๐๐กWASAN MA'AURATAH๐๐๐
.
๐๐กWata matar aurece tayi tunanin cewa bari ta gwada mijinta ta gani idan ta fita bada izini shi ba wane mataki zai dauka?๐๐
.
๐๐๐Sai ta samu biro da takarda ta rubuta kamar haka:
๐๐๐
"Na gaji da zama dakai gaskiya na tafi gidan mu Allah ya hada kowa da๐๐ rabonsa๐๐"
๐๐กBayan ta gama rubutawa saita ajiye takardar a kan tebur, ita kuma ta shiga karkashin gado ta boye.
.
Da mijin ya dawo sai ya duba bai ga matarshi ba, can sai hankalin shi ya kai kan takardar data ajiye kan tebur, ya dauka ya karanta, sai yayi๐๐๐ murmushi, ya zauna kan kujera yayi hamdala, ya zaro wayarshi daga aljihu yayi kira ๐ฒ yace" Baby na yau ina da labari me dadi, soyayyarmu ta samu cigaba, na dawo wannan sakarar matar tawa wai ta tafi๐๐ gidansu, saboda haka mun huta da kama hotal, kishirya yau a gidana zamu kwana"
.
๐Bayan ya gama wayar ya dauko๐ biro shima yayi rubutu a jikin takardar ya fice daga gidan๐๐
.
๐Matar tashi ta fara zubar da ๐ข๐ข hawaye daga inda take a boye, data tabbatar ya fita daga gidan saita fito idanunta jawur zuciyarta cike da kunci da kuma dana sanin me yasa tayi abinda tayi?
.
๐Ta kai hannu ta dauko takardar da shima mijin nata yayi rubutu, ta karanta sakon daya rubuta kamar haka๐ "Baki iya รuya ba, kin bar kafarki ta leko waje, ina shigowa na ganki, na manta ban siyo biredin da zamu sha shayi bane, ina zuwa"๐ฉ๐ฉ IDAN KECE MATAR YAXAKIYI????? Inajinku Matan zamani
WASAN MA'AURATA
Post By:
Hausa Novels
Ban Dariya (Jokes)



0 Comments: