Tuesday, 10 October 2017




Miye hukunci Wanda yaje fira sai yaji gabansa yajike shi wankan janaba wajaba agareshi ko wankewa zaiyi ?

Home Miye hukunci Wanda yaje fira sai yaji gabansa yajike shi wankan janaba wajaba agareshi ko wankewa zaiyi ?

HUKUNCIN MAI ZUWA ZANCE WANDON SHI YA JIKE!!!


                             Tambaya

Miye hukunci Wanda yaje fira sai yaji gabansa yajike shi wankan janaba wajaba agareshi ko wankewa zaiyi

ASSALAMU ALAIKUM

                                 Amsa

Wa'alaiku mussalam, Matukar hirar ce ta saka shi jin dadi har ya fitar da abin da abin da ya ke sawa a yi wanka, wajibine ya yi wanka.

                                Nasiha

Bai dace har mutum ya je yana hirar da zata rika wajabta masa wanka ba.

Akwai dokoki wadanda idan aka kiyaye su hakan bazata faruba.
1- Shigar da mace zata fito wajen saurayi.
2- Kalaman da za suyi.
3- Samun fuska a wajen mace da saurayi ya ke samu.
4- Idan zatazo zance tazo da muharramanta.
5- Idan za'ayi Hirar ayita a sarari, ba'a lungu ba ko kwararo.
Da sauran abubuwa makamantansu.

ALLAH YA SHIRYA MU AMEEN

Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan karatu/sako zaka samu lada mai yawa, domin yada ilimi yana da daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.
_____________________________________

» Zauren MIFTAHUL ILMI (WhatsApp).

→ ‎Ga ma su sha'awar shiga Zauren MIFTAHUL ILMI a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA zuwa ga lambar mu (07036073248) ta ‎whatsApp.

Share this


Author: verified_user

0 Comments: