hmm inajin muryarki har Cikin zuciyata Shuru tayi bata qara magana ba Dama shi hakan yakeso dan yasani sarae muryarta kawae tana hai farmae da masifar santa Ahaka suka iso gidan Abin mamaki Sae ga maryam tace musu sannu da zuwa harda cewa tamusu abinci Ita dae Nafisa shashinta tayi Dake tana fashin sallah wanka tayi ta miqe agadanta abinta MARWAN ma wanka yayi yayi sallama Bayan ya'idarne maryam tazauna gefanshi tanamae fari da ido Yaqare mata kallo top ce dae da wando ajikinta sae kamshi take Yace kinyi kyau my luv tace nasani Mae yahanaka 'daga wayata jiya yace dalili Mae qarfi Tace wane daliline Wanda yasaka qin 'daukar wayata Yace ba buqatar kisani dan ciwanki ne Ta ta6e baki tace Na dafa muku abinci Mae kyau dan nasan zaku dawo da gajiya Yace tnx my luv kamar kinsan inajin yunwa Tayi murmushi mae 'dauke da sakwanni kala kala Tace muje ko Yakama hannunta yace tukunna dae dan ina buqatarki Tayi dariya tace aina'dauka kabu'de Nafisa ne Yayi saurin runshe ido dan tafama mishi abinda yakeso Yace nina'isa gaki Ta bushe da dariya tace Allah ko Yace yah. Nan tasakar mae jikinta yayi yanda yakeso da ita Sanda yasamu nutsuwa yayi wanka yanufi danning Koda yabu'de abincin da tace tayi maekyau ka'dan yarage yayi amae yayi saurin rufawa Dan indomie ce da kwae ta ha'da qarni sae tashi yake. Yace maryam Da sauri tafito Yace wannan shine abincin tace eh Tashi yayi yanufi 'dakin Nafisa Tabishi da kallo tace zaka sanine daga kae har ita A betroom yaganta tana bacci hankali kwance. Nafisa Kenan Bazae iya tashinta bah Shiyasa yakoma 'dakin maryam . Tace ina Nafisan yace tana barci. πŸ’—πŸ’“πŸ’— Abinda yafaru shine. Roqar Habiba maryam tayi akan taje tagayama bokan matsalar Nanko Habiba takar6a taje gunsa. Yabata maganin yace tatabbatar MARWAN da Nafisa sunci maganin a abinci tace to yace Idan har sukaci to wlhi aure tsakanin Su yaqare sannan ita Nafisan hauka zatayi Tazo tagayama maryam shinefah Tayi indomie da kwae Maryam tace bacci kuma ayya ya kamata taci abinci tukunna bata bar cikinta da yunwa bah Yace wae waye zaici wannan abincin Gabanta yafa'di Yace kumana Yace nidae kam bazanci ba ban saniba ko ita Hankalin maryam in yayi dubu toko yatashi Cikin kissa Taje tazauna gyefan shi tace haba my honey yanzu shikenan ninadena yin abinci kaci dan Allah kate maken kaci ko colali biyu Kaga kafaran tamin kenan yace wlhi bazanci ba kinsan wannan kika shirya kikasa nasake zanci abinci harna bar FEENAH bansata taminba yaja tsaki Shike nan tasan tunda yarantse bazaici ba ranta 6ace tasa kuka da gudu tayi betroom Ya qara jan tsaki Dan gsky yunwa yakeji 'Daukar key'dinsa yayi yaje hotel sae yaga abincin bae mae irin kamshin na Nafisa ba Amma haka ya'dan cakala bai koshiba yabar musu yasiyama Nafisan dan yasan zata buqata Har ya dawo bata tashi bah Ya ajiye mata ya fita Yanajin kukan maryam yashareta ya shige betroom dinsa Sae kunsan bayan isha'i sannan Nafisa tatashi. Tako tashi da yunwa ganin abinci yasata ganewa odar Su MARWAN yayi Takika cikinta sannan tasa kayan baccinta ha'de da feshe jikinta da turare sannan taqara kumawa baccinta Can cikin baccinne taji MARWAN yana 'danjan qafarta alamar tafarka tabu'de ido hankali Yace haba my FEENAH Cikin sanyin murya tace menene yayah Yace kunsan 10 kenan bazaki tashi ki'dan dafamin wani abuba. Taqarasa bu'de idan gabaki 'daya tace. Ina kaci abinci har kakawo min Yace ba girkin da zae gamsar dani FEENAH inba nakiba Cikin sauri tature bargon jikinta tatashi kitchen tashiga Yabita da kallo Tamae kyau sosae cikin kayan baccin rigace da wando amma shara shara ce yana kallan komae najikinta Dan ko bure xiya bata saba shiyasa dukiyar shanunta suke karo da juna ya lumshe ido Tuni sha'awar shi tatashi kuma hankalinsa yatashi Ahaka yaje dannin yazauna Dankali tafere cikin sauri tasoya Gyefe guda kuma tafasa kwae hade da tumatur da albasa da 'dan magi da kori amrif tasoya kwan yayi burbu'di sannan ta'dauki wannan dankalin tazuba akae Taqara yanka tumatus da'dan citta ya'danyi mintina tasauke tajuyemae Sannan taha'da mae tie takawo mae Idanshi ne taga yayi jah Zatayi magana yace tnx my FEENAH Tace yahyanah bacci tafa'da Cikin jan hankali Yace kodai kinsha maganin baccine tace aa wlhi inaganin gajiyar hanyace Yace to zauna nagama ci dakaina zankaiki bet 'din Ta zauna Yanacin abincin yana kallanta Ahaka yagama yakae kayan kitchen Sannan yamiqar da ita ya rungumeta sosae Tuni baccin yanemi wastsake mata Yace I luv u Yakama bakinta kiss sosae yamata sae duk jikinta yamutu Zawa can ya'dauketa cak yakaita gado Yafara yarata da rigarta Subhanallah yace Dan ganin duciyar bulaninta Sam takasa hanashi akan abinda yakesan aikatawa Dan talura yayi nisa Yafasa shan Su Cikin wani salo Kuka tamae yaso yashareta amma yatsaya Rumgumeta yayi yana cewa Dan Allah FEENAH kibarni nayi. Tace ni aa Zae qara magana taqara samae kuka Shuru yayi Can yace sae yaushe zakibarni Tayimae shuru Bayasan matsa mata amma yasan idan har takaishi bango bazataji da da'diba Ahankali yakwantar da ita yafita Maryam yagani abet 'dinsa yayi mata murmushin dole dan kamar tasan yana buqatarta Itako ganin datayi yanzufah santa yaragu a zuciyar shi. Dan haka fushi banata bane shiyasa tasauko amma da ba'in Cikin incin abincinnan da sukayi Nafisa ko MARWAN yatafi yabarta da tunanin shi Sam sae taji takasa nutsuwa Dashi takwana aranta Maryam tagayama Habiba basuci abincin Ba tace Bakyajin maganane mery wlhi danice futa zanyi daga harkar 'yan iska gaskiya kiyi tunani tace inasan MARWAN Habiba somae tsanani Taja tsaki tace gaskiya nafara kishin shi kifuta daga harkarsu dan Allah Tace gaskiya sae nayi tunani Tace to naji mae kyau danma kinqi ne amma ga maza nan wa'danda saekin dirje kin za6a sanranki πŸ’—πŸ’“πŸ’— 'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI πŸ’—πŸ’“πŸ’— Ahaka komae yaketa tafiya kullun MARWAN da salan da yake zuwa ma Nafisa sam ya fitineta amma duk da haka bata bashi ha'din kae ba Har hutunta yaqare daqer yabarta takoma skull 'din dan sanda tamishi kuka sosae sannan yakaeta da kansa Kafin yabarta a skull din ne Yace zanyi maraicin Ki my FEENAH tace Baga Aunty maryam ba. Yawatsa mata wani kallo da sauri tasunku yar da kanta Yace kumafah kin tunamin Takalle shi Yace kwarai dan duk abinda narasa agunki inasamu agunta Qarara yahango kishi afuskarta ta mur'da kofar motar dan tafita amma taji akwulle Cikin jin haushi tace kabu'de min nafita Yace lefin menayi lukaci 'daya kika'dauremi. Haskena (wato fuskarta) Tace nidae kabu'demin Ya juwata jikinsa yana cewa am sorry my FEENAH bansan 6acin ranki plx kisake min fuskarki Taturo baki tace Nidae kadena min zancan Aunty maryam dan Allah yace kefa kika fara. Tace To nadena kaema kadena Yace nadena FEENAH Yafara kissing dinta taqer yasa keta yace kisa aranki hutun gaba sae kin bani hakkina Shuru tamae yabu'de mata kofar tafita Sae Ga Nafisa namae bye bye Yajah motarsa Tsayawa tayi cak agun SafiYYa da Halima ne suka dafata afurgice takalle Su Tasakar musu murmushi SafiYYa tace kamar bakiso rabuwa da shiba tace kwarae bayanda zanyine Halima tace nazata Amar ne tace ya MARWAN ne SafiYYa tace muje kici kisha lbr bakiga Halima cikin farin cikiba tace aikam sukayi ciki anan taga Saudat tace shegiya kinga yanda kikayi kyau kowa tace basan sharri Halima ta dafata da cewa Nayi farin ciki sosae da samun number Amar gsky ya ha'du sosae Duk lokacin da naso jin muryar shi sae nafake dake inasan shi Nafisa temakeni Ta kalleta azuciyarta tace duk ciwanmu 'daya amma ni nafara fita Afiliko cemata tayi damae zan temakeki tace yauwa Inaso duk zuwan da zakiyi kidinga cewa Amar ya kawoki haka idan zaki koma yadinga zuwa 'daukarki Zatayi magana SafiYYa tace niko nafi san ya MARWAN yazo 'daukarta dan yana birgeni kuma gsky tunda nagansa naji gabana yafa'di...... Agigice😳 Nafisa taka tseta da tace Kina sanshi kenan tace gsky ban saniba tukunna Tashin hankaliπŸ™†πŸΌ Nafisa tashiga cikin sanyin murya tace Shi yanada mata har biyu kuma suna tsananin sanshi dan Allah SafiYYa karki soshi Tace bazan ce miki komae bah yanzu sabo da ban fara tunanin shi ba hakan yanuna soyayyarsa bata kusan toni bah Amma gsky idan zan dinga ganinsa sanshi zae shigeni Cikin takaici tace bakince baza kiyi soyayya yanzu bah Tace eh amma kinsan shi so baya shawara sannan ba'acin fariya akansa Saudat tace yanaga yanayinki yacanja Nafisa Kirabu dasu kar abin ya dameki Halima tace muguwa danke baki fa'daba ko Tace nikowa nafa'da tarkon so Tunda duk narigaku shiga cikinsa ninasan yayake Tace niba wannan ba Nafisa kitemaken Amar yadinga kawoki sannan yadinga 'daukarki kirabu da SafiYYa har yanzu da sauranta. Tunda bata fara tunani bah Nafisa tatashi tace Halima da wiya Amar yayarda da zuwa kawoni da kuma 'daukata ba amma zanmiki qoqari insha Allah Ta rungumeta tana cewa tnx my sis Saudat tace gaskiyne SoπŸ’˜o yamiki mugun kamu Halima Tace eh fatana yasoni Kenifa ina ganin Zanje gidan Auntyna A kano dan kawae indinga ganinsa Saudat tayi dariya tace Allah ko Tace wlhi Am Nafisa awata yunguwa kuke tace nasarawa tace Dan Allah nima Auntyna anan take amma jerin unguwar manya aure takeyi anan Tace OK komae zae zo dasauqi kenan Tace kwarae Kae amma naji da'di Saudat tace Su Halima kullun za'ayi baccin farin ciki kenan Tace sosae mah SafiYYa najinsu amma Sam bata da niyar magana Karatu sukayi sosae Amma Sam Nafisat bata tare da nutsuwarta dan wlhi batasan Nafisa taso MARWAN Duk Kansu sunlura wannan dawowar tata akwae abinda yake damunta Sukance war meyake damunki ne Nafisa takance bakomae Sukance shine zaki zauna kina tunani Sae tace ina tuna mahaifiya tace Anan ma suka San nita marainiya CE MARWAN ne zaune a office 'dinsha yana tunanin Nafisa haqiqa qaunarta tamishi mugun kamo Gashi ya lura yarinyar nasan bashi wahala.... Aminu ne yashigo. Yace kace zaka neman amma shuru Yace kae dae bari ina Cikin wani hali wlhi Yace toh😳 inajinka MARWAN yaja tsaki yace wlhi Son yarinyar nanne yamin mugun kamo Yace wata tarinya yace FEENAH Dariya takama Aminu batare da ya shirya Ba Abinko yaba MARWAN haushi yace amma wlhi kae mutumin banza ne Yace natuna lokacin da kake cewa baka santa katuna Ya watsa mae harara Cikin dariyar yaci gaba Har nacema gaba zaka sota kace kaee barifah maryam CE azuciyarnan katuna Kicin jin haushi yace plx Aminu bi serious wlhi ina Cikin wani hani Aminu ya gyara kansa yace kasan harya tafarko ai Yace wacce hanyace Yace katuna dae Kaga masamu baby girl ko boy. Ina maka fatan sa'a Yace bayan wannan hanyar inasan santa yaragu araina dan wlhi Aminu ganinta kawae yana jefani cikin bala'i Yace tab idan kuma baka gantaba nanma masifah Yace wlhi haka abin yake Nan sukaci gaba da tattaunawa inda shima Aminun yake gayama MARWAN 'din 'yar matsalolin shi sukaba juna shawara Anan ma yake cemae Zakkiya ma tanasan yakae mata Nafisa Yace yanzu nikaina kamar najawo hutunsu haka nakeji Zaune suke suna bitar karatu Ahalin yanzu Sam Nafisa bata ciki magana ba Dan duk atsorace Da SafiYYa Wata tashigo tace ke Nafisa sugaba na kiranki Tace ganinan tatafi Halima tace muje ko Amar ne Tace to. Koda sukaje ce mata yayi yayanki ne yakesan magana dake Suka zauna saeko gashi yakira Tayi waje Halima tabita Muryar MARWAN taji Yana cewa my FEENAH. Cikin jin da'din muryar tashi tace na'am yahyanah Wani sanyi yaji shima yace kina wane haline Tace na 'daya ina halin karatu na biyu ina halin tunaninka yahyanah Yace gud yayi kyau Yaushe nema zakuyi hutu tace Nan da 1 week Yace yayi dan gsky ina buqatarki tace to mae zanyi yace my FEENAH komae mah Dan Allah kigaya min kallama 'daya naji da'di Tace to Allah ya kareka ya kuma barmin kae Cikin wata murya yace kinasan kasan cuwarki danine Tace hmmm Yace kiyi magana Tace sosae mah Yace da gaske Tace hmmmm Yace idanma baki fa'daba zaki shigo hannu Cikin mamakinta ya tsinkawo muryarta tana cewa Inasan in kasance tare dakae yahyanah Banasan kadinga lesa dani Yace nima haka my FEENAH wlhi banasan koka'dan kiyi nesa dani ko inzu yanzu na'daukeki Da sauri tace aa yahyanah kayi hakuri Shuru yayi Kayi shuru. Yace narame FEENAH sosae. Tace meyasa Yace rashin abincinki Tace to Sha kuruminka MY D...... Tayi saurin yin shuru Yace mekikace Tace bakomae Yace Allah sae kin Mae maita Tace aikaji Yace banjiba Tace MY D Yace sunan yayimin Tace to shi kenan Yace bakisan hirar ne Tace ai bana gajiya da hirarka yahyanah Yace MY D dae ko Tace to MY D Yace inasan shan bakinki mae da'din tsotso Shuru tayi Yace bakiji bane Tace nima haka. Takashe wayan Cikin kunya Halima tace bashi bane ko Tace eh ya MARWAN ne tace anya ba soyayya kuke da shiba Tace Mae kika gani Tace gani nayiba duk jikinki yamutu Tace hmmmm Halima tata6e baki Tace oho miki amma ina baki shawarar indae soyayya kuke to kiriqe shi dakyau dan ba namijin yarwa bane kekanki kinsan yaha'du Nidae bani wayar inkira Amar kingane sae kice kawae kinkira shine Tace aibamu da number Sa Tace naki wasane ai tsaf nariqeta akwa kwalwata Allah yasa dae yanada ku'di awayan Aiko Tasamu daku'di Amma har sau biyu suna kira bae 'daukaba na ukunne ya'dau Nafisa tace Ambar Tanajin sautin dariyarsa Yace yau kuma kin dawo da ambar ne Tace eh Yace toya karatu tace lpy lau Yace nikuma akatuno yau tace eh duk da Halima ma nasan gae sheka Yayi shuru. Can yace to bata Halima tarintse ido dan murna takai6i wayan Tace barka da rana Yace barka leemat Wani da'di ya kamata Sae kuma tayi shuru Yace kinyi shuru ko kinasan hanani jin muryarki Mae da'din sauraro Waro ido😳 tayi tare da neman nutsuwarta Cikin siririyar murya tace aa Yace to inajinki hira nakesan kimin tace to nimae zance Yace kinutsu my leemat Tace to my Amar Yauwa numberr kice wacce kike kirana tace eh Yace gud zan kiraki inkun koma Hutu Tace toh Yace kikuna da kanki tare da kulamin da Auntyna Nafisat Tace toh Yakashe wayan...... Wani wawan tsalle tayi ta rungumi Nafisa tana cewa Nagode Nafisa kae Amar yayi inasan shi Inasan shi Nafisa Kallan kawae Nafisa tayi Dan gani take San da Halima takema Amar ka'danne acikin San da ita takema MARWAN Ahaka suka samu hutu Jikin MARWAN narawa yaje ya'dauki Nafisa Tun amota tatabbatar dacewa mijin nata yayi missing 'dinta Koda suka isa gida Daqer yabarta tayi mae abinci Cikin hankalinta dan duk ya rikitata yayi da salansa Maryam tajah tsaki dan taga lokacin da suka shigo tace shegu kawae Duk dae zumu'din ka MARWAN nasan bazaka karyamin alqawarin da kaminba Sae dae kayi zumu'din cin abincinta [6:50AM, 01/10/2016] Hajjaju Novel: πŸ’—πŸ’“πŸ’— Taja tsaki tasauke nalulan windown nata MARWAN ko hankalinsa gabaki 'daya ya nagun Nafisa dowowar shi kenan yanzu daga sallar isha'i ko shashin Maryam baiyi ya shige part 'din Nafisa Da shigar shi yafara rikitata Yanzu hakama abinci take zubamae Amma duk yakafeta da ido Ahaka tagama zubamae komae Tana niyar zama yace Zonan my FEENAH Cikin yanga taje. Tace gani Ya jawota jikinsa kan ciyarsa sannan yamanna mata kiss Yace kinyi kyau sosae my FEENAH Takalli kanta rigane da siket na kanti ajikin nata Tamae da kallanta kanshi tace Kafini yin kyau MY D Yace idan ina kallanki FEENAH bana ta6a ganin kyan wani abu bare kaina Tace to nagode kici abinci karyayi sanyi Nanko ya faracin abincin Cikin farin ciki da annushuwa har yakoshi Nafisa ganinta 'dare 'dare akan cinyar shi sae hakan yamata da'di Taqara lan gwa6ewa a qirjinsa Yace wlhi my FEENAH kingama dani Tace mae yasaka fa'din haka Yace zangaya miki amma bayanzu bah Tace toh Yahankali ya 'dauketa cak Yakaeta gado Cikin muryar ra'da yace kitashi kiyi alwala kijirani yana fa'din haka yafita Tabishi da kallo Itadae tasan tayi sallar isha'i Amma haka tatashi tayo alwalar tazauna gyefan gado. MARWAN part din maryam yayi yana tunanin yazaeyi yamata dabarar dazata barshi yakwana 'dakin Nafisa Ya sameta tana chatin Yace my luv yayane kam Tace kagama 'daukin dawowar Nafisan ne kazo gareni Cikin murmushi yace Tab me'ayi da mazah Ta waro ido tace bangane ba Yace mantawa nayi Ashe ke ba bahaushiya bace Tace toni mecece Yace kiba kanki amsa Tajah tsaki tace. Bakaji abinda nace bah Yace naji Amma har yanzun bargama 'daukinn nataba gsky Cikin jin zafin furucinsa tace to kakoma gunta kakwana man inyaso ma kashekara. Anzo wajan MARWAN yace aransa Dan Abin nemane yasamu Yace OK inshekara kikace ko Cikin tsiwa tace har gabama da shekara Yace angama makomarki CE Yana fa'din yayi betroom din shi Wanka yayi tare da alwala Yasa Kayan baccinsa yafito kofar fita yanufah batare da ya kalleta bah Maryam tace Dakata yajuyo da kallansa kanta Betroom dinsa yaga tashiga Harde hannunsa yayi kawae yayi yana jiran fitowarta. Ta'dan da'de ka'dan can tafito da wani babban akwatin kayanta tadire agabansa Tace gashi nan rabin kayanka na'ibo maka Katafi 'dakin Nafisan idan kanada zuciya ko shashina karka qara kallah Still yada'da yin murmushi yace duk makomarki ce Yakinkimi kayansa yayi part din Nafisa yana cewa gobe kihamin sauranmah Da baqin ciki tahanka'da kofarta ta kulle Cikin kuka takira Habiba tagaya mata abinda yafaru Cikin dariya sosae Habiba tace dallah kidena kuka wlhi baqaramin birgeni kikayiba goben kitarkata mae kayanshi tas kibashi kinji Kishare 'yan iska Maryam taja numfashi tace bana fasan wani Abu yashiga tsakaninsu dan idan hakan tafaru bansan yanda zanyi ba Habiba ta'dan ta6e baki Tace karkidamu Dan Allah ni'inada tabbacin MARWAN bazae karya miki alqawari bah. Tace nimah ina 'dan tunanin haka Amma ganin zumu'dinsa akanta yasa nafara shakku Tace plx my sweet kikwantar da hankalinki nasan bazaeyi baccin farin cikiba yau dan tunaninsa kaf kece Karki manta baqaramin so yake mikiba wlhi sae dae kawae yamanne ma Nafisa dancin abincinta maryam ta'danyi shuru can tace kumafah Ran Habiba fes tace gud sahibata yanzu tunaninki yafara ja Nan hirar tasu takuma ta masha'arsu. Nafisa ko ganin MARWAN da Kaya abin yabata mamaki Tana kallanshi yana jerawa a drowa Sanda yagama yace Tashi miyi sallar ko Da suka idar Yakama kanta yamata addu'a tare ta tambayarta yanda take wannan tsarkinta. Taso nuna kunya ya'daure fuska nantake tshiga gayamae kuma yajisu yanda ya kamata Yazuba mata madara yabata takar6e tasha ka'dan yace kishanye dan inasan kishata da yawa Tadae Sha yanda yadace. Yajawota jikinsa yana kissing 'dinta Daga nanfah ya fara zarcewa Kissing 'dinta yake sosae Ta Kowane lungu da saqo yakae hancinsa qamshin turare yakeji Lokacin da yakae bakinsa kan dukiyar fulaninta ka'dan yarage tasume Sanda yashasu san ransa yafa'da uwa ubah Annannefah Nafisa taciqaniyart aganinta qaqara taga rashin imanin MARWAN Tasamae kukan azaba yasa mata ihun da'di Dan sanda ya sumar da ita 😳 Lukacin da yasamu nutsuwa baqaramin tashi firgita yayiba Danganin aikin da yayi gashi kuma tasumae Mae Arikice ya sureta zuwa toilet Jin ruwa ajikinta yasata marfa'dowa Aiko tana ha'da ido dashi tafashe mae Da kuka Bae kulataba yatara mata ruwan 'dumi Yasata Wani qara tasakemae Yayi saurin matseta jikinsa Ahaka yasamu yagasa. Sosae Yabar mata ruwan wanka tsarki yafita Canja zanin gadan yayi yazauna yana jiran fitowarta Itako tagama wankan kawae taqi fitowane dan ganin takasa tafiya yanda yakamata. Jin shurun yayi yawa yasashi shiga toilet 'din atsorace takalle shi Yace yadae tagallamae harara Yayi kalar tausayi yace menene Taqara mae hararar Cikin kuka tace ni nakasa tashi Da sauri ya'dauketa Yakaeta godo ha'de da manna mata kiss Yashige toilet din shima dan tsaftace kansa. Bayan yagyara kansa Sallah yashiga yi Yana zubah addu'oi Yanda ya samu Nafisa Bayan ya idar Yahau kan gadan Yayayota jikinsa Aiko kamar jira take nan taqara fashemae da kuka Yace rungumeta sosae kicin kunnanta Yake ra'da mata Kinyi FEENAH wlhi qaunarki da sanki zasu iya zautar dani Tunda nake arayuwata banta6a samun cikakken farin ciki kamar yauba Yayi mata kiss yaci gaba dacewa Kitemaken kidena kukannan wlhi inajin shi har Cikin rainah Cigaba da kukan tayi yace o Allah Yanzu mae kikesan namiki kidena kukannan Bata kulashiba Shima shuru yayi yana sauraran kukan nata wanda ayanzu yake shiga cikin ransa danjinsa yake dazafi aransa Can yaji tayi shuru Ashe baccine yayi awan gaba da ita Yagyara mata kwanciya ajikinsa Ko wane motsi yaji sae yaqara kamkameta Ahaka asuba tayi Yatashi yayi alwala yatafi masallaci Nafisa jin tadena jin 'dumin MARWAN tafarka ganin lokacin Sallar ne tatashi daqer tayi alwala tayi Sallah Tana cikin yin salati ne yashigo ganin hartayi sallah Yayi mata murmushi yazauna kusa da'ita da Qur'ani ahannunsa Yana karantawa Tagama nata yamiqa mata Qur'an 'din yace kikaranta sannan mukomah ko Kallansa kawae tayi takar6a Toilet ya shiga ya wanke zanin gadan daya 6aci sannan ya kwanta a gado Yana sararan muryarta Mae da'di Yayi mamakin yanda take karanta 'yan maryan surori dama tanada ilamin haka Cantayi shru alamar ta'idar Yako sauka yajota jikinsa Cikin kuka tace dan Allah yahyanah yabarni Yanayinta yanuna gabaki 'yada atsorace take dashi Ya'dauketa yakwanatar sannan ya rungumeta Yace bazan miki komae Ba my FEENAH Allah yamiki albarka Azuciyarta ta'amsa da amin Bacci ya kwashesu Misalin 9:30 suka tashi Da sauri MARWAN yayi wanka ya shirya Dantunda yake baeta6a makara irin nayauba Abin yabashi mamaki yanda yaga Nafisa taha'da Mae abinci Cikin tsokana bayan yafaraci yace Ashe dae amaryar tawa ban wahalar da ita da yawaba taturo baki abin yabirge shi Yacigaba Kinga yauma sae naqarako. Barmishi dannin 'din tayi. Yabita da kallo Gani yayi tafiyarta tacanja Murmushi yace aransa na'danyi aikifah Sanda yagama yaje ya rungumeta tabaya yace my FEENAH zantafi ina buqatar addu'arkin Cikin muryar shagwa6a tace Allah ya karemin kae yahyanah yace Ameen my FEENAH gawannan 'Dayar wayarshi yabata Yace akowane lukaci inasan jin muryarki Cikin murnar wayar Tace toh MY D Yace zantawo miki Sim 'dinki dan nacire wannan Tace to kacire yanzuman dan kar akiraka Yace no bakowa bane yasanni da wannan Amma zankar6a inasan jin muryarki ne a office Takuyo da jikinta gabansa tayimae kiss Sannan takwantar da kanta aqirjinsa Cikin sanyin murya tace banasan rabuwata dakae MY D Yace nima haka Tajanye jikinta ahankali tace katafi yayah karka kar6i hukunci agun Masu jiranka dan banasan aga nefinka bare wani yaji haushinka Yamata kiss Yace l luv u I luv u I luv u sannan yafita Cikin mutuwar jiki tazauna gyefan gado Zazza6ine yakamata tun asuba amma takasa gayamae Shiko yana fita part 'din maryam yayi Amma yaji akulle yayi kwan kwasawar duniya taqi bu'dewa Cikin rashin damuwa yatafi abinsa Maryam ko tanajin shi sarae taqi bu'dewa Dan abin yaha'din mata biyune Jiya tanajin kukan wata da ihu amma takasa sanin Nafisace ko ba'itaba Gashi tunda take da MARWAN baita6a kaiwa 9:00am agidaba Duk kwakwal warta tatushe tajah tsaki Dan yanzu sha'aninsu yafara fita mata daga rae Adafe Nafisa tagama aikinta kamar yanda tasaba MARWAN ko ya kirata yafisau nawa Dan kawae yaji muryarta Ayanzu hakaha tana kwance akujera Zainab tayi sallama Da sauri Nafisa tatashi dan tarbarta Amma ina tafiya tamata cikas Zainab taqare mata kallo tace Auntynmu yanaganki haka Tace mekika gani Tace naga tafiyarkice wata iri tasosa kae tace ke marurune yafitomin Tace maruru tace Eh shi Cikin tausayawa tace sorry sis Nafisa harda cewa yau kwana uku kenan dafitowar shi Tace kin kuma sha magani Tace eh yayah yabani Tace to Allah ya sawaqe tace Ameen Nan suka zube kan kujera suna hirar yaushe gamo Zainab tace wa'dan nan magungunan Momy tace nakawo miki wae kidinga Sha da madara Cikin murna tace amma nagode Allah Momy nasona Tace aikam sae kitama yayah gyara Ta harareta Tace gaskiya nafa'da ai Sarae Nafisa tasan magun gunan da Momy take bata na matane Dan akwae ranar da taji su Halima suna magana akan maganin matan suna cewa bazasu ta6a wasa dashi bah dan yanada amfani Hakanne ya tabbatar mata da cewa itama maganin ne Momy take bata Shiyasa Sam batayin wasa dashansu dan ta'dauki zancan su Baqamin hira sukeyi bah bayan sunyi ta6e ta6e da lashe lashe Zainab tace ina mamakin yanda hannunki ya kware sosae wajan girki Tace banda sharri fah zainab tace Allah da gaskene tace to nagode Zainab tatashi tana yafe gyalanta Nafisa tace badae tafiyaba Tace wlhi tafiya zanyi nayi da hubbina zaizo yanzu Nafisa tace ai direba baezo Ba Tace aiyau bada direba nazoba da motar ya Amar nazo Tace OK Cikin betroom 'dinta tajata tace taza6i abinda takeso Zainab tace wlhi banasan komae Nafisa ta6ata rae tace ba damuwa nagode Ganin da Zainab tayi ta6ata rae shiyasa ta'dauki wani turare sukafito Har mota tarakata Sukayi sallama Cikin nusha'i sannan takoma falonta maryam nakallansu tajah tsaki Kuma lokacin Habiba qawarta tashigo da motarta Nan ran maryam yayi fari Habibah tace Wlhi baqamin birgeni kikayi bah MaryamTace inajinshi da safe yana kwan kwasamin kofah nashare shi Habiba taqara mannewa ajikin maryam tace gud kinyimin dae dae Karki kuskura yaganki harna tsawan sati biyu Tace anya zan'iya kuwa Habiba tace zaki'iya man Yanzu muwataya ko Maryam tace wlhi futunarki tayi yawa Habiba Habiba tace Shegiya kema'ai ahannu kike Nanfah suka fa'da aikinsu Allah yaganar damasu aikata wannan masha'ar Ameen Koda Nafisa tashiga falanta. Ganin wayar da MARWAN yabata tayi tana ringing MARWAN ne Cikin sanyin murya ta'dauka Yace my FEENAH kina lpy tace MY D lpy lau Kakirani yafi sau........ Ya katseta da cewa Ayanda nakeji yanzu koso dubune bazan gajiba Tayi shuru yaci gaba Plx kidae kulamin da kanki Tace insha Allah. Amma mae kakeso na dafama Yace no my FEENAH banasan kiwahala yau kibar komae sae gobe Tace bazan iya barinka da yunwa ba Yace plx kibari Tace toh zazza6i ne yaketa shigarta Sam bata dakah tatashiba sanda tashirya mishi abinci mae rae da lpy Tayi tunanin 5 zae dawo amma sae taga har bayan isha'i bae dawoba Dan haka sae tajera masa abincinsa kan dannin tasaka kayan baccinta takwanta Amma takulle betroom dinta dan bata manta karansuba Bata da'de dayin bacci ba MARWAN yashigo gidan Shashin maryam yayi steel yaga kofar akulle Yayi part din Nafisa Qamshine ya bigeshi ya lumshe ido Dan yamishi da'di Idanshi ya sauka akan dannin Yayi murmushi Gsky taburge shi dama da yunwa yadawo Yazauna yacika cikinsa sosae Sannan yayi betroom yamur'da kofar yajita akulle Yayi murmushi dan yasan mae yasata rufewa Toilet ya shiga yayi wanka yasaka kayan baccinsa Sannan yakira wayar da yabata Dama tana gyefanta taji qararta Ahankali tabu'de idanta Ta'dauka yace Plx my FEENAH bu'demin kofah Tace tab kada 'damin irin najiya yace. Naransa bazan miki komae bah plx bu'demin Tace tomae zakayi Yace ba komae zan'dau abune Tace toh. Cikin murmushi ya kashe wayan Nafisa ko tayarda da zancansa shiyasa tatashi Tanako bu'dewa yajanyota jikinsa yana kissing 'dinta Cikin tsoro tafara kukarin kwatar kanta ina MARWAN yace baesan zancan ba Sanda yalugwi gwitata San ranshi Yamae data bet Yafara neman wucewa tasamae kuka amma Sam bae saurareta bah Sandan yasamu nutsuwa yafara samata albarka Tadaiji zafi amma bakamar jiyabah Sosae ya rungumeta yace my FEENAH Tayimae banza Yace wlhi zanqara indan bakimin magana bah Da sauri tace na'am Yace karki kuskura kiqara rufemin kofa Tace toh Yace dan Allah kitemaken narigada nafara sabawa dake wlhi bazan iya bacci ayanzu batare da keba saida wani dalili Tace hmmm amma gobe zaka komah 'dakin Aunya maryam ko. Ya'dago kanta yamanna mata kiss yace aa Sainayi kwana bakwae Tawaro ido tana cewa aisae kakasheni Yayi murmushi yace idan nakasheki inyi rayuwa dawa Ta'dan shagwa6e fuska tace da Aunty maryam Yace ko Tayi shuru sannan tamayar da kanta kirjinsa yafara shafah gashinta yace Karki damu my FEENAH zankoyar dake yanda zaki saba Amma ina rokwanki da Allah kiban ha'din kae Tace name Cikin kunnanta yara'da mata Inqarayi yanzu da asubah Da sauri takalleshi Yamarairaece shuru Tamae πŸ’—πŸ’“πŸ’— Nafisa dae da MARWAN sunfa'da duniyar masoya Baqamin so MARWAN yake nunawa Nafisa Ba Wani zubin har mamaki yake bata idan taga yanda yake mata Ayanzu ya koyar da ita soyayyar shi Dan kafin yamata waning abun tuni ita tamasa. Hakanko yana sashi shidewa dan da'di Tsaf talura baya shiga part din maryam yanzu. Haka koma ta lura da maryam 'dinma bata damu da hakan ba Ahaka sukakae sati 'daya kuma yau yakesan komawa part din maryam. Ga mamakin MARWAN sae yaji duk yadamu Dan yasani sarae yanzu yayi sabo da Nafisa sosae wanda inhar baeyi da gaskeba Zae iya rasa sukuninsa Yanzu mah yana zaune kan kujera Nafisa tazo tashige jikinsa tana zubamae shagwa6a Duk tarikita shi Yace dan Allah kibarni nakoma 'dakin Auntynki Cikin nutsuwata Taqara lafewa ajikinsa Cikin kukan kissa tace. Yanzu shikenan yau ni 'daya zankwana kenan jiyayi kamar yamayar da ita ciki dan kauna Ya'dago da fuskata Yakama bakinta ya tsotsa yace my FEENAH ninakine har aba'da wlhi Sam banasan rabuwa dake ko na second 'dayane Dan Allah kikwantar da hankaliki kinji Tace to yazanyi MY D Yace hakuri Tace to nayi Yaha'da fuskarshi da tata yana dariya yace Gud my FEENAH I luv Sannan yazareta ajikinsa yafita Tabishi da kallo itadae tanasan mijinta so Ba 'danka'danba Ba qaramin mamaki yayiba da yanzun yaga kofar maryam abu'de Yashiga Yasameta a kitchen tana wanke hannu Ya rungumeta tabaya yace my luv Ashe zaki iya rabuwa dani haka kishareni Tace eh kae Yace lefin menayi akamin wannan mummunan hukuncin Tace hmm Yaciga Ba Kinbarni Cikin buqatarki. Bayan kinsan baqamin so nake mikiba Tajah tsaki Tace kaga malam Dan Allah barabu dani Wlhi mantawa nayi nabar kofar abu'de Yace nasani Tace to kakoma 'dakin Nafisa yace. Naqi 'din niyau anan zan kwana Tada'da jan tsaki Yace Dan Allah kiyafemin lefina duk da nasan banyi ba Tace ina kafisan kasan cewa da Nafisa Yace dake Ba Tajuyo takalle shi Tace hakan ya nuna eh kenan Yace bance ba Zatayi magana ya katseta tawajan yimata make✔ hugging Dama maryam tabar kofar abu'de ne dan bazata jure rashin ganin MARWAN ba Washe gari da 'dokin ganin Nafisa MARWAN yatashi sanda yaganta lpy Sannan hankalin shi yakwanta Anan ma sanda tamae shagwa6a san ranta Yatafi da tunaninta Hakama dare kamar karya rabu da ita Sam MARWAN bayajin zae iya raba kansa da qaunar Nafisa Dan haka yasa aransa zae raba musu kwana Dan bazae iya jure rashinta bah Suna kwance shi da maryam yana wani bincike a laptop Ita kuma tana catin Bayan ya kammala Yace yanzu zandinga yin kwana biyu a'dakinki kwana biyu kuma a 'dakin FEENAH Tace ban ganeba Yace nasan kinsan abinda nake nufi Tace oho kana nufin karaba mana kwana kenan Tace eh Tace lallenema wlhi saedae ka kamoma gunta Hakanfah yanuna kenan ta tabbata matarka Yace yes agaskiya bazan iya 'dorama kaina zunufiba ke musulmace kamata yayi ki'dorani akan hanya bawae kisani kan 6ataba Tace in hakane kasaketa man Cikin sauri ya waro ido yace wahhhhhh Tace Nafisan Yace tab abin da kamar wiya dan wlhi bazan ta6a rabuwa da Nafisa ba tagama dani tayi nisa a al'amura na Ina qaunarta...... Tace kan uba. Yau nikake cema kanasan wata mace Yace yes wlhi bansan ya akayi santa ya shigeni ba ina Santa.... Da sauri maryam tarumtse idanta Ranta a6ace Tace MARWAN Ya kalleta batare da ya'amsa ba Tabu'de idan nata Kae (kunsan Mae nagani ni Rahamat hmm) Gani nayi idanta yayi jawur kamar garwashi Taci gaba Na tsaneka. Dan haka sakeni Tashi yayi zai fita tatashi ta cukume wiyan rigarsa Tace wlhi sae kasaleni munafiki. bakae kace baka santaba Sae yanzu dan munafunci...... Gauuuuuuuu Taji yafalleta da wani zazzafan mari Wanda yasata sakeshi batare da tashirya ba Yace nine munafiki Cikin kuka tace eh Yako da'da fallah mata wani Marin Ta durkushe agun tana wani kuka mae shiga rae MARWAN ya runtse idansa magana dae zarar bunuce kuma ya fa'deta Kallanta yayi sae yaji duk tabashi tausayi Durkusawan shima yayi Yakama fuskarta tana kallan shi yana kallanta Yace am sorry tace Mae namaka kadena sona yace inasanki Tace kuma kanasan Nafisa ko 'Dagamata kae yayi tare da cewa sosaima Qara fashe mae da kuka tayi tace natsaneka Yace nikuma ina sanki Taqara cewa natsaneka Yace qarya kike Kuka mae cinrae maryam takeyi Ya rungumeta yana shafah bayamta Tanamae kuka yana kissing 'dinta Ahaka sanda MARWAN yayi duk yanda zaiyi yasamu kan maryam Washe gari haka yacije yaci indomie da maryam 'din tamae dan kawae ya faranta mata Amma fah ahakan baifi cokali uku yayi Amma yaga farin cikinta Yace kinhakura da raba muku kwana ko Tace ko ban hakuraba natabbata bazaka iya bariba Tunda yaji haka hankalinsa ya kwanta. Ahaka hutun Nafisa yaqare gobe takesan komawa skull Tunda safe da MARWAN ya shigo cin abincinta tagaya mae dake bagunta yakeba Amma bae kulataba Bata damuba da rashim kulatan da baiyiba dan tasan yana gunta yau zata lallameshi tunda talura basan komawarta yakeba Misalin qarfe 8:30pm na dare Nafisa CE zaune kan cinyar MARWAN Suna kallan wani film mae suna ish na India Lafewa tayi ajikin nasa tace MY D Yace FEENAH Tace namaka maganar komawa skull kayi shuru Yace eh bazaki koma ba Arazane tatashi takafeshi da ido tace. Haba MY D Dan Allah kabarni nakoma Yace no fah. Tafashe Mae da kuka Yajawota jikinsa yana lallashinta tace kayima Allah kabarni Yace plx mubar maganar sae gobe Zatayi magana ya'daure fuska Dole tayi shuru Batasan lukacin da bacci yayi awan gaba da itaba ajikinsa bah Sanda taji Yafara neman hakkinsa tafarka Itadae tana mamakinsa sae kace wanda baeda mata biyu Duk ya fitineta Ayya batasan itace jagaban al'amuransa ba Washe gari Cikin 'dar Nafisa take aiki Fatanta dae MARWAN yabarta Duk abinda tasan zatamae dan tafantamae shitayi Taga ha'damae breakfast zata zauna Taji wani amae yazu mata dagudu tayi toilet yabita yana mata sannu Yace mae yake damunki tace wlhi ba komae ya watsa mata harara tayi saurin sunkuyar da kanta Yace bazaki fa'daminba Ta turo baki tace niba abinda yake damuna Zaiqara mgn tayi saurin jan hannun shi zuwa dannin Shuru yamata ya lura da tun jiya batajin da'di dan yaji 'dumin jikinta yacanja Itako tasan kwanakin nan akwae abinda yake damunta sosae Dan ko yaushe cikin amae take Gashi talura tafisan cin abin kwa'dayi Wani lukacin taji jikinta ya'dau zazza6i. Ga ciwan kae Batasan gaya mae ne Dan karya hanata komawa skull Bayan yagama komae yana qoqarin tafiya Tayi saurin hawa cinyarsa talangwa 6emae Yace mae nene Tace ba komae Yata6a jikinta yaji zafi alamar akwae zazza6i atare da ita yace My FEENAH akwae abinda yake damunki tace wlhi bakomae Kawae inasan kabarni nakoma skull Yace shine yasa miki zazza6i Da sauri tace eh Yayi shuru Can yace banasan komawarki skull FEENAH sabod....... Bai qarasa bah tasamae kuka Ya 'dago fuskarta yace nagaya Niki banasan kuka ko Tatsaya da kukan tana cewa Nidae skull Yace Dan Allah kibar skull 'dinnan Mayar da kanta tayi qerjinsa Tacigaba da kukanta tare da qara mannemae yace O Allah To ya'isa ba'dae skull kikesan komawa Ba Tace eh Ya 'dago fuskata yana goge mata hawaya Yace zakikoma Da sauri tace yanzo ko Yace no sae gobe Zatayi magana yafara kissing 'dinta sanda yayi san ransa yabarta yatafi Part 'din maryam yayi tacemae zata gun Habiba Yace ba damuwa Sanda ya'dan rungumeta sannan yatafi Amma yana neman rasa nutsuwarsa Dan bayasan Nafisa tayi nisa dashi ko ka'dan Da rana ne Nafisa nazaune tana kallo Amar ya kirata yace Habiba nasan magana da ita tace Yaturo mata da number ta. Yace bada number ta takira shiba ila da number shugaban maka rantarsu CE Tace to yaturo mata number Nanko yaturo mata har takira ba'a 'dauka ba Zuwacan Habiba takira Ta'dauka tana cewa Nafisa CE Tace 'yar is yau ya kamata kizo skull amma najiki shuru lpy tace hmm kedae bari wlhi ya MARWAN ne ya kesan samun gabah Tace toh😳 Yanzu dae bazaki zoba kenan tace sae gobe tace Allah ya kaemu Su SafiYYa na gae dake Tace basu mu gaesa nan tace kinsan ku'din shugaba ne cemae mafah nayi zankira momyna bata da lpy nabarota Shinefah yabani Tace shikenan nazama momynki yau Tace lallene takashe wayar Nafisa tajah tsaki tace aidole ma kamae dani skull yayah Maryam CE zaune kan gadan Habiba suna hira Habiba tazaro wasu hotuna acikin jakarta tawatsama maryam tace. Duba kigani Hotunan wasu attajirae ne qarfafah Kallo 'daya zaka musu kagane masu gidan ranane (wato ku'di) Su biyarne Maryam Tace suwaye kuma wa'dan nan. Tace sune masu juya dala Ba qaramin sanin sirrin mace sukayi Ba Wlhi ina gaya miki idan kika fara harka da wa'dan toko ganin MARWAN zakiyi banza Tace amma kinsan bana bin maza ko Tace sae MARWAN da ni Tace amma sunyi kyau sae dae bakamar MARWAN acikinsu Tace waike mae yasa kike hakane Plx kiza6i 'daya acikinsu yanzu nabuga waya azo akwashemu Tace kae Habiba nifah inajin tsoro Tace tsoran mae kinga 'dauki na farkwan nan Yafi sanin kan mace Sunanshi Alhaji shu'aibu zaki Maryam tayi shuru cantace Kina ganin ba matsala Tace bawani matsala Hakako takira akazo aka kwashesu Hmmmmm Da daddare MARWAN yana tare FEENAH nansa Tace nikam MY D Mae kafiso aranka Yace ALLAH DA MANZANSA ANNBI MUHAMMAD Tace sallallahu alaiyuwa sallam Bayansu fa Yace nabar maki za6i Tace aibansan Mae kuma kafiso ba Yace idan dae zuciyata da taki 'dayace toko ya kamata kisani Tace Su Momy dasu Amar da Aunty maryam ko Yayi shuru Can yace eh Amma sauran abu biyu masu mahimmanci arayuwata tace Menene Su Ya qara matseta ajikinsa yakae bakinsa Cikin kunnanta Yace kee FEENAH da yara Inasanki sosae FEENAH sannan inasan babys plx kibani Su Dan Allah Jitayi duk jikinta ya mutu tace karka damu MY D Inasanka nima sosae kuma zaka samu babys amma yanzu nida Aunty maryam wakafiso yabaka baby Yamanna mata kiss Sannan yayi murmushi amma takasa gane namiye yace dukkanku inasan kubani atare Tace toh zamu baka Yaqara janta jikinsa yace nagode. Am my FEENAH kibar tafiya skull 'dinnan wlhi bansan nayi rashinki Tata6e fuska kamar zatayi kuka Yayi saurin cewa plx karkimin kuka Tace to zaka kaini goban Yace ibankaeki ba FEENAH aiban da zaman lpy Tayi murmushi tare da lefawa ajikinsa Hakako akayi washegari suka kama haryar skull Bayan sunkae lpy Zata fita daga motar. Yajanyota jikinsa Yana kissing 'dinta yace gsky bansan rabuwa dake tace hakuri zakay MY D Yace yazanyi tunda kinaso Tace kamar yaunefah zakaga nadawo Yace hmm Kidae kulamin da kanki Tace insha Allahu Yace ina qawayanki. Tace ila suna kici Harzata fita sae dae tajuyo takama hannunsa tamae kiss Sannan tafita tana 'dagamae hannu Cikin yimata murmushin yaqe yajah motarsa Tajuya dan zuwa hostel dinsa taga SafiYYa da Saudat suna nufota Nan tasauke ajiyar zuciya tana godiya yanda SafiYYa bataga MARWAN bah Da murmushi akan fuskarsu sukace 'Yar is sae yau Tace kudae bari wlhi ya MARWAN ne yake neman rabani da skull 'dinnan SafiYYa tace saboda Mae Tace hmmm kudae bari Saudat tace idanko ya rabaki da skull 'dinnan zakiyi babban rashi Tace aikam Nan suka shiga ciki Taga Halima na bitar karatu Yau take alhamis Bayan Su Nafisa sunyi karatu Suna zaune ko wannansu yana harkar gabansa amma ga Nafisa abun Sam ba haka yakeba Dan takasa ganema kanta Sam Koyaushe acinkin amai take ga kasala duk tafa'da gawani fari da taqara da kyau. Kusan kullun su saudat tambayarta suke mae yake daminta. Sae dae tace bakomae Amma sunqi yarda da zancanta. barinta kawae sukayi karatunma yinsa kawae take Gashi taqi gayama MARWAN Sam To yanzuma cikintane yake mata wani basifaffan ciwo Sae juyi take SafiYYa CE ta'ankare da ita Ta tashi da sauri tana tambayarta lpy amma ina Nafisa hankalin yafara neman gushewa Saudat da Halima sukace Subuhalallah Aiko nan take suka kaeta inda ake duba marasa lpyan skull Kamma sukae Nafisa tasumae Cikin gaggawa akafara duba Nafisa Duksu Saudat sunyi jugun jugun Halima tace ya kamata akira ya MARWAN ko Amar Saudat tace aikam Can jimawa shugaba yafito hankalinsa atashe Yafara neman number MARWAN Lokacin MARWAN yana zaune shida dady da Momy harda Amar Suna hira Cikin nisha inda Amar yake basu lbrin Halima dan tagama dashi santa yake sosae MARWAN najinsu Amma baiyi magana bah Dan yatafi duniyar tunanin Nafisa Nan take yaji ringing 'din wayarshi Yaduba ganin Shugaban Su Nafisa yasashi 'dauka da sauri. Yanamae sallama Yace qanwarka tana 'dauke da juna biyu ban saniba kukunsani Aburkice MARWAN yatashi Yace juna biyu Yace kwarae dan yanzu hakama tana kwance batada lpy MARWAN yace ganinan zuwa... Yakashe wayan Dady yace lpy dae ko Momy tace nima abinda nakesan jikenan Cikin murna MARWAN yarungumi dadynshi Yace dady Nafisa nada ciki Yanzu haka batajin da'di tana kwance. Momy tawaro ido tare da mamaki ha'de da farin ciki Tace kae amma naji 'Dadi Ashe dae zanga jininka MARWAN Yakama hannunta yamata kiss yace. Zakigani momyna Amar yace ina tayaka murna yayah Allah yasauketa lpy Yace amin brother Dady yace nayi farin ciki sosae Amar yace nasan yanzu zaka tafi Bauchi ko Yace Mae zae hana Yace toh muje inrakaka. Hakako suka nufu bauchi. Momy da dady suna musu addu'ar Allah yakaesu lpy Cikin mamaki Su Halima suka kalli junansu. Atare sukace juna biyu SafiYYa tace to wayamata Saudat tace wannan kuma sae tatashi tafa'da mana. Suna Cikin jimaminne sukaga tafarka halima tace nafisa wae cikine dake tayi shuru safiYYa tace kinyi shuru tace to mae zance fa'da mukune banyiba ni matar aurece saudat tace da gaske tace wlhi Cikin mamaki safiya tace to waye mijin naki Tace ya MARWAN Halima tace ikon allah amma gaskiya kinada 6oye abu. Tace kuyi hayimin hakuri dan Allah karku gargeni da awani abu plx Zasuyi magana MARWAN da Amar suka shigo Jikin MARWAN narawa sukaga yanufi Nafisa yace my FEENAH sannu tace yauwa Yace inane yake miki ciwo Ta'dan tashi tace Yanzu dae banajin komae sae yunwa. Yace mae kikesanci Tace Kayan fruit Yace bayanshi fah. Tace dan wake. MARWAN yakalli Amar Tuni yagane mae yake nufi yafita. Yace bari Amar yakawo miki fruit Sae mutafi gida ciki 'dan waken ko Tawaro ido tace Munkusa exam fah Yace yanzu zamubar skull 'dinnan kingamata kenan Zatasa mae kuka Yayi saurin cewa karkimin kuka dan wlhi bazan saurareki ba Tace inafasan skull din nan yayah Yace na fisan babyna akan skull 'din Shuru tamae Mamaki yakama Su Saudat Suna kallan MARWAN yanda yaketa shafa Cikin nata yana cewa Inasanki FEENAH Allah ya saukemin ke lpy Tamae shuru Can ya ankare dasu Saudat Suna ha'da ido da Halima tasunkuyar da kae Ita tafara gae dashi Sae SafiYYa sannan Saudat Duk ya Amsa musu Cikin kulawa Yace zan'dauke muku qawarku yau SafiYYa tace da kabarta yayah Ya kalleta yace Mae sunanki Tace SafiYYa Yace hankalina bazae kwantaba idan nabarta SafiYYa Ayanzu kam bazan ta6a samun nutsuwaba idan bata kusa dani..... Amar ne yashigo da dayan fruit yaba Nafisa yace sannu Auntynmu Allah yasaukeki lpy Kimin afuwa bansamu Dan wake Ba Tayi murmushi tace Sae kanemo Yace ba damuwa Allah dae yakaimu gida lpy MARWAN yace Ameen Sugaba shima yashigo yana kallan MARWAN Yace kaganta ko Yace eh Yace ya abin yake Dan wlhi duk hankalina atashe yake Yace karka damu matatace Yanzu hakama tabar magaran tarnan Amma fah kumana afuwa dan yakamata kusani muka 6oye muku Yace ba damuwa MARWAN da sugaba suka fita suna magana Amar yakalli Halima tasunkuyar dakae Yace zama ki'daga Nafisa tatura musu Fruit 'din gabansu tace kushafah Saudat tace wannan aisaeke Tace wlhi harna qoshi plx kusha ya'ishan Sabo turken wawah Cikin baqin ciki suka rabu da juna har suna kuka SafiYYa tabata number ta hakama Halima da Saudat (Nikaina Rahamat na tausaya musu) MARWAN ko ko ajikinsa Dan kallo 'daya zakamae katabbatar yana cikin farin ciki Agidan Momy suka sauka Dan Amar yamata waya tayi 'dan wake Aikam su'iso Momy tamata da kanta Lukacin da taga Nafisa rungumeta tayi dan murna Tace kinbiyani 'yata Allah yamiki albarka Cikin jin kunya Nafisa ta'amsa azuciyata Zainab ma tayi murna Dan akwaeta dasan yara Jan Nafisa tayi 'dakinta Suka baje suna hira Zainab tace aidama nagaya miki cikinmu nakunshe ajikinki Tace alukacin babu Tace to aigashi yanzu yazo Nidae fa'dan dazan miki kilura mana da baby sosae Tace in'anqifah Tace kisha mazga Tace agunwa Tace aguna Nafisa tayi dariya tace wlhi kyako fuskanci hukunci agun MY D 'dina Itama zainab 'din dariya tayi tace Tab aikam yayah yamin hukuncin momy CE zata rigashi.... Momynce tashigo da 'Dan wake ahannuta MARWAN nabayanta Tace ga 'dan waken 'Yata da sauri Nafisa taka6a tana mata sannu Tace aikece da sannu Nafisa tafita zainab tabita dan ganin MARWAN yazauna Yawun Nafisa yatsinke da ganin 'dan wake Nan tafara ci MARWAN yajawota jikinsa Yace inasanki matata Tawatsamae hararar wasa. Cikin shagwa6a tace niba ruwana dakae tunda karabani da skull dina Shima ya kwaekwayi maganarta yace Sorry my FEENAH ayafemin Tace nifah inasan komawa Yace kinga mubar zancan nan Yanzu dae inzan dawo anjima zantawo da Aminu yaqara dubamin ke Yatashi zaifita Tace zansha agwa luma Yayi murmushi yace aiki yasaman Itama murmushi tayi takashe mae ido 'daya tace sawa nake Yace aikinfa'da Zatayi magana Ya watsamata wani kallo yafita Bayan isha'i ko MARWAN da Aminu suka shigo gidan Duba jikinta Aminu yashigayi Yace lpyanta lau Amma dole tarage aiki MARWAN yace aitama dena Aminu yayi murmushi Yace gskya natayaka murna Yace nagode Aminu yatafi MARWAN yace to muma mutashi mutafi Momy tace Idan bazaku iya kulada itaba kabarmin ita Da sauri yace zamukula da ita fiye da inda kike zoto Momy Nan suka nufu gidansu Sunayin faking maryam tafito Tunaninta MARWAN ne ka'dai dan batasan da dawowar Nafisa tayi mamakin ganin Nafisa Hardae takasa hakuri sanda tatambayi MARWAN Cikin farin ciki ya rungumeta yana cewa Kitayani murna my luv FEENAH nata'dauke da cikina...... Qamewa tayi takasa mutsi Sam MARWAN bae lura da qamewar da tayi ba Shidae yasaketa yana kalan kujerar da Nafisa ke zaune yaga wayam Tuni tayi shashinta Ya maida kallansa kan maryam Hawaye yagani afuskarta 'daya nabin 'daya Cikin sanyi murya yace menene yafaru Kamar dama jira take Nan tafashe Mae da wani kuka Mae cinrae Yaqa cewa meyafaru Bata kulashi ba Tacigaba da kukanta Duk lallashin duniya MARWAN yayimah maryam amma taqiyin shuru Haka kazalika taqiyin magana Qarshema guduwa tayi part dinta Yabita amma kan yaqaraso tasa keey Haka tabarshi cikin duhu Cikin damuwa yayi part 'din Nafisa Yasameta har tagwaggoge qurar da take falan tsaf Yace kidena aiki plx bakiji abinda doctor Aminu yace bah Yafa'da Yana Mae 'daure fuska Tasakar mae murmushi dan talura da damuwar da yashigo da ita Tace toh kayi hakuri bazan sakeba Yace yauwa kokefah Yashige toilet Yayi wanka yana fitowa itama tashiga tayi Sam Nafisa taga MARWAN yaqi sakewa Dan haka tayi duk yanda tayi tasashi farin ciki Yalura sarae dahakan kuma yaji da'di Tare da mamakin wayanta Shidae yana farin Cikin yanda Nafisa takasance matarshi (Mata mukula da duk yanayin da mazajanmu suke ciki Idan kinga mijinki Cikin damuwa plx kisan yanda zakiyi kisashi farinciki. Idan kuma kika ganshi cikin farin ciki kitayashi farincinkin koda kuwa ke alukacin akwae abinda yake damunki sae ki6oye. wlhi duk abinda mukeyi mazajanmu suna lura damu wannan sa'kone daga Rahamat) Washe gari bayan MARWAN yagama shirinsa yashafi fuskar Nafisa yace ina sanki matata ina fatan yanda yanzu zanbarki lpy haka nadawo naganki lpy tariqe hannunsa Cikin sanyin murya tace inasan mijina. Insha Allahu yanda zakabarni lpy hazaka dawo kaganin lpy Har'ilayau ina roqon Allah ya karemin kae yabaka abinda kakeso yakareka daga sharrin maqiya Shima riqe hannunta yayi yamishi kiss Yace haqiqa nidake mundace da juna Kalamanki abun sone Ahankali yasaketa yafita Part 'din maryam yayi yana addu'ar Allah yasa tabu'de kofar. Yaci Sa a ko Akuje yasameta idannan akunbure Da sauri yace Dan Allah meyake faruwane Tace Nafisa nada ciki. yanzu zaka fara wulaqantani. Saiga hawaye Inasanka MARWAN Acan baya doctor yasanar dani bazan aihuba. Alokacin ban damuba Amma yanzu dole nadamu . dan nasan gaba rabuwa zakayi dani Kanasan aihuwa MARWAN tafashe da kuka Tuni tausayinta yakama MARWAN Yajawota jikinshi yace Atunaninki ina 'daya daga Cikin wa'dan wawayan mazajannan Ya girgiza kae Ninasan kaina maryam inasanki wlhi bazan ta6a hulaqantaci akan aihuwaba Aibakekikayi kankiba Dan Allah kicire damuwar nan aranki kanji Tayi shuru. Yace plx kifahimceni Tace naji San MARWAN yaga dariyarta sannan ya barta (Namiji duniya Kenyan) πŸ’—πŸ’“πŸ’— 'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNIπŸ’—πŸ’“πŸ’— Haka rayuwar MARWAN maryam Nafisa taci gaba da tafiya Cikin jin da'di maryam da habiba suna shashancinsu Yayinda MARWAN yake qarasan Nafisa da tattalinta koka'dan bayasan 6acin ranta Itakuma tadage da mae ladabi da biyayya ha'de tsafta Duk abinda tasan zatayi dantaja hankalinshi shitakeyi Agyefe guda kuma MARWAN yana lalla6a maryam dayin kaffa kaffa da abinda zatace ya wulaqantata Momy tana turo Jamila 'yar aiki kullun taragema Nafisa aiki yamma nayi take komawa Cikin Nafisa watanshi bakwae ba'abinda MARWAN bae siyaba na aihuwa Momy ma ba'abarta abayaba dan tayima Nafisa dinkuna nagani nafa'da Nafisa nasan zuwa QAUYE amma sam MARWAN ya hanata zuwa Dakansa yaje qauyan yasanar da Hajjiyan megari Cikinta Baqamin murnako tayiba Haka soyayya tsakalin Amar da Halima ba'a magana Dan yanzu har Amar ya kae sadakinta ansa bikin intagama j:s 3 Nan kusa kenan Saurayin Zainab mah yakawo sadakinta amma sae tagama secondary skull za'ayi bikin Nafisa nawaya da qawayanta Saudat da SafiYYa n Halima Duk abinda kakeyi Mara kyau dama ance akwae ranar da dubunka zata cika Misalin qarfe 1:30pm Maryamce da Habiba akwance agadan ita maryam 'din suna aikata masha'arsu Abindae bakyan gani MARWAN yashigo gidan Part 'din Nafisa yashiga tana ganinsa ta rungumae shi tana zubamae shagwa6a Yace plx my FEENAH Nazo 'daukar Masu mahimman takaddune Tace to suna ina in'daukoma Yace in'dauko dae da wannan tulelan Cikin naki zaki 'daukomin Tace Allah zan'iya Ya zaunar da ita kan kijera yana cewa nahutasheki Yashiga betroom Duk iya bincikyanshi bae ganshi adakinba Can yatuna a'dakin maryam ya'ajiya yafito Nafisa nacewa kagani Yace noh suna 'dakin Auntynki Tace OK Haryafita yadawo yashafa cikinta yafita Tayi murmushi Koda yashiga falan maryam din bai gantaba ananba Yayi betroom 'dinta Tsayawa yayi cakk Saboda abinda idanshi yagani ya tsorata dashi Maryam Habiba Abinda yake fa'da kenan azuciyarshi Jiyaya kanshi ya Sara hankalinshi yatashi Jiri yana neman ibanshi Ahankali yajuyo falo kansa najuyawa yazauna yazauna kan kujera Tunani yake har tsawan yaushe suka 'dauka suna aikata wannan abun Wato duk ganin dayake musu abunda suke aikatawa kenan Shuru yayi yana wannan tunani Can maryam tafito tana miqa....... Baqamin fa'duwa gabanta yayiba Arukice tace honey yanzu kashigo Zuba mata ido yayi yamata shuru, akowane lokaci ganin fuskarta yake da kwalli amma ayanzu baqinta yake gani, Hankalin maryam yatashi ba'dan ka'danba saboda tahango kallan tsanar da marwan yake auna mata Ahaka habiba tafito, itama ganin MARWAN hankalinta yatashi dasauri tayi kitchen, shiko yatashi yashiga 'dakin ya'dauki abinda zai'dauka, daya fitone yakalli maryam yace kitattara kayanki kibarmin gida kafin nadawo, yana kaiwa nan yafita direct motarshi yashiga saijin tashin motar sa Nafisa tayi Tuqi kawae MARWAN yake amma hankalinshi nakan abinda yasamu Su maryam nayi, can yayi wani tunani karfah suma Nafisa wani abu Ainan take ya juyo dakan motarsa zuwa gidan nasa Maryam ko tanajin tashin matar shi ta'dura hannu aka takurma ihu Ihunta ne yafito da Nafisan hartayi shashinta tana cewa Aunty lpy, bata kulataba Habiba takintsa kanta tace kinga mery zomutafi karya dawo yaci mutuncinmu tace Nashiga uku habiba inasan MARWAN so banawasa ba Dan Allah yazanyi tace yako zakiyi dalla kizo muatafi Nafisa tace Aunty lpy Maryam da habiba suka kalli juna Maryam tace ila wannan matsiya ciyarce tayi abinda yasa yaganmu Nan maryam takama Nafisa da duka tana ihu ga ciki amma habiba tatayata Kuma sunfi dukan cikin Suna cikin dukan natane MARWAN yadawo gidan Hankalinsa tashe yakwaci Nafisa ahannusu zasu gudu yace aibaku isaba dama nadawo tafiya da itane Nan yafara dukansu sosae da bell duka yamusu bana wasaba dan sanda yafasa musu jiki jina jina Ni kaina Rahamat danake gefe nasadaqar MARWAN kashesu yayi Ashe da sauran ransu naqara lafewa ajinkin lungun danake dan kar yaha'dani Yanda kukasan kayan wanki haka MARWAN yawatsa maryam da Habiba awaje yace kije nasakeki saki daya duk da dukan da yamata bae hana maryam kurma urban ihu bah Ya'dau Nafisa da ke nishi daqar yakaita moto sae asibita Kanyatafi sanda yajama megadi kunne akan karyabar kowa yashigar mae gida, yc angama yalla6ai Cikin hanzari Aminu doctor yafara dubata yace Wlhi da badan kakar6eta da wuriba da cikinka Yasamu matsala MARWAN yace dako hardukan mutuwa sae namusu Aminu yace Allah yakyauta yace Ameen Nafisa nabu'de ido MARWAN tagani yace sannu my FEENAH Tace yauwa MY D yace inane yake miki ciwo yanzu tce duk jikin ciwo yakemin yace sorry Aminu yamiki aiki zuwa anjima zaki jiki garau tace toh Yafara shafah cikinta ahankali yace shifah tace bayamin ciwo yace gud Yajawota jikinsa ahaka takoma bacci Zuwacan tafarka da kuzari Yace yauwa my FEENAH kinjiki garau ko Tagamae kae tayi Yace to mutafi Tace eh Lukacin da zukazo gidan basu tadda Su maryam bah Bayan MARWAN yakwantar da Nafisa kan kujera yakira numbar yayar maryam wato Aunty khadija Yace suzo sukwashe kayan maryam tace Wato MARWAN rashin mutuncin naka da'akecewa kanadashi nimah nunamin zakayi, bayan kadakarmin qanwa yanzu haka muna asibiti amma kae damuwarka muzo mukwashe kaya Yace kwarae Kuma wlhi inhar bakuzo kunkwashe ba sae dae kuzo kutsinta kayanku atiti Yana kaiwa nan yakashe wayan Tare da jan tsaki Nan ya'daga Nafisa yakaeta toilet wae tayi alwala Shima yayi yazasu sallar la'asar Bayan sun idarne Wayarshi tashiga qara dadyn shi ya gani dan haka yayi saurin dauka Cikin fa'da dady yace akan wane dalili zaka dakan musu yar mutane kuma kabita da Saki yan zunnan mahaifinta yakirani yana fa'da MARWAN yace Karranka ya6aci dady wlhi lefintane Yace wane lefi tayi haka son MARWAN yayi shuru Dadyin yaci gaba OK tunda bazakace komae ba to yanzu yanzu kadawo da matarka Yace dan Allah dady kamin afuwa wlhi bazan iya dawo da itaba gaskiya zamana da ita yaqare Yace au haka kace to kazo inasan kaginka yanzu Yace toh Dadyn yakashe wayan Kallan Nafisa yayi yaga tana numshe ido Yace sorry my FEENAH tashi kirakani gidansu momy Da hanzari tatashi tashiga bet room tana cewa toh Bayanta yabi yaga hartasa hijabi Ya rungumeta Yace wato dan kinasan yawo har kinqara wastsakewa ko Cikin shagwa6a tace bafa haka bane MY D Yamata kiss yace to menene Shuru tamae Tacikin kunnanta yace I luv u my FEENAH Tace me 2 Yace mujeko cikin shagwa6a tace bazan iya tafiya ba Baice mata komae bah Ya 'dauketa kamar jinjira yace yakaita mota Tace bani da nauyi ko ya watsa mata wani kallo yace eh Dazasu fita yacema megadi indan 'yan uwan su maryam sunzo kwasar Kaya kabarsu sukwashe Kuma plx katabbatar sunkwashe komae na part dinta Yace angama ranka yada'de Yana tuqi yana kallan Nafisa yace Jiyanda suka fasa miki goshi Tace ya wucce ai MY D Yace mae kikesan ci Tace fruit. Yace fruit dae kullun Tace idan nafa'di wani abu yanzu zaka nemomin Cikin tabbatarwa yace eh Tace to 'Dan malele da 'dan sulolo Ya waro ido da cewa kae kinsan babuma wa"'Dannan shiyasa kika fa'desu, takalleshi tahango da gaske bae sansoba Tace Allah MY D da gske akwaesu Yace to me'akeyi dasu Tayi dariya da cewa cinsu akeyi Yata6e baki yace ok A'ina zansama miki Taturo baki kamar gaske tace nifasu nake sanci Dan nafasa cin fruit din Yace toh😳 aidone na nemo miki Amma yanzu musae fruit din inmukaje gun momy na tambayeta inda ake sae dawa Murmushi tayi, yabita da kallan soyayya Sunayin faking zainab nafitowa Da sauri tarungumi Nafisa tana cewa ayya auntyna kinyi dauyi haka dama Ta mata hararar wasa tana nuna mata MARWAN da hannu, Da sauri ta ankare tace yah MARWAN sannu dazuwa yace yauwa sis ya skull tace lpy lau yace gud Takalli Nafisa tace tunda 'dazu naga goshinki afashe kuma zanyi magana surutun nawa yahuce wajan tace fa'duwa nayi a toilet tace ayya sorry zo muje ciki man Tace aa muna shigowa Tace ok nima fita zanyi ina zuwa tafita Nafisa nacewa toh MARWAN yakalleta yace nazata kinmanta tace na'isa Yakama hannunta tace dan Allah kasamin hannu wlhi ranarma kunyar momy hanani sakewa tayi Ya watsa mata wani kallo tuni tasakemae hannun nata, yako riqe gam suka shiga Momyce da dady afalan Kunya kamar takashe Nafisa da sauri tamuntsine shi yasake mata hannun da sauri Duk Su momy sunlura da kunyar da takama Nafisa tace zonan 'Yata taje kusa da ita tazauna tace Momy ina wuni Tace lpy lau 'Yata Ta'dan kalli dady tace ina wuni dady yace lpy lau yanaga jikinki duk tabo kamarma duka Momy tace aishinefah Nafisa tayi shuru MARWAN dake zaune kan kujera yace Su maryam ne suka mata duka Momy tace suna haukane zasu daketa, kobasu raga mata dan wani abuba ai saraga mata dan cikin dake jikin wannan wane irin rashin hankaline Dady yace Nafisa jeki 'dakin momy ko kihuta tace to Bayan Nafisa tabar wajan yace gaya mikine banyiba Momyn yara ranta 6ace tace to miye Yace gashinan ya nuna MARWAN yaci gaba Kama maryam yayi yamata dukan tsiya har kasa tashi tayi yanzu hakama tana kwance a asibity sannan yabita da takaddar saki Momy tawaro tace meya faru Dady yace wayasani ilama shine dalilin dayasa itama maryam 'din tadaki Nafisan Momy taqara tsaida kallanta kan MARWAN tace kae mukejira Nan MARWAN ba kunya yazaiyane musu abinda yafaru Momy da dady suka sauke ajiyar zuciya Dady yace kayi dae dae momy tace kuma banyarda yadawo da itaba Dady yace ainima rashin Sanine yasani cewa yamaedata Sae yanzu hankalin MARWAN yakwanta Yatashi yace ni bari naje nadawo matafi Momy tace kuma ai Nafisa tadawo nan kenan dan nasan zasu iya zuwa yimata wani abun inbakanan Da'dan damuwa MARWAN yace megadi nananfah momy plx kibarmu mutafi anjiman Ta daure fuska tace wlhi anan zata zauna har ta'aihu, Cikin nuna damuwa yafita Dady yace yana buqatar matarsa Tace hmm dady kenan bakasan mata ba. wlhi zasu iya yimata wani abun nidae kamin izini kawae yace anmiki tace yauwa nagode MARWAN nafita yakira Nafisa awaya Tana kwance baje baje agadan Zainab Taga kiransa tayimamaki dan ganin tabarshi afalo Ta'dae 'dauka Yace my FEENAH momy nasan rabani da lallausar fatarki Cikin sanyi tace Meyasa MY D Yace wae anan zaki zauna harsae kin aihu Tace toh MY D aikamar yaune Yace OK dama kinasan zaman naki anan kibarni ko tace bafa haka bane MY D Yace toh yane Tayi shuru Cikin jin haushi yakashe wayan Kan ya ajiye momy takirashi tana cemae yaje yakwaso kayan sawan Nafisa yanzu yakawo mata To yace mata Nafisa ko cikin sanyin Jiki ta'ajiye wayanta Itadae tanasan akowane lukaci ta ganta da mijinta.... Momy CE tashigo Dasauri tayi qoqarin tashi momy tace kwanta 'yata abinki Dama nazone nagaya miki anan zaki zauna harsae kin'aihu Tace toh Momy tafita zainab tashigo da fara'a Tana qarema Nafisa kallo tace Kinwani bajemin agado kamar kayan wanki tafa'da tamae dariya Nafisa Tace gadanma dayanzu yazama nawa. Zainab tace aa Wlhi ga nakican agida Tace Allah anan zan zauna har na'aihu Da sauri zainab razauna kusa da ita tace Dan Allah da gaske. Kae amma nayi farin ciki sosae Wlhi bakiga inda takaici yake kamaniba idan nadawo skull ba abokin hira Nafisa tace toh yanzu kinsameni kan na'aihu nada'da barinki Zainab tace Canda mugun fatanki Wlhi kina tafiya nima bawani da'dewa zanyiba za'a kaini 'dakin mijina Cikin tsokana Nafisa takama baki tana cewa Lallene yarinya kingirma tunda kinsan akaiki 'dakin miji Dariya takama zainab tatashi tana kallan Nafisa tace Iye wato harkinfara iya manyance Tonidae yayarkice Nafisa tace adaba amma banda yanzu idan kinmanta natunatar dake Niyanzu yayar Amar ce bama keba Zainab tacije baki tace Dama ana canjan girma dana baki mamaki Da dariya Nafisa tace toba'aya dan Allah jiki inlallami mijina na'dan batamae Gashi bansan fushinsa. Zainab tayi dariyar mugunta tace insha Allah bazae kulakiba sae yagwaraki Tace muguwa ta Allah batakiba tafa'da tamae danna wayanta Lokacin MARWAN yagama ibarma Nafisa kayanta kenan yasa amota yana niyar kulle shashin nata yaga wayan nata qin 'dauka yayi Aunty Khadija CE tashigo da wasu maza wato yayar maryam Kallo 'daya MARWAN yamata ya'dauke kansa Motarsa yanufa dan shiga Tace munzo iban kayane Bae kulataba sanda yatada motarsa sannan yace aikinsan inda suke yaja motarsa kamar zaibigeta Kwafa tayi Da mamakinsa wato dama haka yakeda rashin mutunci Nan sukayi part 'din maryam tanabama mazan umarnin kwashe kayan MARWAN nayin faking agidan nasu Amar yafito yana cewa sannu yayah Yace yauwa Tayani shigar da kayannan zuwa 'dakin zainab yace to Nan suka shiga da kayan Amar yace ma Nafisa kice kinzama 'Yar gidanmu Tayi murmushi da cewa nawani lokaci ba Murmushi yayi yafita MARWAN ma yayi niyar fita..... Dasauri tarungume shi tabaya tana cewa Plx MY D katemaken Wlhi fushinka baqaramin tashin hankali bane gareni Wlhi nafi San kasan cewata dakae fiye da kowa Yajuyo da ita gabansa ya rungumeta. Ya'dago da fuskarsa yace Yazanyi FEENAH da rashinki Inasanki matata koka'dan Wlhi bansan rabuwa dake Plx kicema momy kegidan mijinki zaki Tawaro ido tare dacewa kae Sae kuma tamaida kanta hirjinsa Yace bazaki iyabako Tace am so sorry yahyanah Yace yazanyi FEENAH Cikin sanyin murya tace hakuri MY D Kamar yaune zakaga nadawo gareka Shuru yamata Can yace idan ina buqatarki yazanyi ina mafita Takalle shi tace Ba mafita Ya galla mata harara da cewa to akwae kullun zandinga zuwa 'daukarki Tace toh momy bazata zargi komae bah kissing 'dinta yafarayi Tuni yakashe Mata jiki qafarta tafara rawa 'Daukarta yayi cak yakaita gado yace bazata zargi komae ba yaqara mata kiss Yace gd9 yafita tabishi da kallo Hakako akayi washe gari MARWAN yazo ya 'dauki Nafisa dacema momy zakaita gidan abokinsa ne Tace toh adawo lpy Allah yakare Direct gidansu ya kaita sukasha luv daqir tasamu ya mayar da itada πŸ’—πŸ’“πŸ’— 'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI πŸ’—πŸ’“πŸ’— Haka yaruwa tacigaba da tafiya Nafisa najin da'dinta sosae Dan Dukkan abinda takeso shi akemata bata aiki Saedae momy nasata zuwa mutsa jiki nan cikin gidan MARWAN ko kullun da irin qaryar da yake korama momy idan zai'dauki Nafisa Itadae sae dae tayi murmushi tare da musu fatan dawowa lpy Cikin hakane Nafisa taga momy nashirin zuwa bikin Adamu qauye Tace momy dani za'atafiko Tace aa Nafisa mijinki yahana kiyi zamanki Shuru tayi Momy takalleta ganin datayi duk jikinta yayi sanyi shiyasata cewa Karkidamu kikirashi kilallameshi wata qila yabarki ko Cikin murmushi tace toh Sanda tabari yazo bayan isha'i Yana shigowa gunta tarungume shi Yazaunar da ita kan cinyarshi yana shafah cikinta Yace yadae FEENAH Mae makwan tamae magana sae tafashe da kuka Cikin tashin hankali yace menene Tace nidae kabarni mutafi qauye dasu momy. Shuru yayi Ita kuma ganin haka yasa taqara fashemae da kukan Yace ya'isa haka Wlhi FEENAH futunarki tanada yawa Kinsanfah gaf kike da shiga mont 'din aihuwarki Cikin shagwa6a tace nidae dan allah kabarni yace ya salam Talafe ajikinsa kamar mage Shima qara manneta yayi Tace Dan Allah yahyana Yace nabarki kije FEENAH amma kwana biyu zakiyi zanzo da'daukeki Tace haba yahyanah kabari mudawo dasu momy man Yace aa Zata da'da magana yace Wlhi kokwana 'dady bazan barki kiqaraba Shuru tayi Washe gariko suka 'dauki hanyar qauye Momy da Amar da FEENAH harda Zainab Sunsauka lpy inda sunsamu har anfara shagalin biki Hajjiya tadinga murna da zuwansu tare kuma da mamakin girman cikin Nafisa Su momy sunje gidansu Nafisa Sunyi gae suwa tamutunci da kowa har babah Larai Nafisa tayi mamakin baba Larai Momy tacikasu da shatara ta'arziqi Suka komah gidan megari Nafisa baki har kunne taga babanta Shima cikin jin da'din yanda yaganta war da'ita suke hira Inda yake bata lbrin Lantana Ta'aihu tahaifi namiji amma 'dan yazo barae Ayanzuma tana 'dakin mijinta sunshirya dawani Mae saida rake shine ya'aureta Cikin tausayawa Nafisa tace Allah yakyauta aizanje gidan nata Yace yakata kam Tace babah badae wata damuwako yace Bbu Nafisatu saidae inasan nayi aure Nafisa tawaro ido tace aure babah Yace eh Inaneman kwanciyar hankali To kinga bana samu agun Larai Shuru tayi dan itama shedace can tace to wazaka aura Kuma a'ina take Yace nan qauyan kusa damu take sunanta maryama bazawarace yaranta 3 mijinta rasuwa yayi amma yaran suna gun dangin mahaifinsu Tace to babah inkayaba da hankalinta ka'aureta yace Jumma'arnan ma auran tace inananma za'ayi kenan tunda rana 'dayane dana Adamu Yace kwarae Haka sukadinga hira cikin farinciki Canyace tatashi yarakata gidan megari Tayi dariya tace baba korata kake Shima dariyar yayi yace aa Tace to kamanta momy tace Amar zaizo ya'daukeni yace au namanta....... Bae qarasaba Amar yashigo da sallama Yana cewa gani nazo Nafisa tace yanzu babah yake cewa muje yarakani Yace toh baba kasha zamanka gani nazo Murmushi yayi Nan Nafisa tamusu sallama suka tafi Lukacin da Nafisa take qoqarin fita daga motar Amar yace amma Aunrynmu kinyi kwana biyu bakuyi waya da leemat bako Tace wlhi kam munkwan biyu bamuyi waya ba amma zankira anjima yace OK tafita tana shiga falan Hajjiya momy tace sannu kindawo Tace eh momy Hajjiya tace bakijin nauyin jikinkine ko Zainab tace aiko tanaji inda ayanzu zakice tazo kuje wanigu toko binki zatayi Nafisa taharareta Agaskiya Nafisa taji da'din qauyen sosae Fatsima qawarta ma taxo sungaesa sunsha hirar yaushe gamo Harma tarakata gidan Lantana Ayau aka'dauran Adam da Hafsa Gidan megarin akakawota Baban Nafisa ma an'daura auransa Inda baba larai kawae taganta da kishiya A'dakin isma'ila akasa amaryar Baqamin hauka baba Larai tayi ba amma bawanda yakolata Anasaura kwana biyu Sukoma Kwatsam saiga MARWAN wae yazo tafiya da Nafisa za'amata wata allura Momy taqura mishi ido tace wata allurace wannan wacce bamusanta ba Sosa qeya yayi yace yanzu'akayi momy Murmushi kawae tayi tace to Allah ya kaiku lpy amma kar kakuskura kakaita gidanka Yace toh Cikin takaici da baqin ciki Nafisa tashirya dayima kowa sallama sukatafi hardasu Zainab da Amar Momy da Dady kawae suka bari aqauye Tun'amota MARWAN yaketa jifan Nafisa da shuqumin kallo Sarae talura sharewa tayi Sunako sauka yawucce da'ita gidansa. Dama tasan abuqace yake danhaka batayi tunanin zaisaurara mata tada'diba Sanda suka gama abinda zasuyi yadawo da'ita gidan momy Yace my FEENAH INA sanki ina qaunarki Wlhi akowane lokaci inasan kasan cewa dake Tawatsa mishi wani kallo Mae saqo kalakala Tace inasanka mijina sosae plx kasoni Wlhi inbakae bazan iya rayuwaba Yarungumeta yace ninakine keka'dae my FEENAH Su momy sundawo Ayauzo cikin Nafisa yana cikin wataΓ± fitansa Shiyasa Sam momy bata wasa da kula da lafiyarta Akoyaushe hankalinta nakanta Yau cikin dare Nafisa tatashi dawani gigitaccan ciwan ciki da Mara afurgice tatashi tana juyi ha'de da salati Motsinta ne yatashi Zainab Ganin halin datake ciki yasa tayi 'dakin momy Kira daya tamata tatashi Dake a'ankare take Dagudu sukayi dakin momy tace maza auta jekitada mota mutafi asibiti Da sauri zainab tafita Tanako fita saiga kan yaro yafito Nan momy tadinga temaka mata Cikin lokaci qanqani Nafisa tahaifi danta kyakkyawa mai kama da MARWAN sak Momy tagyarata da 'danta zainab sae murna take dan akwaeta dasan Yaro Washe gari kallo daya zakuma Su momy da Dandy Amar zainab kaga gamshash shan farin cikinsu Dady yace bari nakira MARWAN Amar yace ainarika dady.... MARWAN ne yashigo falan Kallo 'daya sukamae suka hango nashi farin Cikin na musam manne Birni da qauye bawanda baiji aihuwar Nafisa ba Ana saura kwana uku suna 'yan qauye sukazo cikiko harda Su baba Larai da lantana Baqamin tsurewa baba Larai tayi ba dangaΓ±in irin daular da Nafisa tashiga ciki Ranar suna Hmmmmmm dole ni Rahamat naja numfashi dan bazan iya fa'din budirin da akayiba Yaro dae yaci suna abakar S@DIQ Nafisa tasamu alkairi bana wasaba Kowa yawatse cikin farin ciki da annushuwa Lantana bataso tafiyaba dan daqer baba Larai tamatsata suka tafi Momy ko tacikasu da abin arziqi Yau sati biyu kenan da aihuwar Nafisa Amma MARWAN baisamu sakewa da Nafisa ba Dan momy tamishi katanga da'ita Ba kunya yace wae momy yaushe zakiban FEENAH ne tace sae tayi sittin yawaro ido Yace ina arba'in akeyi tace Ashe kasani Shuru yayi Yaukam yashigo gidan momy bataΓ±an wae taje gaisuwar rasuwa ayanda zainab tagayamae afarfajiyar tana zance Dan haka 'dakin da Nafisa take yayi kansa tsaye Tana kwance bacci takeyi hankali kwance itada da baby Sadiq Qura mata ido yayi dan tamishi kyau sosae saiqamshi sukeyi Yakae bakinsa cikin nata yana yana tsotsa Furgigigit tatashi yajawota Jikinsa yana kissing 'dinta yace nayi missing dinki Shru tamishi dan taga nutsuwΓ rshi tafara tafiya Yafara qoqarin cire mata riga tafara hanashi ya watsa mata wani kallo tuni tabarshi Yayi nisa cikin San burin shi yacika Kawae saejin sallamar momy sukayi afalo Ahankali yasaketa yajah tsaki Da Sauri Nafisa tasaka rigarta Takwanta da juyama MARWAN baya Yayi mamakin hakan da tayi zaimata magana momy tashigo. Yace sannu da dawowa tace yauwa Nafisan Bacci take Yace eh nima shigowata kenan tace gud Fitotoh Ya miqe amma ko ka'dan bae yarda ya ha'da ido da itaba Dan yasan kallo 'daya zatamae tagane wani abu Muleqa maryam Tunda MARWAN yasaki maryam tashiga damuwa sosae dan baqaramin sanshine yaqara shigarta ba Ga wani bakwan lamari da yake damunta Dan Habiba taha'data da wani Alhaji a Abujah Baqamin sake mata ku'di yakeba amma kash Ta'deboma kanta ruwan dafah kanta Dan Alhajin matsafine nagaske Yanzu haka kasheta yakesanyi Dan sae mugun mafarkae takeyi kuma dashi takeyi Abunma yanzu yayi tsamari dan har ganinshi takeyi azahiri yabiyota da wuqa zae caka mata Nan take kwalla ihu sae ya6ace Duk tarikita 'yan gidansu sunyi mata tambayar duniya amma taqi cemusu komae Ahaka suka gaji suka barta Amma tana kwalla ihu zasuyi kanta Toyauma Tagama kwalliyarta dan tanasan ha'duwa da habiba su tattauna akan matsalar da suke damunta Tanasan fa'dama iyayanta abinda yake damunta Amma sam habiba tahanata fa'da musu batasan dalilinta ba Shine yau takesan jin dalilinta Kuma talura da habiban yanzu tafaraja baya da ita sosae Lokacin da taje gidansu habiban tatarar batanan Taja tsaki dan sanda tafa'da mata zasu ha'dun Tunani tayi taje gidansu basmah qawarsu dake makwafta dasu hababi ko tanacan Lokacin da tayi sallama gidansu basmah bawanda ya'amsa saima jin muryar habiba datayi itada basmah suna shewa Inda ita habiba kecewa Ba maryam mery kike fa'daba Cak maryam tatsaya daga tsakar gidan tanajinsu Habiba tacigaba dacewa Wlhi Alhaji barau yagama da'ita Dan yanzu ranta kawae yake nema Kinsanko tsawan da ya'dauka yana San yayi amfani da ita Basmah tace aa Tace tun dana 'dakin mijin Dan akwae ranar da tarakani gunsa yaganta shinefah yace min wae dodan tsafinsu yana bukatar mace kamarta Saboda jininta zaiqara mishi sukuni fiye da sauran abokana yansa Basmah tazaro ido Tace toh😳 Habiba tace kinsan menayi Tace aa Qoqari nayi narabata da mijinta MARWAN sannan kuma naha'data dashi Alhaji barau 'din Basmah tace Shegiya kae amma ke muguwace Habiba tace abinda maryam bata ganeba kenan axamanmu Suka bushe da dariya. Basmah tace Allah kin cuceta da yawa gashi kuma tabaki yarda Tace kinsan miye Basmah tace sae kinfa'da Tace Allah farkwan dangan takata da mery maryam nasota amma datayi Aure yanda MARWAN yakesanta yake bata kulawa shine naji baqin cikin hakan sosae. Tare takaici Basmah tace hmm toyanxu yaushe zae kasheta shi Alhaji barau din tace inazan sani nidae badae yaban kwabbae naba Basmah tace banganeba Tace zaki gane yanxu. Alhaji barau fah ku'di yacakkemin miliyoyi Shiyasa nasan yanda nayi naha'dashi da'ita takota Ina Basmah tace Lalle mutun mugun icene kalli yanda kuke da maryam amma kiga yanda kika shirya mata gadar zare da mugunta. Azahirin gaskiya taban tausayi Cikin 'dan daure fuska Habiba tace toko zaki gayamatane Tace wace ni dama ina shiri da itane toko ba'abinda zae hanani gaya mata Habiba tace dako naha'da dake Wlhi duk ashanye jininku Basmah tayi dariya tace aini nafi qarfinki Wlhi Habiba danda nice maryam da tuni nada'de da harbo jirginki kalleni dakyau fatata da jininda yake cikinta tafi qarfin wani maye ko matsafi Saboda kawae narike Allah da manzansa duk abinda yayi hani dashi banayi sannan koma ina koyi da 'dabi'un ANNABI MUHAMMADU SALLALLAHU ALAIYUWA SALLAM Itama maryam 'din abinda yasa har kikaci galaba akanta shine Tunfarko bata gina rayuwarta tafarkin Allah ba Tagina rayuwarta ne tasan kasancewa da mace Abinda yakasance qaxamin Abu amanyan lefuka Inasan kiyima Allah Habiba kidena aikata abinda kikeyi Habiba taja tsaki tace Kinsan abinda yasa tunfarko bana San kasan cewata dake Basmah tace nasaniman bakisan nakasance cikin fa'da miki gaskiya Tace kwarae Wlhi plx kiriqe gaskiyarki banasan jiiii Kinga lukaci natafiya bari nayi waya da sahibina kan maryam tazo dantace min zataxo Basmah taja tsaki Hawaye Baqin ciki Takaici Nadama Dana sani Rashin sani Allah da rayuwa sune suka cafki maryam lokacin da tagama jin dukkan abinda yake fitowa daga bakin Habibi Ahankali tajuya tafita daga gidan cikin tashin hankali Dake bata tare da nutsuwarta Sam Shiyasa har ya haifarmata da tuqin ganganci hartayi hatsari Nantake tasume Mutane suka bata temakwan gaggawa cikin sauri sukajaita Asibiti tare da kiran wayar iyayanta tawayarta suka gaya musu Anan take sukayi asibitin Lokacinko likitoci sunyi aikinsu danko har tafarfa'du Saidae maryam inbanda kuka ba'abinda takeyi sun mata tambayar duniya amma taqi cedasu qala Bayan kowa yafita daga 'dakin sae kawae Aunty Khadija Tamatsa kusa da maryam tace kiyima Allah maryam kigayamin Mae yake damunki Nan take maryam tazube ajikinta tace nacuci kaina Aunty banyima kaina adalciba inasan 'daukar fansa Aunty Khadija tace wae lpy Mae yafaru. Anantake maryam takwashe rayuwar dasukayi da Habiba tundaga gidan MARWAN da sanadin sakintan dayayi da kuma jin kalaman datayi yanzu Aunty khadiya tafara salati tana cewa tab munshiga uku Kae mutun mugun ice Toyanxu ya'ayi tace Sonake kifahimtar dasu dady cikin hikima dan sunemamin Magani Arabani da shi Alhaji barau din PLX Aunty karya kasheni Tace toh Hakako akayi baqamin Magani akanemama maryam ba hartasamu tafita daga tarkwan Alhaji barau din 'dan daqer Sannan tace ma Aunty khadija zata'dau fansan abinda habiba Tamata Nantake tace kartafara tabarta da Allah kawae ya'isheta Itako Habiba yaushe takira maryam bata 'dauka Ranardae maryam ta'dauka taja mata kunne akan kartaqara kiranta tare damata zagin cinmutunci da kuma sanar mata dacewa taji komae abinda take shiryawa akanta Da farko jikin habiba yayi sanyi amma daga qarshe tata6e baki Tace ko banxa dae 'dan koli yaci ribah πŸ’—πŸ’“πŸ’— 'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNIπŸ’—πŸ’“πŸ’— Saura kwana biyu 2 yau Nafisa takoma 'dakinta Farin ciki gun MARWAN abin ba'a magana Yanzuma yana cikin sabon gidansa na Zoo-roat shida Amar da zainab Sae santin gidan Amar da zainab sukeyi Dan angama gidan tsaf dashi Komae yaji babuce kawae babu agidan Sundawo gidan momy agajiye tace yadae Amar yace yace Wlhi gidan yayah yayikyau bana wasaba Zainab tace momy kinga gidan kuwa Wlhi daqer nafito saboda ni'imarsa Momy tace nida Dadyne zamubaku lbr tunda munrigaku zuwa harsuna ha'da baki wajan cewa LA munmanta Momy tayi dariya MARWAN yace plx momyna Dan Allah inasan naga FEENAH tace kafita daga idona Yamarairaice da cewa dan Allah momy tambayarta kawae zanyi Tace toh minti 'daya nabaka Da sauri yatashi ya nufa 'dakin datake Tanako zaune tana game a laptop 'din zainab Qamshin turaransane yasata dago dakanta takalleshi Ware hannayansa yayi Tako tashi dagu taje ta rungumeshi Ya qamqameta tsam ajikinsa Yace ina missing 'dinki FEENAH Tace nima haka MY D Ya'dago fuskarta yace qaryane Kalleki yanda kike qiba tare da kyau. Niko sae ramewa nake Taturo baki cikin shagwa6a tace Banafah iya bacci fah saboda bana samun sukunin bajewa yanda nakeso. Yace hmmmm Tace Allah MY D idan ba aqirjinka nakwantaba bana iya yin bacci Yaqara qanqameta ajikinsa yace Kina buqatata Tace ssae mah Yace to yau inasanyin...... Bae bari yaqarasa afiliba sae gani nayi yara'da mata qarashan akunnanta Tawaro ido tace . Gobefah za'a kaimaka niii Yace nasani'ai Tace to nibansan yanda za'ayiba yace ninasani takwa6e fuska tace plx yahyana. Kabari kawae sae ankawo maka niii Yace matsora ciya nabari Yacaf ke bakinta yana kissing ssae can qafarta tafara rawa hakan yasa yasaki bakin tamaida kanta qerjinsa tace ina sanka majina Yace ssae Tace eh Rabata yayi da Jikinsa yace minti 1 momy tabani Inasan cin abincinki yau FEENAH Duk yanda za'ayi kimin abinda zanci da hannunki Tace toh MY D idan momy taganni a kitchen nace mata Mae yace kice zakiyima yahyanki abinci Zatayi magana yace Kinsan Allah...... Sae kuma yayi shuru yafita Ahankali tazauna tadafe kanta Abaeyane tace o Allah MY D kanada futuna qiri qiri kakesan koyamin rashin kunya Can jimawa zainab tashigo tace Yanaganki haka tace Wlhi my d ne yakesan namishi girki Tace hmm soyayyarku tana birgeni Tace banda sharri dae tace aiba sharri bane Tashi tayi tace Kinga bari naje naji da umarnin mijina Zainab tace tomae miji Tana kitchen tana ha'damae abincin Momy tashigo tana cewa wayasaki girki Cikin kunya tace Wlhi yayane Murmushi tayi tafita Hakan yaba Nafisa damar zagewa tayimae girki lafiyayye Bayan isha'i yashigo gidan Yasamin abinda yakeso dan Nafisa tashirya mae komae Yaciki cikinsa dam yana hamdala shida Amar Zainab ce Mae ha'dama Nafisa kayanta Takalleta tace wae miyene dan Allah kidena tunaninnan haba Sae kace bazaki dinga ganinmu dukkin wani damu Tace Wlhi zainab banasan tafiya Tace hakuri zakiyi dan ya MARWAN yafimu buqatarki Momyce tashigo tace haryanzu baku gama ha'da kayanba Zainab tace nagama momyn tace toh maza kaimata mota Tace toh Tamaida kallanta kan Nafisa tace kizo 'daki kisamaini. Tace to Tana fita tabi bayanta Momy taqarema Nafisa kallo tace Dady bayanan bare kuyi sallama kikwantar da hankalinki 'Yata Tace toh Momy taci gaba Kiqara ladabi da biyayya agun mijinki Kikasance mae tsafta Iya kwalliyar 'daukar hankali Ki'iya kissa da shagwa6a Nasanki gwanace wanjan girki inasan kiqara dagewa wajan sarrafa kowanne iri Kinji 'yata Tace toh momy Tace yauwa idan magun gunanki sunqare kimin magana. Maza tashi kije mijinki na mota yana jiranki cikin jin kunya tace toh zata fita momy taqara cewa kikulamin da Sadiq tace toh Tafita Afalo taga Amar da Sadiq a Hannunshi yace Auntynmu kinfito tace eh Yace gud zainab nawaje Tace toh suka fita atare Amota sukaga MARWAN yana wayana tashiga motar Amar yamiqa mata Sadiq yace saimunzo da Leemat Nafisa tace a'ina zaka ganta yace batadawo gidan Auntyn taba Tace hakane To saekunzo Zainab tace nidae akulamin da sweet Sadiq 'dina adena barinshi yana kuka Harararta Nafisa tayi MARWAN yaja motar Sunyi nisa da tafiya yace ba maganane Tace Wlhi jina nake wani iriii Yace saboda zaki koma guna ko Tace aa bafah haka bane Yawatsa mata wani kallo wanda yasa lukaci 'daya jikinta yamutu Baqaramin sake baki Nafisa tayiba taganin tsantsararran gidan nata Tunda take aduniya bataga gida maikyan shiba Kowane lungu da sa'ko saida yanuna mata Tarungume shi tabaya Tace MY D I luv...... Juyo da'ita yayi gabansa yace basae kinqarasa ba matata Inasanki Takwantar dakanta girjinsa tace Allah yada'da albarkar duk wani abu naka Yace ameen Bangaya mikiba Yauwa naje qauye na'dauko babah nanuna mae gidannan saboda yasan inda kike zama Kinsan halin rayuwa 'Dago dakanta tayi tana kallansa Tace hakane amma meyasa baka ha'dani dashiba yazo haryatafi bayan kuma kasan bana samun ganinsa inba zuwa nayiba Yamata kiss πŸ’‹yace afuwa ayafemin Tace to zakabarni naje Yace ina Tace qauye yace no bayanzu bah Tace a al'ada duk wacce ta'aihu bayan Arba'in tana zuwa gaida iyaye da 'yan Uwa Yace kinsan miye Tace aa Yace yunwa nakeji bata wasaba Tawaro ido tace kae MY D meyasa kakesan illatamin kanka Kaga banga tazamaba dole nanema ma cikinka abinci. Tafa'da tanamae zare kanta daga jikinsa Ya'dau Sadiq yanamae wasa Tana kitchen taji yana cewa kinyi isha'I ko Tace nayi Yace Baby Sadiq yanasan yin bacci bari nashiga wanka Tace toh Yace bansan yayi kuka dan haka kikula Shuru tamae tana mamakin irin 'kaunar da sukema Sadiq Sam basasan kukanshi Gashi dakuka ba'dan ka'danba Ahaka tagama komae tajera a dannin Lokacin MARWAN yafito dakayan bacci ajikinsa Yace tnx FEENAH har kingama tace duk wani Abu idan yakasance nakane bana 'daukarsa da wasa Yagya'da kae yace gud✔ Tashige tana cewa nima bara nayi wanka Yace kitabbatar kinsaka rigar da na'ajiye miki Tace nina'isa kaucema umarninka Wankatayi tasaka rigar da yace tasa Shigiyar rigace iyakarta cinyarta amma tayi kyau ssae Tafeshe jikinta da turare dama tashafe kowane lungu da sa'ko najikinta da humra Ahankali take fitowa Idan MARWAN tsaf akanta Baisan lukacin da yaje yakwantar da Sadiq ba yaxo ya rungumeta yace kinyi kyau ssae FEENAH Tace kaima haka MY D inafatan kaqoshi yace ssae mah Sae dai ina buqatarki yanxu Tace OK Ya'dauketa yakaita bet zaifita kuma tace zuwa ina kuma Bae kulataba Sae ganinshi da Sadiq tayi yakwantar dashi a nashi bet 'din Sannan yadawo kanta Yace duk halin da xanshiga baxana manta da 'Dana ba Nan yafara kissing 'dinta Duk yarikice mata Lalle tasan yayi missing 'dinta Ajiyar zuciya yaketa sauke mata lokacin da yake shan breast dinta Bae tashi rikice mata ssae saida yafara aiki ihu da kuka yasa mata Yanayi tanayi Duk hankalinshi yafita daga jikinsa Sae sambatu da samata albarka yake Itadae jinshi take tana qara rikitashi da kukan shagwa6a Baqamin wahala tashaba Dan daqer tasamu kanta agunsa Washe gari yagabatar mata da 'yan aikin gidan 'daya bayan 'daya bayan tagama breakfast suna zauna suna ci Sadiq ne yaketa mata rikici tana bashi nono MARWAN yaqura mata ido Tahura fuskarsa Ya'dan lumshe ido yace my FEENAH kigaya min sirrinki Tace aiduk sirrina bawanda baka saniba MY D Yace FEENAH kinyi baka 'danba Kmae kikayi maekyaune abin sone Kmae kikayi kyau yakeyi miki ina farincikin kasan cewarki matata Allah yabarmin Tace nagode MY D Kaine kacancanci kalmomin nan Yace ko Tayi mae fari da ido tace dagaske Tashi yayi ya saqale kansa akafa'darta Yace dan Allah kiqara ban nayi Tace mene Yaxura hannunshi arigarta yana shafa breast 'din yace Abin nan najiya Tace kashiryafah yahyanah fita zakayi Yace baxan 'dau lokaciba. Kwanciyar hankalina Tace toh kayi MY D ainakane Cikin murna yakar6i Sadiq yaja hannunta xuwa betroom Itadae sae godema momy take πŸ’—πŸ’“πŸ’— er 'kauye ko er birniπŸ’—πŸ’“πŸ’— Haka rayuwar tasu taci gaba da tafiya cikin so da qaunar juna Baqamin so da 'kauna MARWAN yakema Nafisa bah Haka momy kullun qara santa take Yanxo shekaran Sadiq 3 da 'dan watanni Yaro Mae kuxari da lpy Soyayya tsakanin Halima da Amar abin ba'a magana Ssae kowa yasan da zaman soyayyarsu Hakama zainab da Aliyunta suma ba'a magana Dady yayanke Auransu cikin wantan nan Wae tare xaiha'da Auran Amar da zainab Shiyasa aketa hidimar ha'de ha'den biki Nafisa tana zuwa qauyansu amma tare da MARWAN danko ka'dan bayasan tayi nisa dashi kuma idan sukaje aranar suke dawowa Sadiq yazama 'dan gidan momy Sam bayasan xama dasu Nafisa yafisan xamansa gun momy Shiyasa komae nasa yake gunta Inkunga yaxo gunsu Nafisa to kwana 'daya yakeyi inyayi tsamari 2 MARWAN ne zaune amaxaunin direba yana jiran Nafisa tafito Dan gidan Aminu abokinsa xasu Tafito cikin shigarta tadoguwar riga black da ratsin jaah da 'dan hijab 'dinta qarami daka'dan yafi hijabu gayu shima jaah. Sae takalminta Mae tudu black Sae qamshi take zubawa Baqamin kyau tamishi ba har tashi motar idanshi nakanta Yaja motar Sunyi nisa da tafiya yakalleta sukako ha'da ido yace kinyi kyau Tayi murmushi Yaci gaba Yanxu supermarket 'din zamu fara zuwa tace eh Ya'dan rage murya can qasa yace plx kiqaraban baby Dan Allah saboda.... Saikuma yayi shuru Ta'dan kalleshi tace sabodame Yace saboda nagaji daganinki haka Taturo biki gaba Tace bakaso nahuta ko Yace indae hutu irin wannanne bana sanki dashi my FEENAH Akoda yaushe inasan na ganki kina shayar da 'yayana inasan hakan Wlhi FEENAH inasan yara koda 50 Tawaro ido😳 tace 50 MY D yace yah Tace tab Yace sunyi yawane Tace ssae mah Amma kaima kasan kwan mutun baya kaiwa haka Yace waya gaya miki Anasamu ssae Tace to waye zae aifama Su Ya watsa mata wani kallo yace kee Tace mutuwa xanyi Yace OK naqara Aure Aburkice tace tab ai Wlhi gwara ko'dari nahaifema dakamin kishiya taqara she maganar cikin jin haushi da takaici Yakalleta Aiko qarara yahango kishi mexafi afuskarta Yada'de da sanin xafin kishi irin nata Murmushi yayi Dae dae nan sukayi faking motarsu Aharabar supermarket 'din jifatu Kuma dae dae nan maryam itama ta perka momtarta Harsu MARWAN suka fito daga motarsu suka shiga supermarket 'din basu lura da maryam ba Suna cikin za6an kayane Maryam tasha gaban MARWAN tace Barka da ranah Qare mata kallo yayi ya'dauke kansa Yayinda Nafisa duk tarikice Cikin sanyin murya tace Aunty ina wuni Gamamakinta sae taga ta'amsa mata cikin kulawa Maryam taqara matsawa kusa da MARWAN tace wae yau nice MARWAN zaka gani ina maka magana amma kashareni Yanda ta kusanto shi Abin yabashi haushi dan haka baisan lukacin da wanke mata fuska da mari ba Yaja hannun Nafisa sukayi wanigun Nafisa dae gabaki 'daya tagama rikicewa Dan takasa 'daukar abinda yakawota Tsaf MARWAN yalura da ita dan haka ya'dibi abinda yadace yace sutafi Abin mamaki maryam najikin motarta Ganin datayi bakulata zaiyiba shiyasa tace MARWAN kaji tsoran Allah kaji tausayin xuciyar da take sanka Kayi hakuri kadubeni kamin afuwa mudawo kamar da Sam bae kulataba suka shige mota Sukabarta nan Da cixan yatsa tabar gun Amota Nafisa tayi 'daf jiki asanyaye MARWAN ya'dan kalleta yace FEENAH tace na'am Yace yadae Tace zaka dawo da Aunty maryam ko Yace maekika gani tace bkmae Shuru bamae magana har suka isa gidan Aminu Baqamin murna Zakkiya da Aminu sukayiba daxuwansu Aminu yace yada zuwan baxata MARWAN yace naso nakiraka FEENAH tace aa mumuku baxata Zakkiya tace kinkyauta Nafisa Hirar dasukeyine cikin nisha'di. Shine yasa Nafisa 'dan warwarewa Tace Aunty Zakkiya kuban yarannan naki Aminu yace ambaki Nafisa MARWAN yayi murmushi yace Allah kasan Allah xamu gudu dashi Cikin dariya Zakkiya tace Allah kutafi dashi munbaku MARWAN yace kamar gaske Duk sukayi dariya Zakkiya taja Nafisa betroom 'dinta. Bayan sun'dan xauna Zakkiya tace Intambayeki man Nafisa tace inajinki Aunty Tace Mae yasa bakisan kisami ciki yanxu Tawaro ido tace Wlhi inasan nasamu amma inajin tsoran aihuwane daxafifah Tayi dariya tace hakka zakiyi hakuri Nafisa Nima naji kwanaki MARWAN yana magana da Aminu ne Akan yanxu yanasan yaganki da ciki amma ya fuskanci kamar bakiso Shine nakesan fahimtar dake ba'abinda xakima MARWAN wanda xaiqara mishi sanki kamar kema kinunamae kinasan yara kuma akoda yaushe sukaxu kina maraba da xuwansu Plx karki qara nunamae bakiso Nasan halin MARWAN Nafisa Wlhi dan yaqara aure akan yara bawani abubane Agigice Nafisa taqara tsaida idanta akan Zakkiya tace aure Aunty tace kwarae dan tunkan na'auri Aminu nagane MARWAN yanasan yara Cikin sanyi Nafisa tace Aunty inada kishi Wlhi baka'dan ba Tace baki kaini kishiba Nafisa shiyasa duk wani wanda nasan innayi xaiqaramin martaba agun mijina shinakeyi Dukkan abinda xaifaranta mae rai shinakeyi Duk inda naje to kitabbata sae naxakulo abinda nasan xaifarantama mijina rae Nafisa tasauke ajiyar xuciya Tace Aunty ina 'kukarin yin dukkan abinanan dakika fa'da Tace Nafisa kiqara banasan kiqara tarayya da wata mace acikin xamanki da MARWAN Tace insha Allah xanqara qaimi Tace to Allah yasa Ahaka Zakkiya tadinga da'da wayarma da Nafisa kae ssae wajan xamanta da MARWAN Nafisa tayi farincikin xuwa gidan ba'dan ka'dan ba Dan baqaramin qaruwa tayiba da Zakkiya Tabata magungunan mata masu inganci da kyau Ahaka sukabar gidan Acikin mota ne MARWAN ya lura da farincikin da Nafisa take ciki yace Kinata farin ciki Mae kuka kitsa da Zakkiya tace bkmae Yata6e baki yace OK cikin dare maryam takira MARWAN xagin da yake matane yatashi Nafisa Harya gama yayi cilli da wayan Ahankali tamaida kanta qirjinshi talafe Yanajinta Washe gari suna break yace Wlhi my FEENAH inasan kan bikin Su Amar naganki da ciki Shuru tamae Sanda tatabbatar yagama komae Taje rakashi mota sannan takae bakinta kunnansa tace Aidaga Kaine MY D Yace hmmm Tace daxaka dage nasan cikin satinnan xansamu Yace ko Tace Allah Yace xakisani Wlhi yau kitanadi hawayanki da yawa Tace harkaima Sanda yamata kiss ssae sannan yabarta badan yasoba Dagaske MARWAN ya riqe wuta yayinda Nafisa tajama kanta dan yanxu har tsoranshi take Amma dake ta'daura 'dammarae jure duk wani abu da mijinta yaxomata dashi Sam bata nunamae komae ba Yau Halima da SafiYYa da saudat suna gidan Nafisa Bayan sunci sunsha suna maganar biki Nafisa tace gsky Halima kinyi kyau jiyanda fatarki tayi sharr Saudat tace badole fata tayi kyauba kinsan wacece tamata gyaran fata Nafisa tace aa Saudat tace Rahamat Tace wacece wannan tace a jos take Tace xaki ha'dani da ita tace ok SafiYYa tace kewane gyaran fata kike lema kinganki kuwa Halima tace ina ganin bata ganin madubi Nafisa tace aiduk inda gyara yake xanso nakasance agun Saudat tace takaimiki 'yar hannuna Halima tace inasan Amar so ba'dan ka'dan ba sisters Nafisa tace to gashi xaixama mallakinki Tace ina miqa godiyata gareki Nafisa dan kece silan komae Tace kigodema Allah Tace kullun cikin godemae nake amma dukda haka ina miqa godiya gareki Safiya tace hmmm sodae Halima talumshe ido tana cewa Kae Amar yayi ya'iya luv Nifah gani nake yafi kowa iyawa Saudat tace ni haushi nakeji idan kina maganar yafi kowa iya luv SafiYYa tace to ita shine agabanta kingako baxata ta6a ganin iyawar wani ba Nidae yanxu nafara sha'awar soyayya Nafisa tace hmm Yanxu kuma Halima tabu'de ido tace yauwa tambayeta dae Saudat taja tsaki tace baima kamata adinga maganar luv da SafiYYa ba dan bata jerin masuyi Nafisa tace aikam Sunyi hira ssae suka rabu cikin farin ciki da annushi Yau sauran kwana biyu bikin Amar Halima da Zainab da Aliyunta Wato jibi jumma'a 'daurin Aure tunyau Nafisa tatare agidan momy Dan momy tace sae an'daura Auren Nafisa xata koma gidanta Sam MARWAN baiso hakaba Misalin qarfe 4 Su Nafisa suketa shirin xuwa walimah Sadiq ne yasakata agaba wae xebita Har momy namishi tsiya wae yau yaga mamansa xae tafi yabarta ko Yace baxan barkiba momy xandawo Kowa agun sanda yayi dariya tare da mamakin wayon yaran Baqamin ciki akayiba awajan walimar To jama'ane namutun biyu Halima da zainab Dan Amar yacema Halima suha'da komae da zainab Bako musu tayarda Anacikin gabatar da walimarne Tsabagen taron yatafi da imanin Nafisa batasani ba Har Sadiq yabar hannunta yayi wani gun bata saniba Sanda akakusa tashi ta'ankare Sadiq baya kusa da'ita Nan tafara neman Sa Bata ganshiba Hankalinta baqamin tashi yayiba data tabbatar baya ciki wajan Tafito farfajiyar wajan Nanma bata ganshiba Kiran MARWAN tashigayi........ Kamar yasan ba lpy ba kiranshi yadanne nata Cilin sauri ta'dauka tana gayamae Wlhi Sadiq ya6ata bata ganshi ba........ Cikin tsawa ya katseta dacewa what Rufe bakinta tayi cikin tsoro kamar tana gaban shi Kashe wayan tayi Saudat da SafiYYa ne suka fito suna cewa lpy Nafisa munga kinfita aburkice Tafashe da kuka tace Sadiq ne Sadiq Bangan shiba Atare sukace mene Xatayi magana MARWAN yashigo da motarsa Ko cikaken parking baiyiba cikin sauri yafito shida Amar da Aminu Yace mata banji mae kikaceba Cikin tsoro tace Wlhi bangan shiba Yace shiwa Dasauri Aminu ya girgixa mata kae alamar kartayi magana Amma ina tsawar da MARWAN ya daka mata shiyasa tace S@DIQ........... Fauuuuuu Yafalleta da wani gigitaccan mari Kowa agun yaji Marin tare da tsoran MARWAN cikin xafi yace Wlhi sae kinfitomin da 'dana 😳😳😳😳😳 Da sauri ni Rahamat naqara lafewa ajikin motar Nafisa Dan nasan idan idan MARWAN yakyalloni nixai camke yace nafito Mae da 'dansa dan yasha ganina ina binshi shida. Cikin gigicewa tace Wlhi Allah bangan shiba Takaici kamar ya kashe shi Yaqara falleta da mari yace inbanda ke 'yar iskace mara hankali yaxaki barmin yaro..... Bae qarasa xancanba yashige hold 'din Shida Su Amar Aifanan sukata neman Sadiq ammako qeyarsa basu ganiba Hankalin MARWAN inyayi mugun tashi Xancanfah 6atan Sadiq kowa yaji Haka suka dawo gida Hankali tashe walima batayi da'diba Yanda abin ya kasance Maryamce da sabuwar qawarta Anisa suma sukaje wanimar dan tasamu lbr Aiko tunda taga Sadiq taji hankalinta yatashi Tace ma Anisa Mae xae hana mu'dauke Sadiq idan na'dauke shi nasan tahakane MARWAN xaexo gareni Anisa tace tabbas kwa kwalwarki naja Amma yaxamuyi mu'dauke shi Tace aishene fah Can suna kallon Sadiq yaxame daga gun Nafisa yanasan 'daukar wani abun wasansa daya fa'di iska najan abin shikuma yanabinsa haryaxo garesu Cikin kulawa maryam ta'dauke abin tace nawa ne ba nakaba yace Allah Aunty nawane Tace idan kanaso nabaka kayanka sae kabini gun Dadanka waje Tomuje gunshi aishi yasiyamin Hakako suka fice dashi ahannunsu Har sukayi nasarar shiga motarsu dashi Can wani sweet hotel suka shiga dashi har 'dakin dasuke ciki Sadiq yace Aunty ina dadyn nawa Tace xaixo kaji Yace to momy fah Tace da'ita xaixo Shuru yayi yanata wasa da abin wasansa Maryam takalli Anisa tace yaxamuyi yanxu Tace bari xakiyi bayan isha'i sae kikarashi........ Har magrif Su MARWAN basuga Sadiq ba Duk hankalinsu yatashi ba'inda basukae rahoto ba Momy da Dady ko inkukaga yanda hankalinsu yatashi Wlhi sae kuntausaya musu Baqamin tashin hankali suke ciba Zainab da Nafisa ko sae kuka suke Cikiko hardasu Halima saudat da SafiYYa Danma Halima nagidan yayarta Motsi ka'dan Nafisa tayi indae MARWAN nakusa da ita toko saiya gaura mata mari Idan kuma anesa dashi take to hararace xae xabga mata Misalin qarfe tara saura minti goma Wayan shi tayi qara dake wayan nagefan momy itace tamiqamae Yakar6a Duk da yana cikin tashin hankali hakan baisa yakasa gane muryar maryam bah Tace kaxo sweet hotel kakar6i 'dana Sadiq a 'daki me number 13 amma kasani bance kaxomin da kowaba Tana gama fa'dar hakan takashe wayan Cikin hanxari yatashi yana cewa Wlhi ba'abinda xaihanani cin uban yarinyarnan Momy tace wacece Yace kedae bari sae nadawo yafice batare dayaji cewartaba Nafisa ce tafashe da kuka tace dan Allah momy kibashi hakuri Wlhi bansan ya'akayi bah Shuru tama Dan tana tunanin bada ita yakeba ila da watane Amma tanajin xafin Nafisa sosae dan gani take shashancin banxane yamata yawa dahar tayi saken data salwantar mata da jika Tuqi MARWAN kawae yake xuciyarshi namishi xafi fa'di yake yausae yama maryam dukan mutuwa Daga yanayin parking 'din dayayi xakune ba qalauba Direct inda dakunan suke yanufah haryaci karo da 'dakin nasu yabu'de yashiga kanshi tsaye Da Sadiq yafara cin karo yana bacci akan kujera Hankali kwance Gakuma maryam da qawarta Anisa suma sunakan kujera sunakallo Daganinsa tatashi tana banqaro qirji tace Xaka'iya 'daukarshi amma kasani sae kayimin alqawarin xaka maedani gidanka Ahankali yakinkimi 'dansa yasashi akafa'da yafita Rashin sani na maryam yasata bin MARWAN ummmm Motarsa yabude yasaka Sadiq aciki dake motar awaje yayi parking dinta Sanda yarufe motar Yajuyo da kallanshi gun maryam Cikin xafin rai Ya gaureta da mari hu'du ajere Wanda yagigitata Ya kwasheta jijake 'kas da'alama wani 6arine najikinta yakarye Tasaki wata furgitacciyar qara Ina MARWAN bae samma tanayiba Yadinga dukanta yana boll da ita tuni tasume Daqer wasu maxa suka samu suka shawo kan MARWAN da cewa Haba Dan Allah Malam inba sokake ka kashetaba aiyaci ace kabarta tunda kasumar da ita Baice musu komae ba yashige motarsa yayi gaba abinsa Anisa ko 'dura hannu tayi aka taxam ba'da ihu danganin irin dukan da MARWAN yayima maryam Su momy ko saiganin MARWAN sukayi da Sadiq Cikin farin ciki kowa acikinsu soyake ya'dau Sadiq Suna tambayarshi a'ina yaganshi Nan yabasu labarin kmae Momy tace Wlhi daxanganta dasae naqara jibgarta Nandae baqin ciki yakoma farin ciki Sae asannan Aminu yatafi gidansa Duk da hankula sunkwanta amma Sam MARWAN yaqi denajin haushin Nafisa Ahaka aka 'daura Auran Amar da Halima da kuma zainab da Aliyu Acikin layinda Su MARWAN suke anan akakae Halima Dama tunda aka fara maganar bikin Dadynsu yasae wani gida anan Zoo-roat din Dan haka Amar yaxa6i xama anan Koka'dan gidan baya buqatar gyara dan dama sabone saedae abunda baxa'arasa ba Zainab tudun wata akakaeta Gidanta mae kyau da tsari Sae ince asha soyayya lpy MARWAN ne yashigo falan momy yana cewa. Bata shirya bane har yanxu Momy tace gatanan ai kabita ahankali nalura tunda abinnan yafaru kake wani shareta Plx kayi hakuri aitace xatadinga kula Yayi murmushi yace komae ya wucce Amma kiqara jamata kunne dan Wlhi...... Sae kuma yayi shuru yafita Dae dae nan Nafisa tafito Momy tamata nasiha akan tadinga kula Tace toh Nan tadunga samata albarka tafito Yana cikin motar yana waya tashiga Asannan ya katse wayan ya'dan kalleta ka'dan itama shi take kallo Yatada motar suka fita daga gidan Harsukakae gidan nasu bamae magana Yashige yayi wankansa ya kwanta Nafisa ko Bayan takimtsa gidan Tasheqa wankanta itama Dake tana fashin sallah batasa shegun kaya ssae bah Tanufi dakinsa Yana kwance da laptop agabansa da alama wani bincike yake amma da bacci a idansa Xuwatayi ta'dauke laptop 'din takashe tasa agefe. Yabita da kallo Baice komae bah yagyara kwanciyar shi Tako shige jikinsa Ahankali takae bakinta cikin nasa tana kissing 'dinsa Qanqameta yayi tace kayafemin MY D Wlhi baxan qarama sakaci da komae nakaba bare yaranka Yace kintabbata tace eh Yace to shinan bani lbr Tace labarin dae shine Baqamin takura nashigaba daka shareni. INa sanka mijina dan Allah karka qamin wannan horan Yace FEENAH Tace na'am Yace Wlhi idan haka taqara kasan cewa Narantse miki abinda xan miki sae yafi haka Tace baxan qaraba Yace kinma kanki gata Cikinta yafara shafawa tace banasan fushinka Yace idan kinkiyaye baxaki qara ganin fushinaba Tace xankiyaye Yafara kissing 'danta yana cewa yaushe cikinnan xaifitone Tawaro ido Abin ya birgeshi Yaqara qanqameta Tace banifah da ciki MY D dan yanxu hakama ina fashin sallah Da sauri yatsaya da ciro breast dinta dayake yakalleta Yace plx FEENAH da gaske tace Allah Yama rairaice mata yace toyanxo yaxanyi Shafa fuskarsa tahauyi tana cewa xaka samu gamsuwa MY D batare da kakusan ceniba Yace to ya'abin yake Nan tajashi sosai jikinta Hmmmmmmmmm Bayan sati biyu Nafisa ce abatroom 'dinta tana shafe shafenta nakwalliya tayi kyau ssoe ba'dan ka'dan ba Jar atamface tasaka me ha'de da rasin baqi baqi rigace da siket Bayan tagama ta'dauki gyalanta ha'de da jaka tasaka takalmi Tana quqarin fita MARWAN yashigo tsayawa kallanta yayi Itako tahau yimae fari da ido Rungumarta yiyi suna shaqar qamshin juna yace kinyi kyau sosae FEENAH I luv u Tace me 2 Yamarae raice yace plx ki'dan samun kanmutafi Tawa tsamae wani kallo tare da turo baki kamar xatayi kuka tace kwana kayi MY D kanayi fah Yaqara langwa6e mata yace to inmundawo xakiban da sauri tace eh xanbaka Yace harsae nagaji tace eh Xaiqara magana taja hannunshi haka yadinga binta harsukakae mota Yatadata sae QAUYE Amotarne yace momy tabayar da tsaraba yana both Cikin murna tace Allah yasaka Sun'isa qauyan da wuri gidan Hajjiyan megari suka fara xuwa tayiko murna daxowansu tanata samusu albarka MARWAN yayi gun 'dan uwansa Adamu Bayan sunci abinci sun'dan juma Hajjiya tace sati xakuyi ko MARWAN yace yau xamu koma Da sauri Nafisa takalleshi yako watsa mata kallan da takasa magana sae sunkwi dakae datayi Hajjiya tace meyasa yace yanada aikine Tace toh Allah ya temaka yaqamae basira da fahimta Sukace amin Yace daga gidansu FEENAH xamu wucce Hajjiya tace toh bari nabaku daddawar momynku Nan sukaje gidansu Nafisa Su babah larai sunyi murna da xuwanta Musamman babanta da amaryarshi maryama MARWAN yafita waje dan jiran Nafisa Nafisa ko saibin gidan take dakallo dan ganinshi yayikyau angyarashi ba'dan ka'dan ba Takasa hakuri taceda babanta waya gyara musu gidan Baban ya kalleta da mamaki yace mijinki MARWAN mana kardae baki sani bah tace Wlhi bansani ba babah dan bae fa'dimin bah Babah yayi mamaki Yace harko yaba 'dan uwanki jari shida lantana bakiga yanda isma'ila yakintsoba Nafisa tariqe ha6a tace Duk bansani ba Yace ai kullun acikin yimae addu'a nake Allah yasaka mar Sunsha hira ka'dan MARWAN yakirata awaya yace tafito sutafi Aiko babah naji yace tatashi yarakata Badan tasoba tayi sallama da kowa suka fito waje Yana mota yana danna waya daganin babah yafito da sauri yana mishi sannu dafitowa Cikin jin da'di babah yamusu addu'a sosai suka tafi Amota Nafisa sae turo baki take irin bataso komawa yaubah MARWAN yana kallanta yace axuciyarsa kyayi kyagama ayanxu daikam baxan'iya barinki kikwana ako inabah Ahaka suka dawo gida yalalla6e abinsa tuni taware Har tanamae godiyar gyara musu gidan da yayi Bayan wata biyu Nafisa tafuskanci tana da shigar ciki Ammafah yanabata mugun wahala Sam MARWAN bae fahimta ba Suna xaune afalan Halima suna hira Nafisa tace amarya kinsha qamshi duk dadae kinkwan 2 amma baki dena shan qamshiba Tace kedae bari Wlhi Aure naji dani Tace ko Halima tamata kallan kwarae Taqara dacewa Kamar yanda yakeji dake danku iyayanmu ne asoyayya Tagyara xama tace Wani maganin mata danasha baqamin aiki yaminba Xan sanmiki Nafisa tace Allah Tace Wlhi Nafisa Amar mugune kinga ranar farkonmu yanda yamin hmmmm aisanda yasumar dani ina gayamiki sanda mukakae 3week banyarda yasake bah Ranar kamar xaiyi min kuka nadae daure nabashi shinefah yabi duk yafitineni Nafiya tayi dariya tace gashi nan ai sae kyau kike qarawa Tace kinsan miye Tace aa Tace cikine dani Tace ya'akayi kika gane Halima tace banga al'adataba watannan Tace kice tare xamu juye Tace dan Allah Nafisa tace Allah Nan sukayi hira sosae inda suke mafanar bikin SafiYYa da Saudat dan saurayin saudat yakae sadakinta har"ansa biki SafiYYa ko wani 'dan uwantane xai aureta Ahaka Har MARWAN yaxo ya'dauketa Amotane yace FEENAH cikine dake Tace nibanda ciki Baice qara cewa komaeba Dake banisa tsakanin su tunda cikin layine nan sukakae gida Bayan yayi wanka yana cin abinci yana santi Yafara shafah cikinta tare da kafeta da ido tasan Me kallan yake nufi ta lumshe idanta tare kuma da bu'dewa ahankali Yace gayamin Tace akwae shi wata 2 Cikin murna ya qanqameta yana kissing 'dinta yace l luv u my FEENAH kina biyana Inasanki ina 'kaunarki Wlhi kingama tafiya da nutsuwata Keka'daice xakici gaba da mallakar xuciyata Ina San yara my FEENAH plx kidaure kita 6ul6ulomin Su Dan Allah Kallan shi kawae take tana mamakin san yara irin nashi Tace I luv u mijina abun alfaharina Hankalinka yakasa kwantawa sanda kamaidani cikin yan tattun mata Tunaninka Yatafine sakwama kwan cikashi dakayi da 'kaunata Idanka bae ganin kowa sae nika'dae yake kallo Haskena mexanyi aduniyarnan nafaran tamaka kama bakinta yayi yana kissing kamar sweet yace Kita 6ul6ulomin da yara masu albarka FEENAH hakan ne hanyar daxaki farantamin Tace toh Allah ya kawosu masu albarkan yace amin Ahaka rayuwarsu taci gaba da tafiya cikin so qauna jin da'di Zainab takalli Nafisa tace Auntymu anya cikinnan naki ba 2 bane aciki Tace mekika Tace najikince wata shidda amma ji girmanshi Nafisa tayi dariya tace kedae Sa idanki yayi yawa Meyasa bakya kallan naki Tace fa'di gaskiya nawa baikae nakiba Nafisa tace sae naji Hafsat 'din Adamu tanada ciki abin farin ciki Zainab tace eh nimah haka naji Allah sarki 3 years ko Nafisa tace eh Wayaga murna gun Adamu Duk suka kwashe da dariya Dae dae nan wayar Zainab tayi ringing Mijinta Aliyu ne yake cewa tafito sutafi tace toh tamiqe Nafisa nacewa oga yayi kira shine harda wani saurin tashi bakojin kunyata Cikin dariya zainab tajuyo xatayi magana MARWAN yashiga yana cewa ke najiranki najiranki Tace toh Nafisa tarakata har motah suka rabu cike da kewa tadawo ciki Kan cinyar MARWAN taxauna ya rungumeta yana cewa My FEENAH ungo takaddun nan Takar6a tana medubawa Daba dan yariqeta da kyauba da da'cikin jikin nata xata dakha tsalle dan murna Supermarket yabude mata Cikin murna takemae godiya Yace gobe xaikaeta Tagani tace Allah yakaimu Hakako akayi washe gari misalin qarfe 1pm sukaje supermarket 'din Nafisa tatsure daganin irin daular da mijin nata yashirya mata Banyan yagama nuna matane sunfito xasu tafi harsun shiga mota Ni😳 Rahamat naga wata mata da miji da yaransu 6 sun parka motarsu sun fito Waxan gani SAUBAN DA FARIDAH 'YAN BIRNI MASOYA da yaransu Nace tab araina wato sunqara aihuwa kenan Hmmm ina naje haka bansani ba Ganinsu yasa MARWAN da Nafisa fitowa suna gaisawa da juna sosai ashe sunsan juna karaf naha'da ido da MARWAN da sauri najuya xangudu yace Xunan Rahamat cikin jin kunya naje yace. Dan Allah kirabu damu kaha Rahamat Adae duniyar whasApp bawanda baisan labarin 'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI ba Da sauri nakalleshi nayi saurin sunkuyar dakae Yaci gaba Kina mamakine ko Todaganan naqara ganinki kina mana leqen asiri to kitabbata sae na 'daureki Nawaro ido nace kayi hakuri nadena Najuya xantafi SAUBAN yace Rahamat kenan kina tunanin banganeki bane MARWAN yace kasanta ko SAUBAN yace sosae mah Bakaji labarin BIRNIN MASOYA ba Da sauri MARWAN yace naji shi kardae kune masoyan nan Yace kwarae mune Cikin mamaki MARWAN yaqara kallona yace tab Lalle Rahamat......... Banbari yaqarasa maganar tashi ba Da sauri naqara gaba Inajin Nafisa da FARIDAH suna cewa to mudae munajiran kikawo mana labarin S@DIQ Nace dasu to 'Karshe bye bye Jinda'di da kwanciyar hankali sutabbata agareku masoyana Nagode da kulawarku gareni haqiqa kun nunamin qauna Allah yabarmu tare Da gaskene xan kawo muku labarin S@DIQ kamar yanda Nanisha'dantar daku A birnin masoya A yar qauye ko yar birni Hakama xanxo muku da πŸ¬πŸ‡S@DEEQπŸ¬πŸ‡ πŸ¬πŸ‡πŸ¬ 07038260028 09051533739 Nice dae Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele

Share this


Author: verified_user

0 Comments: