[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
*FANSAN RAI....*
☠☠☠☠☠☠
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
*Ramlayt Ar Manga*
_Nasake zuwa muku da wani sabon labari mai rikitarwa Acin Amana Zalinci hassada kyasshi da Soyayya Sadaukarwa duk Acikin_
ุจุณู
ุงููู ุงูุฑุญู
ู ุงูุฑุญูู
*๐C'L'W๐*
*DEDICATED TO My dear frnds*
*Maman Sayyed*
*Momin Nasrin*
*Adda Jelata*๐
*My Dear Shema'u*
~INA'ALFAHHARI'DAKU~_Aminan kwarai_๐๐
*1 TO 5*
*2000/10/29*
Ranan lahadi,misalin karfe sha'biyu da rabi nadare gudu yake'yi kaman zay tashi sama,yana gudu yana kallon Mirro motarsa kiran Toyota gefensa mace da tsohon cikin da Alama nakuda,take domin sai yarfi hannuwata,take tana ambato Allah.
Chan tajuya takalle Mai tukin"tace Ya Habib har yanxu bamu isa asibitin'ba" Cikin raunaniyar murya" Yace Ummul Habiba rayuwarmu tana cikin tsaka mai'wuya domin yanzun haka muna cikin tashin hankaline ko mu'mutu ko mu'rayu sai yanda Allah yayi damu"
" Tace suna biyo kane" yace Ehh"
Haka suka cigaba da Tasbihi da Halal.
Chan yasake kallon mirronsa Abinda ya gani shi yayi Sanadin da kan'motar yakwace ahannunsa, Dai'dai lokacin da Ummul Habiba take yunkurin haihuwa, dasauri yarike kan'motar yabata wuta jikake fuuuuuu, Tsabagin gudu, Nace toh me Habib ya gani haka da'yasashi ya Razana barina'Tambayi *Ma'u da Momin nasrin*
Habib yajuya ya'kalli Ummul Habiba " yace Wify sannu ko duk nina jawo mana banyi tsamani Abotar Yaranta zay koma haka ba da ban"Nishin da Ummul Habiba kayine ya dakatar da shi sai'ga Jariri ya fado harda cibiyar duksu fito. Habib "yace Alhamdillahi kiduba me'akasamu" harta kwanta tashi a'hankalin tad'aga Abinda tahaifa'" tace Ya habib Ya'mace'ce"
Kafin yasake Magana Anyi Sama da Motarsu anbuga da Kasa aka' sake d'aga motar aka buga wanda haka yayi Sanadin da Ummul Habiba wuyanta da Bayanta ya karye.
Habib kan'sane ya bugu da karya akafa, A' dai'dai wani Mugun guguwa mai launin b'aki da j'a yatawo da mugun gudu ya'yi sama da Motar akaro na Uku yasake buga motar da Kasa,
Cikin tsananin Wahala Ummul Habiba "tace Ya Habib kayafe min Wallahi mutuwa zanyi Dan Allah" tana kokarin riko hannunsa
Hannunsa ya mika'mata "yace bakin min kome ba sai'dai Nine zaki yafema Sabida Kinjin Shawararki"
Chan gefe guda Guguwa'nan mai launin b'aki da ja ya rikide ya koma murtikeke wani ba'samudin, Mutum yana sanye da Doguwar riga mai launi b'aki da ja Hannun sa rike da wani Sandan Tsafi kansa A'sukuyu yana d'aga kansa Yafashi da dariya Mai firgitarwa, kafin ya tsuke fuska chan yakama fadin wasu Kalamomin yana Cikin fada Iska me karfi ta'taso Chan sai ga wasu guguwa suma suna zon kowane ya'xo Zayi rikide ya koma Mutum,
Haka sukayi ta'zuwa har sai da su zagaye Motar su Habib kafin Murtikeke mutumin da yafara, zuwa" yace Habibullahi ka'bamu Jininka kafin Ranmu yakai Kwalelowar Baci domin in har kabari Ran' *Mugun dawa* yabaci toh zaka mutu "
Duk da halin da Habib yake ciki bai hana'shiyin Dariya'ba sosaiii yake yi kafin ya tsagaita Sannan "Yace ae kun makara domin Abinda bakun Son yafaru yariga yafaru" Murtikeke
Mutumin yakalle hannu hagunsa " Yace kai Haladu duba min motar da gaske Habiba tahaife Abin cikita"
"Haladu yace Toh *God father"*
Yana zuwa jiki Motar ya bude inda Ummul Habiba take kwance Bai ga jaririya ga Ummul Habiba a'mawuyancin Hali'take ya'kalle Habib " Ya Abokina Ina Abinda Matanka ta haifa kabasu awuce gurin Amma katsaya Ana abud'aya"
"Habib yace ayna fada muku' kun'makara duk yadda kukayi ku'kuka 'sani"
*Haladu yajuya Wajen Godfather" Yace *my lord* babu komi a'ciki Motar sai Habib da Matansa" ma'ana babu Jaririya Acikin
Godfather yatakarkare ya kurma Uban Ihu wanda sai da Dajin dasuke ya Amsa kafin ya'yi Shiru "Yace ku'kashi min shi da Matansa kutaro min Jininsu"
Haka suka'musu kisan Wulakancin, Suka bankawa motar wuta, sukayi gaba abinsu.
*2016/3/12*
Ranan Juma'a bayan la'asar Wata motace maikira Prado jeep mai'kyao da ita suna tafiya daga Maitama zasu koma gida. Wani Mutum ne Acikin motar shi da drivensa shi'yana karanta jarida *Sunday trust*,
Hankalinsa ya'raja'a akan Jaridan dake hannunsa har suka iso gida bai saniba Sai da Drivensa ya'yi masa Magana kafin ya d'aga kai "yace ay nasan mun iso basai kamin Magana ba"
"Driven yace am'sorry sir."
Yasa'kai zay shiga Cikin gida sai me gadin gidan ya'rugo da'gudu "yace Alhaji ga'sakonka wasu Mutane sunkawo Maka" Yakarba awulakance yashige abinsa.,Daman'wata' yar'karaman kwaline'sakon kuma bai bude ba
Balle yasan me'ke ciki.
Acikin gidan ma bai'kula kowa Ba yahaura'sama D'akinsa yana shiga ya sai dai ajeyi kwalin' ya kwanta Ko mint d'aya baiyi bacci ya'yi gaba dashi,
Chan kaman mintina goma da fara bacci sai yafara Mafarki yana jin kaman Idonsa biyu yake gani, kome amma yakasa ganewa domin, Kuwa'wata Yarinya ya gani tana binshi da wani katon *Guduma* sanyen take da wani farin'Doguwar riga wandaya6aci'da Jini' tana kuka da dariya duk lokaci d'aya, sai'dai tayi kuka da dariya, kafin Tafara Magana kaman' haka " Tace da *_Fansa aka rene'ni kuma nataso Da burin fansa'Muradina Ramuwa_* 'kamar Yanda kuka kashi min *A'h'alina* haka kuma duk sai'na kashiku"
Tana gama magana ta d'aga guduman Hannuta ta'maka masa wani wawan ihun daya'yi yana kangadone Amma sai da yafado daga gado zuwa kasa......
Maman 'Waleed๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
*FAN'SAN RAI....*
☠☠☠☠☠☠
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
© *Ramlay ar Manga*
*ั∂ฮนัั∂ ะฒั ฮฑัะผฮฑ ฮน ฮนะผฮฑะธฮฑ*๐
*๐C'L'W๐*
_Ra'ayi riga kowa da kala tasa_๐
*5 To 10*
D'asauri ya'tashi ya zauna ga gumi jikinsa'sai rawa yake kaman'wanda yafada Cikin ruwan k'ankara duk'da A'c da yake cikin dakin bai'hana shi jin zafin da yarasa zafin mene haka ba, Chan kaman ance ya duba'inda ya ajiye'kwalin d'azun sai yaga yana hayaki anan sabon tsoro yakama shi.
hankalinsa ya Mugun tashi kaman yafasa ihu Amma haka ya'yi ta'maxa yaje inda kwalin yake.
Ya'na xuwa yasamu kwalin da aka rufe da abin Rafen Amma ya'bude,daga cikin shin hayaki kefitowa,Kaman'ance ya'leka yana lekawa ya juya Arazane da gudu ya dauki wayarsa
Yafita daga da'kin ya sauko kasa.yana saukowa ya'hadu da'Babbar yarshi tanama kannan ta Fada akan Wasa da Sallah.Yana zuwa wajensu Yace Muniba Wai shin dole ne sai sunyi Sallah Eyye, Toh daga yau karna sake jin'kin takurawa wani y'aro da sunan Yatashi yayi Sallah'"
Muniba '"tace amma Abba ba'abinda yafi Sallah,awajen Allah domin idan tayi kyau toh Sauran Ibadoddi sunyi kyau'"
Zata sake Maganada sauri yayi gaba abinshi Domin ya Tuna abinda yafito dashi daga daki Yana fita Waje ya shiga kwala wa maigadin sa kira dai'dai yafito daga toilet...da sauri ya garzayu da gudu....
"Yana Alhaji gani"
"Alhaji yace suwaye suka baka wannan sakon kabani"
Megadi "yace Wasu mutane ne suka zo har bakin gate suka bani wai nabaka"
Alhajin "yace Toh Matane ko Maza" Sai da yayi Shiru kafin ya dago kai"Yace Ehh toh Amma sun rufe Fuskansu'dan haka Wllh bazan'iya gane suba,"
Alhajin'' yace Amma me aikin ka da har wasu za'su kawo abu kuma kasa hannu ka kar6a toh wllh kayi A'hankalin da Kanka"'sa'anan ya jah Tsaki yayi gaba.
Inda ake Ajiye Motoci yaje dauka'sai ga drivensa yazo'Alhajin ''Yace Ina key din Mota'ta yake"
driven ya mika mishi key din,Driven Yace "sir ko zan'tuka'kane"
Alhajin"yace A'a kabarshi zan iya" yana fadin haka ya bude yashiga'ja motar da gudu daman Me gadin ya ga alama'fita zayi tunkafin yaka'raso
Ya'bude gate din gidan,A guje yacilla motar kan titi yana tuki yadau'wayarsa Kiran iphone+7 yafara dialinq wani Number'ba'a dauka ba chan yasake Kiran wani layi sannan aka dauka,Wanda ya dauki wayan'"yace Alhaji Tajudeen Lafiya amma ae ko Hour1 baayi da rabuwan mu ba amma har'ka'kirani"
Alhaji Tajudeen"yace Mr'peter Ina *GODFATHER * Yake Inason magana da shi"Mr'peter Yace yana tare da Manyan Baki"
Alhaji Tajudeen‘‘yace plss ka'hada nida shi domin'ina cikin Tashin'hankali sosaiii"
Mr'Peter ‘‘yace mekefaru,kafada min"
Alhajin Tajudeen"yace Mr'peter"sai kawai wayar tadauke abin Yabashi mamaki domin tun 'a Office yasata achaji kuma tacika Amma kuma ta dauke yana kokarin kunata Amma'tak'i kunnuwa,
Chan da yaga haka bazai fisheshi ba
barin wayar yayi "yace tunda wanda zankira wajenshi zani bari na hakura da wayar"
Haka ya cigaba da tukin shi...
shi da zatafi *Garki* Abin mamaki sai gani ya'yi yana barin garin Abuja'kuma abinda yakara bashi'mamaki shine'yadda motar'shi ke gudun'fitan hankalin'gashi yakure speed limit'na motarshi'gadai'shinan,amazaunin'drive amma bashi yake tukin ba kuma yarasa gane meke'faruwa'da Motarsa'
Ga tsoron da yaka'mashi Amma haka bai hana'shi gane inda motarsa kekai'shi ba,chan Dabara tafadu masa kawai sai yakashi motar Amma ina taki mutawa'ya gwada'bude kofar mota Nan'ma'haka bai samu'ba'Yayi takiciniya,
*________________________*
A'chan'Mr'Peter kuma Hankalin sa ya'yi masifar Tashi domin yasan duk cikin sun'Bamatsoracii kaman Alhaji Tajudeen,
Yana da masifar tsoro kaman farar Kura....
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
*FAN'SAN RAI....*
☠☠☠☠☠☠
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
® *Ramlayt Ar Manga*
_Bansan yawarku'ba banida kalmar da zan iya muku godiya bani da abin cewa Amma kuna Raina Readers Domin daga J'iya zuwa Y'au naga sakonin ku Nayi farin ciki mara A'd'adi IRLYA_❤❤๐
*Dedicated 2 U Addan Jelata*Thank U For your Support and care Ke da Jelata kune kuka bani kwarin gwiwa cigaba da Typing ~Ina Alfahari da ku~
*15 to 20*
Tasake'fashiwa da dariya da kuka'Kafin‘‘tace nasan kadau haske kuma kasan koni wacece".
Nan'tabarshi cikin Jini tayi tafiya kad'an tayi sai'ta6ace.
*_______________*
Tun Mr'peter yana duban Time har *godfather* yasallami B'akin da yake ganawa dasu,Alhj Tajudeen bay zoba,bay kiraba'shida yadace yazo tun karfe takwas Amma bay xoba har ten ya'yi bay xo,
Mr'peter ya durkushe agaban *god father* ’’Yace my lord haryanxu Alhj Tajudeen bayzo ba kuma ga,time yana tafiya" *godfather* "yace b'adamuwa ae zaixo meke tafe dakai"
Mr'peter ’’Yace my lord daman kan Safaran Mata da k'ananunY'ara harda kuma shigo da Muyagun'kwayoyine,Amfara samin Ido domin d'a ina da goyan'bayan,wasu Yan'majalisa har guda'ashirin Amma yanxu sunfara,nuna min Adawa,kansana'ata"
*godfather*"yace Toh mekake son'Amusu a'kashisu ko arufe musu baki" Jikinsa narawa "yace my lord duk wanda,kagani amusu"
Murmushi *godfather*ya'yi amma ae tuntuni nafada,maka zakasha'Wahala da yan'majalisan'yakamata kaima kafito takara'domin,karemartaba sana'anka'amma kak'i ae dakaine awajen bawanda,yaisa yamaka wani abu,batare daka kaudashi ba, D'an haka bukatarka zata biya Amma dole,kazo da Jariri'sabon Haihu,wanda bay ji dumin uwarsaba"
Jikin mr'peter baydaina rawaba har sai da *godfather*ya mike zay koma d'akin tsafinsa sai lokacin yasami damar magana"yace my lord yanxu akeso kosai lokacin Meeting"
"Ehh" kawai yace masa
Shima yatashi yatafi neman jariri sabon haihu.
*____________*
Bayan'wasu hours dai'dai sha'biyu da rabi nadare duk suka fara hallara A'wani dukan daji me duhun gaske Amma inda suke akwai haske wuta, A cikin kasko yana ci,d'aya bayan d'aya haka suke tazuwa'kuma duk suna sanye da Jari da baki Doguwar riga,suna tafiya suna tangade kama sunsha kayan maye haka suke l'aye
Haka duksu durkusa k'asa Agaban wani gunki me'bantsoro gashi dai kaman Biri Amma yana da kahokansa Sannan yana da Jajayen Idanun bakinsa kaman na kada yana hakora zako'zako Hancisa kaman nabiri,rabin jikinsa na,mutane sauran rabin kaman Na'doki' *Mugun dawa*kenan Ammafa duk da haka yana motsi kuma yana magana,har *godfather*durkusawa ya'yi yana ta wani yare baka gane kome acikin Yaren sai ya gama tunku' Kafin "yace ko da,me magana acikinku" duk sukayi shiru sake sunkuyar da kawunansu k'asa.
Abisa dokar kungiyar shine bazasu magana ba har sai ambasu Umarni,kuma dukwanda yazo magana sai yafadi kasa kafin yafada abinda yakeson A'masa { _Wa'iyazubillah; Allah katsare mu fadawa Hallaka_} Amin,
Toh haka duk wanda akakira yake faduwa akasa sai ya'yi birgima kafin yafade abinda yake neman a'masa,
Da haka Mr'peter akafara kira yana zuwa fade agaban *mugun dawa* yana masa kirari''yace angaishika *Mugun dawa sagudu k'igudu saikai hadirin k'ak'a me 6ata abinci manoma,manyan'manya,magani k'anana'k'anana duk wanda yaja dakai yakwana lahira,k'adangaren Bakin tulu akarka akar tulu abarka ka6ataruwa......*,
Haka yayi takirarin Shikuma shaid'ani sai mingira katon kaisa yake' *god father* "yace mugun dawa ya'amshi baikon kadan haka kaje ko'ina kayi sana'anka bame haka".
Haka sukayi tazuwa kowa'zo saiya'yi Masa kirari har wajen karfe biu da rabi na dare,da yake suna da yawa haka suka tayi kuma har wannan lokacin Babu Alhj Tajudeen abin bakarame d'aure musu kai yayi ba domin bai ta6a fashi zuwa'ba kullum dashi ake'kome.
Bayan sun gama ne Mr'peter yakasa Haquri yaje gefen godfather"yace My lord Haryanzu Alhj Tajudeen bai zoba anya lafita kuwa" *godfather*" yace nima abinda yake rainake nan domin yana da kokarin zuwa Meetinq gashi har munkusan tashi bashi ba alama,shi
Washi _gaskiya gobe bazanyi Typinq ba sabida layina yana da matsala sai ranan Monday_
Mmn'waleed๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
*FAN'SAN RAI....*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠☠
® *Ramlayt Ar Manga*
๐๐๐๐๐
*Kai SadNaf da'ke da Surbajo Yaseen zakusa Cikin Mutum ya k'ule Da abinda Dariya Allah yasa kufi haka Cigaba*
๐คฃ๐คฃ๐คฃ๐คฃ๐คฃ๐คฃ
*_Wayo bana Manta Alkhairi bazan ta6a mantawa da Ku ba Arayuwata_*
*_F.S.W,E.W,F %C.L.W_* Kuna ~Raina Har'Abada'Da'ima~❤ Wannan Pagerdin Nakune๐
_Masoyana ba'godiya nake Nema Awajenku ba Comments Nake Bukata shine nake son_๐
*20-25*
Shin a'ina yatseya"
gaban' *mugun dawa* godfather yaje ya tsuguna "yace kagafarceni Y'a me duniya Alhj Tajudeen bezo ba kuma bamusan inda yake ba'ko zaka A'gajemu ka'sanar damu Abinda ka gani'tubanake"
Zaro j'aj'ayin idanunsa ya'yi yana sudabaru irin naruka'kun Shaid'anu kafin yad'ebi wani b'akin kasa yawatse acikin kaskon'wutqr gabansu,fuuuuh wutar yakama'chan kaman mnt qoma sai,ga'hotar Alhj Tajudeen lokacin da'yake barin gida'daga wannan Hotar'basu sake gani wani abu'ba,Mugun dawa'yakalle *godfather* yagirgiza kan'alaman bakome kenan,
*godfather*"yace Yan'uwa hakika yau bamuji dadin rashin gani Alhj Tajudeen ba Amma muna fatan duk indan yake yakasance cikin K'oshin lafiya"
‘‘Yes my lord"suka amsa dukkansu.
Da'haka duk'suka watse daga Taron.
☠☠
Washi gari da safe Mr'peter yatafi gidan Alhj Tajudeen ko yadawo'yana'zuwa gidan yake Megadin gidan yasanshi domin Mr'peter Abokin Alhj Tajudeen ne,
Dan haka kowa yasan da haka.
Tundaga b'akin gate yasuma tambayan megadin"'Yace Mallam Habu'oganka yana gida"
"yace ae tun J'iya da yafita bai dawo ba har yanxu"
Mr'peter "yace toh Madam fa"
"Yace tana cikin"
'"yace ok kace mata nazo inason ganita"
"yace toh"
Habu yana shiga yatarda Hjy Umayma Tana zaune da y'aranta suna Break fast,Sallam ya'yi aka masa iso yashiqo yadurkusa har kasa ya'gaida Hjy Umayma Sannan''yace Hjy Abokin Alhj ne yazo duba shiko yana gida Amma nace masa bayan nan tunjiya yafita be dawo ba,shine yace namasa magana dake"
Sai lokacin tad'ago kai takalle shi kyakaywan Mace'kana gani tako ba'a fada makaba kasan Addini yasami mazauni atare daita domin har ya gama magana batace dashi kome Sabida suna cin Abinci.
AddininMuslunci yakoyar damu yanda idan mutum yana cin Abinci ya'nutsu domin nutsuwar itace zatasa abinda mukaci ya'yi Albarka ajikinmu....Allah yasa mudace""Amin,
Sai data gama tunku kafin Tace masa "kaji kakaishi Falon b'aki ina zuwa"
"Toh yace" sannan yafita kai Mr'peter Falon b'aki daga nan yafita.
Bayan mnt biu Hjy Umayma tashi da Sallam Amma irin wacce akewa *Ahalulkitab*
Haka shima ya amsa Cikin'mutunci da karamci suka gaisa Kafin yafara Magana"yace Hjy j'iya damisalin karfi shida'darabi munyi waya da Alhj Tajudeen Amma muna magana da wayar tad'auke kuma nakirashi baya shi ko yafada miki inda zashi J'iyadomin Hankalina yakasa kwanciya"
"Tace Mr'peter nima datashin Hankalin nakwana dashi natashi domin beta6a fita befada min ba kai,kotafiya xayi saiyafada Amma J'iya dazay fita befada min ba"takasa magana cikin damwa.
"Yace kuma baki lura dashi kafin yafitaba"
"Tace A'a sai daMuniba tace min kafi yafita taga kaman Arazani yafita kuma yana juyawa yakalli D'akinsa"
Shiru Mr'peter da Hjy Umayma sukayi.
"Yace kuma kunshiqa d'akin ne"
"Tace Ehh nashaqa dasafe nan naduba ko yadawo cikin dare"
'"Yace Amma dakika shiqa baki gakome ko kiyi Hakuri kinsa Nine Lawye dinsa dole nadamu da Al'amarinsa"
"Tace banga kome ba"
"Ok yace "
Sannan "Yace bari naje nayi Report awajen Yan'sanda"
''Tace toh Allah yasa mudace"
Sallam yayi mata yace duk halin dakeciki zayi kokarin fada mata.
Tace toh kawai.
Abu'kamar Wasa sai da aka shafe Kwanan Biyu ba Alhj Tajudeen ba'a lamun shi.
๐ฝ๐ฝ
Dajin Forest Na jahar jos wani Marhabi ne yazo wucce'wa yaji wari shine yafara dubawa aekuwa sai yaga Motar Alhj Tajudeen Achan wani guri, da Alaman Hatsari'yayi da gudu yaje yaleka yaganshi yayi suntun.
Mmn'Waleed๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
*สฤ
ล'สฤ
ล rฮฑรญ...*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠☠
® _Ramlayt Ar Manga_
๐คง๐คง๐คง๐คง
*Allah sarki me yasa bazaku fahimcini ba me yasa kuke Me duka Y'ayan K'adanya plss kugane ba haka kawai nake ba ina da wajen nema Halaliyata Am sorry 4 sayinq that Ni dai kufahimcini Wallahi da wasa nafara yin Typinq din Fansan'rai.... Domin ina da Buk din da nake rubutawa dan'ba zata Dagaske zaisami karbuwa ba Dan'Allah kufahimcini Bada wata manufa nake Jankafa akan typinq dinshi ba* _Ina'Alfahari da ku Readers_๐
_Godiyata Agareku_
*Ba'zanfasa godiya agare ku domin kunkai namukune Y'an'uwan rabin jikina ๐ผ๐ผ๐ผ Daku'nake Alfahari bani mantawa daku Bankwana da Zafi kuzame' min Rabin jikin*๐๐พ๐๐พ๐๐พ๐๐พ Inji Nura'm Inuwa da Umar 'm Sharif๐ ~Yan'group din Neena_Cool~
My sis Shema'u
Momin Nasrin
My Queen
Addan Jelata๐
Maman'Sayyed Jelata๐
Real'khadee
Ummu'Al'amin๐
..............E.t.c'duk
Inasonku Abadan'Da'ima❤
*25 - 30*
'Yana gani gawa tayi suntu sai ya arce yada mugun gudu yana gudu yafaduwa yana tashi duk kayan aikinsa farauta duk yazubar dakyar dai yaisa Cikin'gari yana zuwa, officerdin yan'sanda yatafi.
Wasu dasu b'aki kofar shiga officerdin ganishi da yasa samu suka shige officerdinsu harda,rufe kofarsu'
Buga kofar yake yana'haki domin bakaramin gudu yayiba dakyar akasami wani me dan'jarumta
"yace suwaye suka biyo kokazo saka Mana Bom ne"
"Yace A'a sir nazo nafada muku inyin Hatsarine kuma da Alama Mutumin ya mutu"
"Yace katabbatar kuwa? A ina ne?"
"Yace ehh Dajin Forest ne kuma kaman yakwana,
biyu awajen da har yafara wari"
Sai'alokacin suka'bude kofar,
Wanda'dama dashi sukayi Magana"Yace Kopur'Joshuwa Karubuta Report akan Haka,nikuma da shi dasauran zamuje mugani"
Kopur joshuwa"yace ok sir"
Hilux Biyu suka dauka domin sutabbatar da magana nansa gaskiyane ko karyane, Basuyi dogowar tafiya basuka isa wajen Abin mamaki inda Mota'dakyar Zatashiqa domin suma parki sukayi,Kafin suka shiga wajen,
Amma gani motar awajen yasa sun'rude
Babba Cikin su me mukamin Ispetan"Yace ammafa wannan Hatsari ya bani Mamaki"
D'aya daga cikin su"Yace amma nibayi Mamaki ba domin kadubi'yanda motar yayi mana'sir"
Isepitan"yace haka ne kuma Amma naga kaman Motar pilat numb Abuja ne'bari mukira Headquarter muna Jos sai muje me zasuce domin nasan Dole zasu so akaishi Asibiti"
Duk'suka haka ne Sir"
Wani daga cikin Yan'sanda ne "yace sir ne zai hana muduba motar ko za'a sami wayarsa sai mukira"
"Yace A'a baru muji me za'a daga Chan Jos"
Ok" yace
Isepitan wayansa ya'cire daga Aljuhun Wandon sa yafara neman layain Assistant Commissioner of Police Abbas Dan'iya,
Rinqinq biyu yayi akadauka'daga d'aya 6arin "Yace Asp,Abbas D'an'iya waye ne A'layin?"
Isepitan"yace sir Daga garin Rio ne Munsami Wata mota Kiran Prado Yayi hatsira da Forestne,kuma har me motar Yamutu"
Asp"yace me Nmb mota"
"Yace sir Nmbr abuja ne:Abc:358:zum"
Asp"Yace ok gani nan zuwa bari nasanarwa Oga"
Isepita''yace Toh ga Asp yana zuwa"
Sauran'Yansand"sukace Ok sir"
๐น๐น๐น
A'abuja kuwa ba'irin neman da Ba'ayi ba! Har makutan Abuja sai da aka kaiyi Cijiyar Alhjl Tajudeen'Iyalansa da Abokansa Sun shiqa damuwa sosai'Bakaman Mr'peter duk yafisu da'muwa'
Dole yasa *godfather*Taron gaggawa domin,basu'ta6a shiqa irin wannan Halin ba Ace mutum Kaman Alhj Tajudeen Ya6ata.
Duk'sun hadu"Yace *Peter,Haladu,Hamisu,Magaji, Daniel,Paul,Wale,Munir,*Dani kaina Me yasami d'an'uwarmu"
☠☠☠
A'chan garin Rio kuwa Asp'Abbas Dan'iya ne yakaraso Inda Abin yafaru,dashi Da wasu Likitoti'Bayan'Sunyi Magana da Ispita'
Nan'likitoti suka fara nasu Aikin Cikin K'orewa Suka gano Tsoro da Firgici hade'da
Buguwa da yayi Akai ne yajawo,Mutuwarsa, Bayan haka da kwai Karya 'Akafasa taHagu,
Godiya sosai Asp yayi Sai nan ya dauki Wayar Alhj Tajudeen wace take kashi,yakunanta Wajen kira yafara dubawa' Mr'Peter yagani'kawai sai yayi Dialinq,Bugu D'aya akadauka,
Asp"Yace kasan Me wannan Wayar"
Mr'peter "Yace Ehh wayar Aboki nane yana ina ne yanxu"
Asp"Yace toh yana nan Rio"
Mr'peter "yace kwanan mu Biyu kenan Ana neman sa"
Asp"Yace Am'so sorry da Abinda zanfada domin Abokinka ya Mutu 2 days dayin hatsarin"
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
*godfather*yabude baki zayi Magana kenan Asp'Abbas yakira Mr'peter, Har ran Godfather bakaramin 6ace yayi kan me yana magana Za'a kira Mr'peter,Amma gani yanda Mr'peter yabirkice daga jin karan wayan yasa yayu shiru
*Muje Zuwa*
Yanxun Aka fara Daukan Fansa
Mmn'Waleed๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
FAN'SAN'RAI...
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠☠
® Ramlayt Ar Manga
_30 - 35_
Zuba masa Idanun suka yi domin'jin da'wa yake waya kuma,Tunda suka ji'yace Ehh Abokinane?
Meyasa shi duk Hankalinsu yatashi'har suna Rigerigin'Tambaya"
Dai'dai lokacin da Mr'peter"yazauna akugeran falon jagaf' kawai sai yafashi da kuka'Godfather ne yayi karfin halin"Magana acikinsu" Yace Peter Why are cryinq" Mr'peter’’’ Yace Tajudeen is Dead"?
Dukkansu saida suka razana domin duk bawanda yakawo Wa'Alhj tajudeen Mutuwa'shi yasa suketa sheka ayarsu sonransu,
Alhj munir ne"yace a'ina ne"
Mr'peter "yace A jos Forest"
Alhj haladu"yace bangane ba Hatsari ya'yi ko kashi'shi akayi"
"Yace hatsari ya'yi kwana biyu da yawuce"
*godfather*"yace Ae zaman bai'same muba Dole mutafi jos dauko gawarsa"
Mr'paul "yace kafin mutafi yakamata mu'Fadawa Iyalanshi ko"
Duk sukayi na'am da shawaran'paul"
Haka ce tafaru domin har gida sukaje suka,same wasu daga cikin Yan'uwansa'sunzo,
Domin lbr 6atan Alhj tajudeen yasame su,
Har'cikin falon Baki Habu ya musu iso, Bayan yan'mntina Hjy Umayma da Kanin Mahaifin Alhj tajudeen,suka shiqo falon,
Gaisuwa sukayi sake da Jajentawa Juna 6atan Alhj tajudeen,
Alhj Munir yayi karfin halin magana acikinsu domin dukkansu bawanda za'iya Fada musu abinda kefaru halin yanxu.
Sai'shine "Yace Hmmm'Baba munsamin Lbr Alhj Tajudeen, Am..amma..amma..."Amma yayi tananatawa domin yana qudun kar yafada sushiqa wani Halin'
Da yake sundauka kowa ne yake da Halinsu narashin yarda da Kaddara,
Hjy Umayma'ce"tace amma Yarasu ba"
Shine kake'tsoran fada mana ae ita dole munce Mutuwa'ko'ka mantane'""
Innallihi..shine yabiyo bayan magana da tayi,sannan'Baba yace A'ina ne"
Alhj Munir'"yace hatsari yayi kwana biyu kenan da hatsarin A hanya jos"
Shina'Salati yadinqa nanatawa.
Cikin jimami suka'cewa Baba Zasu dauko gawan sannan"
"Yace toh nima zani adauko d'an'dan'uwana"
Yana magana yana share k'olla.
Haka suka d'ungoma sai Jos,
Tafiya awa'biyu da rabi suka isa idan yayi hatsarin,
Bakaramin'Mamaki sukayi ba a'ce mutum ya baro inda yake yazo yayi hatsari ana toh ma yakayi yabar kan hanyarsa yashiqo Daji'
Nace ku'kuka samin.lol
Haka suka dauko gawansa zuwa Abuja domin masa sutura.
_Haka rayuwa tagada duk abinda zakayi katuna dakwai mutuwa bata jira saidai kaganta kwatsim.Toh kamutu aikin Alkhairi ya'aka kare ballitana kamutu a'aikin sharrin'Allah karufa mana asiri Duniya da Lahira_
Sai'karfe biyar suka shiqo Abuja daga nan gidansa Akaishi domun a'masa wanka da sutura'Hmmm'aiko da masu masa,
Wanka suka zo'duk sukace bazasu iyaba sabida yafara rubewa dole aka Yeyyafa masa'ruwa akayi masa sutura,daga nan A'kamasa Sallah akaishi gidansa na gaskiya'inda daga kau sai halin ka,.
Bayan sundawo ne aka cigaba da Zaman'makoki har na kwana'uku.
Wannan kenan!
*2016/3/19*
_After 2 weeks_
Ranan'Juma'a dakarfe shida A gaskiya guest house Alhj Munir ne zaune da akan sofa yana shan'wine sai'tultula yake ta'faman,'
Chan'kaman five mint,knocking Akamasa daga bakin kofa '"yace yes"
Hankad'o wata matashiyar budurwa akay wacce bazata gaza'sha'shida ba'gashi and'aure mata bakin ta da B'akin kyale me hade da jah'
Kokarin tashi tayi dan tagudu sai da yabari tamike yasa kafa yatadeta,
Tafadi kan gadon' Dariya yafashi da shi"yace dole nazaman governo'
Dole nacika kudirin' *mugun dawa* Hahhhh.....
Da'wannan magana yafada kan gadon inda ya'yaga mata dugowar rigan jikinta yana Tozali da,
Albarkatun Kirjinta' ya Cafke su yayi yafara da...hmmmm,bazan iya fada muku'ba
Amma' Keep follow me
ษฑฤ
ษฑฤ
ล-ัฤ
ฮนษษษ๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
*Fan'san'Rai*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠☠
® Ramlayt Ar Manqa
_40 - 45_
Cikin yauki da yanga take tafiya tana girgiza jiki'da Sauri yazo yabude mata motar' Ranshin'kuwa cewa yake taki takare yarinyar'
Sai'nahuta da ke kafin ya'shayar *mugun dawa*jininki,
Sai'dariya kasa-kasa yake alama yaci nasara'zagawa yayi wajen zaman drive yazauna kafin yaba motar,
Wuta'tunda suka fara tafiya yarinyar'tafara yauki'tace Alhjjjjjjjjj'yanda'yanda taja sunansa sai da yaji wani irin domin ko'matansa basa iya kiransu kaman'
Yandata' iyakiraba"
Yace Baby yadai ya sunanki'"
"Tace shela"
"Yace Waooow sunanki yadace dake"
"Tace Alhjjjjj'ka'kwantar min da kugeran'nan"
"Yace toh shela baby"
Bayan yakwantar da ita,
tasake cewa Alhjjjj'ni gaskiya kayan jikina sundame ni ina son cirewa"
"Yace toh Shela kicire mana"
Tace koxaka taya ni cire takalmina"
"Dariya yayi aranshi yace sheqiya cire namoreki"
Yace toh shela"
Kafanta d'aya tamika mishi yacire bayan nan itama tacire d'aya.
Tasake magana'"Tace Alhjjjjj ina dina yana kaikayi"
Yace ina kenan"
Hmmm'kirjinta tanun'masa'
Yace toh nasusa mikine" har da miko hannun buge hannun tayi"tace nima zansusa"
Dariya duka sun saka'
Yace shela kozaki zo kinzauna ne kancinyana"
"Tace kai Alhjjj"
"Yace haba baby plss mana"
Wato Alhj munir tuki kawai yake besan ina yake tafiya ba,, Hmmmm
Kaman anci yaduba Agogon Jikin motarsa kawai sai yaga har'tara yawuce,
Kallon hanyar yayi kawai sai zufa yafara karyo masa"
A'hankali"yace me yakawo ni Lafia kuma"
Dariya tafashe dashi "Tace haba Namamajo sarkin Mata harka karyane aidole kabiya bashin da kace"
Tana gama fadan haka yanemita yarasa'kafin yafarga ankarawa Motar gudu,
Gudun awa biyu akayi dashi kafin shima kafara.kuli'kulin kubra da shi........
๐ *kuyi'hakuri da wannan bayawa'yaseen daqa bacci natashi gobe zan muku da yawwa*
Mmn'Waleed๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
Fan'san Rai
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠☠
® Ramlayt Ar Manqa
_Dedicated 2 Kalpah'Mmn'sadeeq da Badyshow & Sameera_ *ILYA*❤❤❤❤๐
*_My' dear Asma'u Allah yabaki sa'a"My' Shema'u Allah yasa agama lafiya"Addan'Jelata Allah yasaukeki lafiya_*
~35 - 40~
Wato'tunda yafara, yarinyar take kuka kuma sai neman kare'kanta take tak'i barishi ya yayi Abinda yake da niyyar yi, Da yaga zata 6ata masa lokaci'tashi yayi yabarita' wardrobe yabude
Wani'kule garin Magani yadauko A'cikin wardrobe'yana zuwa'dai'daikanta',
Yana budewa yahura mata afuska'wani irin mika tayi'tafara kokarin kunce hannunta,
Murmushi yayi yajuta'sannan yakunce mata hannunta kafin'yagama tafisgi tajuya hannunta'hmmm,
Hada'bakinta tayi danashi,
Tureta'yayi tafadi kan'gadon'sai da yasakai zai cuci yar'mutane sai'yaga giftawa wani abu ta windo lekawa yayi bega kome ba',
Itakuma yarinyar' E zuwa yanxu magani da yafesa mata yayi cikarfin Jikinta ba'abinda take kaman yakwanta da ita shikuma tunda ya giftwar wannan Abun jikinsa yabashi da matsala',
Da'yatuna dalilin dauko yarinyar da kuma kudirin sa dana Dodon'tsafinsu sai ya manta da wani abu da'yagani ,zuwa yayi ya juya yarinyar yakifata,
Hmmm'wato Anul sex yake son yi daita shiyasa {Subhnallahi'Wa'iyazubillahi}
Haka yafada kanta da kazaman'kudirinsa, Sai da yayi awa'd'aya kafin yasauka yasake juyata zuwa wanan lokcin'ta gallabeta sosai be'kyaleta yasake shiganta,
Nan'ma saida yayi Awa2 cur kafin yabarita sauka yayi daga gadon yaleka kasan gado yajawo wani tukunyar kasa'yasa hannunshi aciki ya dauko wani bakin'kyale me hade da ja ya'share hmmm dinshi'sa'anan yaakoma yashare mata itama'
Tashi'yayi daga waje yakoma tsakiyar d'akin ya shimfide wani bakin'kyalen me hade da jah' zuwa yayi yadauko ta yasata a'tsakiyar Shimfide'
Shima Bakar'doguwar'riga yasaka me hadw da Jah'.
Zuwa yayi yana zagayata yana wasu suddabaru'
Chan'kaman ten'mnt sai wutar d'akin yadauke gaf' wani abu yafado dakin,
Abin "yace Munir aikinka yayi kyao saura'Yarinya d'aya dole y'au kadaukota kuma da yardata akeson kayi taraiya daita ba dole akeson akanta"
Alhj'munir "yace toh mugun'dawa"
_Nace wato mutane nan shaid'ancinsu yawuce gona da iri_
Toilet yafada yayi wanka'yana fitowa yaba yarinyar ba *mugun dawa*
Murmushin Nasara yayi "yace dole sai'nazaman Senato"
Hhhhh.
Wata arniyar gizni yasa sai daukan idontake'ga'turare da yasaka kaman yafada kwalban turare'
Key'motarsa yadauka'yafi yana'zuwa parkinq space yadau motar'lokacin'karfe takwas da rabi na'dare,
Fita yayi yana tunanin inda zasamu'yarinyar da za'cika aikinsa nazaman Senato'
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
Mr'peter nezaune agidansa haka kawai'yaji yana son kiran Alhj Munir'yanakiransa yadauka'
Alhj 'munir"yace Peter ya dai haryanxu kana kewar abokinkane'"
Peter"yace hmm kana cikin motane"
"Ehh'yace wani abune"
Mr'peter' yace kakula da kanka"
Toh'"yace Tnk u "
☠☠☠
Chan'kama daga sama yaga wata Mace sai girgiza'da Alaman'
Wani take jira gashi,tasa wasu shegun kaya ,wani gajiren Wando,
Iyakarshi'cinyanta haka'ma rigan bekai Cibiyarta sai yar'top asama rigan Wani Mugun Takalme heel'tasaka'
Daga samanta kuwa hmmm kirjin'masha'Allah haka kugun shima haka wani side bag tasaka
Baka ganin fuskanta'sai gefe guda'sabida gashin kanta yarufe gefe d'aya,
Faraci'sosaiii kaman jini zafita idan kata6ata'
Parkinq ya'dan gaba da ita yakaraso" Yace hy hot Bab"
Ko'kallo be ishata'ba hannun tasa'bag dinta tadauko wayarta sannan ta meyar"
Yasake magana bata'kulashi
Can'cikin yanga da jan'class"tace plss Alhj karabu dani mana"
Yace haba wane ni adare nan sannan kiduba ba'mutane ana baki tsorone kar wani yacuce ki"
Hmmm"tace toh me abin tsoro acikin nan"
Yace ok naji ina zaki yanxu nakai"
Saida tawani girgiza jiki taturo kirjinta kaman zata hada danashi "tace party kawata zani domin,
Yau tacika 18yrs"
Tana magana tana tura kirjin
Yace ok wani hotel ne"
Nicole hotel'tace"
Yace muje nakai ki"
_Muje Zuwa_
Mmn'waleed๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠
☠☠☠☠
☠☠☠
☠☠
☠
*Fansan'Rai*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠
☠☠☠☠
☠☠☠
☠☠
☠
*Part 2*
_*Na*_
Ramla Ar Manqa
_Kuyi hakuri dan'Allah badan son raina nake kinyin typinq ba Network ya tasoni gaba kuyi haquri da wanna ba yawa_*IRLY*fans๐
-
*Hmmmmm*
*Allah tsire mu da mugun jin๐๐ฟda Mugun gani๐* Amin๐๐ฝ๐๐ฝ๐๐ฝ
๐๐๐๐๐๐
*Happy Birth Day*
*My Dear Sistor* *Ankie* Wish U More Yrs๐
๐๐๐๐๐๐
_Monito sai hqr fa Hallo short zan'Antayo_๐ Amnour ke da Sis'Ankie Nagahikun kyao๐ค
*______________*
*15 ~ 20*
Shirin sosaiii su Habib suke natafiyar su,Karatu'
Habib'sudan zashi'karatu'amma karka ga yanda Mallam'Ayuba'ke tasasu agaba yana musu Nasiha,
Haka'ma Iyayensu Mata basu dawani aikin sai na Addu'a wa Y'ayansu aikinkenan.
☠☠☠
Duk abinda ake yi bakaramin batawa Haladu rai yakeyi ba'domin yanxu ko kulasu Habib bayayi da Hamza ya'ga' nasa nayi ne sai yace"Bib yakamat murabu da Haladu domin naga ae bawani abu muka masa da har yake mana" ,
Wulakanci'Murmushi Habib yayi kafin'Yace'" Ehh amma abinda Haladu yake yi ba'karamin bakan tamin rai yake ba Bansa me ya d'auke ni ba Amma badamuwa'"
Hamza'yace" haka nima abin yana bani mamaki domin J'iya a'masalaci sai da Baba ya tmby ne me ya hadamu da Haladu'Nace masa bakomi yace karyane ko danmu ga zamu tafi wata'kasa shine muke Wulakantashi ko, karka ga yanda yake shiqa yana fita akan'shi kuma yana zaune shima awaje,raina ya6aci sosaii"
Habib'yace"kayi hakuri bansa me muka masa ba Amma Allah yaga zuciyarmu,ba'sharri sai'khairi cikinta"
Hamza'yace"wallahi kuwa domin bani da lokacin wani balle nasaka shi'araina"
Haka'suka cigaba da hiransu.
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
Bayan sati biyu ak'amala musu Kome nasu sai tafiya,
Sati na'zagayowa duk'dunguma'sai'Abuja'Mallam'Ayub da Alhj Hamedu,sai Habib da Hamza da Almajirin Mallam,
A'chan Abuja Sun sami Jirgi Emirate wanda zai'kasu Abu'Dhabi'daga nan zasuyu Hutu awa d'aya darabi,
Bayan Awa gudada rabi'Jirgin Sudan'ne da kuka Habib da Hamza suka rabu yafara tashi'kafin Na Maliysia,
๐น๐น๐น
Dawowar Alhj Hamedu'shine ya shiqa nema wa Haladu'Poly Cikin K'ankani lokaci ya sami Gurbin A'makarantar'Inda ya'zabi course Arts.
Dattijo'Yayi shiru Yana kallo su kafin"Yace *Shiga Haladu Poly shine silan Farun kome*
Lokacin da yashiga Poly bayi da Abokan be'masan kowa ba Amma da yake yana da rawanka Basu cinyi Zangon karatun farko ba yahadu da Abokan Banxa Masu Burin Abin duniya,Idan'Suka fito daga Lacture Bashi da wani Hira da yawuce Ae'Sai yayi k'udi,
Daga cikin Abokan da ya hadu da su'da'akwai Munir Da Tajudeen,sai Wale da Peter da Daniel,
Duk lokacin da suke wanna firan Da'kwai wani Mallam da yake yawan wucesu Kuma aduk dai'dai lokacin firan yake zuwa
☠☠☠
Kwanci tashi har su Habib sunyi Shekara'2 Dai'dai Lokacin da Shema'u ta gama Secdry skull'Safna da Ummul'Habiba'Suan Aji 2' duk gadai kana'nan yarane Amma'Basu da Tsoro musaman Ummul'Habiba batasan Me tsoro ba'Da'kwai wani Abunda yafaru adai'dai lokacin suna Aji2,
Wato Abinda yafaru shine Ranan'Juma'a Da'biyu UmmulHabiba da Sapna sunfito, daga Makaranta Bayan suntashi'Har sun tafiya sai suka cikaro da wasu Zakaru guda 2 suna fada, Gani d'aya zai kashi d'aya kawai sai Ummulhabiba' tadauki dutsi tayi, Bissmillah tajefa d'aya ae kuwa sai d'aya wanda za'a kashi ya tsaya yakalli su Ummul'habiba,sai ya gudu,
*Hmmm'kuyi hakuri da wanna Wallahi Bansa me'yasa Wayana ba'*
*Ina tare daku*
………………Ar Manga……………๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠
☠☠☠
*Fansan' Rai*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠
☠☠☠
_Na_
Ramla Ar Manga
*_10 ~ 15_*
"Iso'war Alhj Hamedu'wajen'Da Salam'yafara kafin'yayi Magana'Cikin Zolaya" yace yana ga daga zuwan kunyi shiru kuma da A'alamu hira kuke yi"
Mallam Ayuba'ne yace"ah' ae gulmanka muke shiyasa'damuka ganka'mukayi shiru'"
Dariya'sukayi dukkansu'uku,
Alhj'Hamedu yace"nazo nafada muku ne Naso'ace nasamin'abinda nafita ne akan yaranmu'Amma bansamu d'uka ba,
Nayi yawon har nagaji'bansa yazaku d'auki abin'ba banason'akan haka zumuncinmu',
Yayi rauni"
Shiru yayi'kafin yace"Daman'gurbin karatu'nasa'mawa,
Habib'
Banso yatafi shid'aya ba naso sutafi dukkansu'Amma,
Haka baiyu ba"
Murmushi''''Mallam'yayi kafin yace" Allah'sarki ae da'baka daurawakanka'Damuwa'ba domin yanzu'wannan' B'awan Allah yakawo'wa Hamza' scholship' din Malaysia' ashe,kasamawa'Habib'shima"
"____Alhj hamedu yace toh'kenan Haladu ne bai samu ba"
"___Mallam'Umar
yace"Ehh'Wallah bansa me yasa aransa ba har yafade haka"
"_____Mallam yace" toh kenan ba halin yashiqa wani ko da Polytechnic kenan"
Ehh' toh'Mallam'umar'"yace zayi samun gurbin karatu' in'anbincika"
"_____Alhj hamedu yace"toh Insha'Allahu' kama daga k'udin Makaranta har zuwa na'hand'out na d'aukemaka'har ya'gama idan yana da Ra'ayin cigaba insha'Allah zand'auki nauyinshi har illah Masha'Allah' Insha'Allah,
"___Mallam'Umar yace"Alhj Hamedu bani da b'akin maka godiya Amma'Allah yafine sanin Abinda zance"
Godiya'Mallam Ayuba yayi'sosai Amadadin Mallam'Umar"
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
A'lokacin da Haladu yasamin labarin tafiyar'Su Habib daga kuma' d'aukan nauyin karatunsa" cewa yayi baya so akan me shi za'ace sai Nan gida 9ja zayo karatu Ai'wannan'Sonkane',
Me yasa basu bar yaransu suma suyi karatun A'nanba sai'shi da yake anga shi'Talakane ko'humm' bai san Meyasa Aka haifeshi A'cikin wannan gidan'ba,
Haka kawai ansa rayuwarsa A'garari'Dole ma yayi k'udi idan ina raye dole nima Asani cikin masu k'udin 9ja"
Haka yata sambatu,bawan yakulash.
๐น๐น๐น
Haka gidansu habib da Hamza sukaita shiryi'shiryin'tafiyar, yaransu makaranta.
………………Kuyi haquri zancigaba…………… Insha'Allah,,,gobe
Taku'
Ar
Manga๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠
☠☠☠☠
☠☠☠
☠☠
☠
*Fansan'Rai..*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠
☠☠☠☠
☠☠☠
☠☠
☠
*part 2*
_*Na*_
Ramla ar Manga
*_20 ~ 25_*
Sa'anan ya gudu shi kuma wanda aka jefa kwanciya yayi awajen har su'Ummul suka tafi bai'tashi'
Tafiya suka yi me nisa kafin Safna tace" Ummul Nifa Zakaran da kika jefa wallahi ya bani tsoro da Tausayi jinake kaman ba'Asalin Zakara bane"
Murmushi Ummul Habiba tayi'kafi tace Haba dai Sarkin tsoro koma M'enene nida bazan taba bari wani ya zalinci wani inda har ina da halin haka sai nataya tashi kwace hakkinsa"
Safna tace '‘Sannu 'yar rajin kare hakkin Marasa galihu’’
Haka'suka cigaba da Hira har suka isa gida da'yake Gidansu Safna shine farko sallam suka,
yi'Ummul'itama tawucce nasu gidan daf zata shiga gidane taga wani mutum' a kofar gida A'xaune kama yayi dogan tafiya ga'Alaman gajiya atare dashi Sallam'tayi masa'kafi tace"Baba kana jiran Baban'mune',
"Yac A'a ruwa nake son sha"
"Tace toh bari na kawo maka"
Jinkad'an sai gata da ruwa'me sanyi irin na randar kasa,
"Tace gashi Baban'"A'ladabci tamika masa"
Sai da yasha sosaii kafin yace"Yarinya kintaimake ni sosaii bansa me zanyi nasaka miki dashi ba,duk wanda yanufe ki dasharri Allah yabaki ikon finkarfisa
Kuma Ina rokan Allah yabani daman da Nima zantaimakeki"
Murmushi tayi wanda yafito da kyanta'Wato kyan halin ne yatar da kyan'sufa,
Kafin"tace Baba haba Baba d'an ruwa da nakawo maka har shine wani Abu,karka damu Babana"
"Yace Hmmm'Yarinya Me'sunanki"
"Tace UmmulHabiba "
"Yace humm Sunanki yana da kyan Shekaranki'nawa"
Mamaki tambaya sa yabata amma sai tabasar "Tace Goma'sha'uku"
"Yacr toh shkr gaba shine shakaran Kalubale"
"Tace Na'am kana magana ne"
"A'a yace ina wani tunani ne"
"Tace toh Baba zan shiqa gida Sai Anjima kenan"
"Yace toh Amma y'ata kikula sosaii domin baki ganin kome sai wanda idanki Kiyi hakuri da halin da zaki shiga'dakuma wanda zaki shiqa Sabida Mijinki kiyi Hakuri inata miki wani irin magana ko"
"Tace toh Baba Nagode sosaiii"
Daga haka suka yi Sallam,tashiga gida shi kuma yayi tafiyarsa
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
Shiganta gida tasami Mama A'tsakar gida tana aiki Mama"tace Ummul'ke da waye tunda kika fita sai yanzu kinsa Babanku yana zuwa yaganki da Unifoam din Makarnta fada zayj miki Maxa kije kicire"
"Tace toh Mama"
Shiqa d'aki tayi tacire kayan Makarantar ta tasa wani kayan Ban'daki tashiqa dai'dai Ummanta Tana'Mata,Magana'
Sai'Abinda Ummanta take fada mata sai bayi Addu'ar Shiga ban'daki ba kawai sai da tashiqa ta'tuna tabude Baki zatayi Addu'a kawai,
Wanna Zakaran da Buga masa dutsi yana Mata, Magana',
Sabida tsananin Mamaki,bata yi abinda yakaita ba tajuya zata fito "Yace Na'rantsi da Gemun Kakana Sai'na Addabi Rayuwarki kaman Yanda kika,
Nakasani Nima sai na Nakasa rayuwarki Hhhhhhhhhh, Yarinya Bake Yar'gidan Mallamai ba zaki koma Abin Tausayi Acikin Mutane"
"Tace kana da Aeki babba A gaban ka domin ni da Allah nadogara Bada Mutum ko Aljani Irinka ba"
"Yace nikike wa Rashin kunya"
Munmushi tayi'Sannan "Tace A'a barashin kunya nake makaba gaskiya nafada maka"
"Yace zaki san kin yi dani"
Kafin"tace wani abu gani tayi yazo da gudu yashiqe jikinta,wani wawan kara tasake kafi tafadi A'wajen.
Mama'tana daki Ummanta tana Madafi tana aikin jin karan da tayi shine yasa Umma tabar abinda take yi tazo taga me yasa meta tayi wanna karan.
………………Maman Waleed………………๐
*Anatare*
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠
☠☠☠☠
☠☠☠
☠☠
☠
*FANSAN'RAI..*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠
☠☠☠☠
☠☠☠
☠☠
☠
*part 2*
*_Na_*
Ramla Ar Manga
๐ค *_Abin'mamaki baya karewa aduniya_*
*_Wato lokacin da Nafara rubuta wanna Labari kirkira nayi domin ni A'tunani na bakasafe ake irin wanna Abun ba Amma J'iya nafita Unquwa indan naje akwai Y'anmata a'gida kuma muna Whtspp da sai suke tambaya na wani buk nake Rubutawa'sai nafada musu Sunan Buk din,muna cikin hira akan buk din kenan sai Mamansu' danaje wajenta Tace Ramlatu kina tunanin haka baza faru bane'sai nace Haba Aunty Nikan bana tunanin haka zaifaru'sai tace hmmm'bari nabaki wani labarin abinda ya faru kwanan nan A'cikin garin nan,Nikuwa nace toh'Amma fa idan naji Labarin Zansa A'social media fa Tace Badamuwa haka zasa Mutane su Anfana' Wato Abinda ta fada min yabani tsoro Matuka gaya๐ณ, yasani kuka๐ญ,,, Wato Abinda yafaru shine Wasu Family ne suka dauki yar'aiki Ashe yarinyar yar'kungiyar Asirine,Atakaice'Takashi'Jikar gidan yar'1year da rabi'tabawa'yara biyu Maita'takona yaro'daya'ita yarinyar da takashi'a'cikin rijiya akasami gawarta๐ญ Kuma Abin mamaki da tambaya shine rijiyar na da tudu'domin ko kai Babba tudun yakai sai kayi d'agal'gal kafin kabude rijiyar sannan kadi biruwa toh ya'akayi yarinya tafada rijiya? kuma ya'akayi sukansa yarinyar nackin rijiya Tmby da nama Aunty,hmmmmm tace ina ta'nema yarinyar shine D'aya daga cikin yaran da tabasu Maita, yace ae Wance ce tajefata rijiya,kuma tabamu wani abu tace mubada Momynmu ko daddynmu,kuma databawa'wane yace baya so shine ta zuba masa ruwan zafi,Abinda yaron yafada ya bawa koma Mamaki da tsoro'dan da aka'kirata akace yaron yasake fada abinda yafada d'axun yana fada,Iyayen yaransukace Abinda yaron yafada gaskiya ne'Tace Ehhh' hakane har wasu daga cikin dangin Maman yarinya da aka'kashi zasu dau Mataki'Kakan Yarinya yace Abarta da Allah, haka ta'tafi taci bulus_*
*Da Wannan Nake' rokanku Iyaye Dan'Allah mukula da Mutane da muke tare dasu Uwar yarinyar da'aka kashi Wallahi tasha Wahala da cikin yarinya dare daya An'rabata yarta Amma Daman Haka Allah yaso yafaru*
_Allah ka'karemu da mugun jin๐๐ฟ Da Mugun gani๐_ Allahuma Amin
*______________*
*20 ~ 25*
*L*akacin da Umma tazo taga halin da Habibab take cikin,Salati tayi sanan takira Mama'tana zuwa itama gani halin da habiba take ciki bakaramin Razana tayi,
Mama tace" Umma yara taimaka min mukata d'akin Mallam Haka suka dauke,
Sukaita! Wato tunda wanna zakaran yazo yashiqa jikinta tana faduwa wani irin farin ruwa ne kefita daga bakinta.
๐น๐น๐น
A'6angaren Habib karatu yake yi bakama hannun yaro Hakama Hamza shima karatu sosai yake
Hmmm" Dattijo yace " shiru yayi cike da jimami,
Sai da yaja Nufashi.
"" Kafin yace a'6angaren Haladu shiri'rita yasa agaba dashi da Abokansa Basu da wani hira Saina idan sungama karatu susami Aiki
su maikyau sanan suyi k'udi,
Y'au juma'a haka suka fito waje inda suka saba zama anan suke zaune chan hira takachame atsakanin su'duk hiransu akan yanda idan sukayi k'udi ga yadda zasu kasance' Suna cikin hirane,
Wani Dalibi yazo yayi musu sallam suka amsa' yace" Dr'Emeka godwin yana kiransu"
Sukace" Mun kodai kamanta ne" Yace A'a ban manta kuyace nakira"
Yana fadin haka yayi tafiyarshi,
tsurutsuru kaman wasu marasa gaskiya,Munir "yace kumuje mucire tsoro aranmu muje muji me yasa yakiramu"
Tajudeen "yace a'a karmu Wallahi Inajin tsoro karku Manta duk cikin Makarantar nan bashi da aboki bame shiga harkan shi,shima bayashiga mutane mu hakura da kiran da yayi mana"
Dariya su Haladu suka masa Haladu "yace kai nifa sai naje Wallahi'sai dai ka mutu da tsoro Amma duk wanda, shirya toh muje".
*_Wai'nace A'dawo lafiya_*
Maman'waleed
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
*Fansan'Rai..*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠☠
*Part 2*
~N̤̈ä̤~
ัฮฑะผโฮฑัั ar ะผanga
Dedicater 2 Anka,Amnour,Neena-Cool'๐
*~05 - 10~*
"Zance miki duk'wani Alkhairi Alhj Hamedu yana ma'yaran'makotarshi'
Shine d'awainiyar Makarantarsu'kai'duk'wani abu Alhj Hamedu'yana yi balaifi domin'suma'Iyayen'yara suma'sunsai'yana'yi
Hmmmmm'Yaja Nufashi,Alamun'dakwai'magana a'baki'Dattijo' Yarinya "tace yakace hmm,,,,,?bayan baka bani rabin labarinba'ma"
Dattijo"yace Ehh'haka ne domin saidai na takaice miki Lbr domin abinda yafaru bakaramin Girgizamu yayiba',
Balle'ke danake baki labarin"
Ya'Cigaba da bata lbr kaman haka,
"Yace duk Mallam'Ayuba da Mallam Umar ba'karamin Farin'ciki suke da Samun Makocin kirkisuke'ba'domin, A'halin da duniya
Talalace suna Gudun,
*Mugun'Makoci*
amma xaman da sukayi da Alhj hamedu yasa sun'fahimci Mutumin'kirkine haka'ma matarsa'wace yaransu ke'kiranta da Ammy' tana da kirki ga'tausayi da taimako' *Wanna Halin Yan'maiduguri ne Allah yabaku zaman lafiya A'jahar ะฒarno*
Duk'da Habib yasan Babansa yana da hali haka'shima bayi da girman kai'Hamzan da shima gidansu da Kwai rufin asiri shima Halin su d'aya da Habib'kabir'kuma ba'sa'ansu'bane,yafishiri da'wani yaro d'an gidan Ladani Unguwar'
Me'suna Salim',dan haka baya shiqa cikin abokan kaninsa
Wato'Duk cikin Yaran nan ba'Hatsibibin Yaro kaman Haladu'domin,Baya jin Magana'kuma',shi'da kirki duk abinda Alhj Hamedu yayi masa'baya gani domin d'an fada kad'an ya hadasu da,
Habib'yaringa fada masa magana kenan"yace wa ae dole kamin haka domin ae d'an masu kudine shiyasa kake min haka dadin abun bane nake zuwa gidanku bakai'kake zuwa gidan'mu"
Haka zasa shi'agaba da magagganun Marasa dadi'shi'kuma Habib haka za'tabashi hakuri'Amma fa duk wanna abinda,
Haladu keyi bayayi agaban Hamza domin yana tsoran Hamza bana wasa ba,
Kwai'wani lokacin da Haladu sukayi Fada da Habib yakasa hakuri yafadawa Hamza'
Ae'ranan Haladu yaji badadi domin ta'tas Hamza yayi mishi Toh'tunda Ranan Ya'kulici',duk wata hanyar da xahada su da Su Habib baya bi har takai,
Ko'Tafiya Alhj Hamedu yayi yakawo'wa kowa Tsaraba'idan aka ba'haladu dakyar yake amsa sabida Hassada'da Bakin'ciki'
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
_After Ten years_
Bayan'shakara'goma'abubuwa'sun'faru da har'da Rasuwa'Hannatu'Mamarsu Haladu'da gama',
Scndry'skull dinsu Habib'a'lokacin duk inda Haladu yazauna sai "yace ae dani ne Habib bawanda zaifini fantawa da dukiyar Babana"
Kuma'idan yafadi haka har gida kezuwa afadawa Hamxa domin ko anfadawa Habib cewa yake karyane'domin duk wani abinda zai hadasu da Habib'toh Haladu yana kiyayyewa'
Dan'haka haladu A'gaban habib mutumin kirkine amma a'bayan'shin Shaidani ne?
"A'lokacin da Sakamako yafito' Habib'da Hamza nasu ya'yi kyao Amma na Haladu sai a'hankali domin yasa Burin Ransa,
Ana'cikin haka wani daga cikin Almajiran Mallam'Ayuba'yazo'ma Mallam'da Takarda Scholarship'yace gashi ya'samawa,
Hamza'gurbin karatu'A'malishiya,
Mallam'yace ae da kafada min da nabaka wani abu ka'neman'min na'mutum'biyu 'Lokacin'Mallam'Umar ne kawai awajen 'Sai mutumin'Yace suwaye kenan"
Mallam'Ayuba "yace yaran'makotana'ne"
Kafin'mutumin'yayi magana Mallam'Umar yariga shi'"yace Ayya Mallam'ae Haladu bansa meyasa aranshi ba'nashi Sakamakon beyi kyau'ba duk'na Abokansa yayi'kyau
Mallam'Ayuba da yake duk abinda kefaru Hamxa yana fada masa' yasan kome'Sai"Yace asha amma banji dadin haka ba amma na Habib yayi kyau ko"
Be'gama rufe baki ba sai ga Alhj Hamedu,
_Kusani Addu'arku Ina fama da ciwon Idanun๐_
………By……………
…………Ar Manga……๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
*Fansan'Rai...*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠☠
*Part 2*
® _Ramlayt Abdul-Rahman Manga_
*01 - 05*
ุจุณู
ุงููุฉ ุงูุฑุญู
ู ุงูุฑุญูู
In the name of Allah,the compassionte, the Merciful.
#############
Cigaba yayi da tukin motarsa har yakusan garin Rio, wayarsa yadauka yafara duba wani Nmb chan yasamu sai yakira"Yace Alhj Haladu nasamu fa,har naturota bari nakira Godpather sai'nafafa masa yadda za'ayi domin gaskiya inason Mukamina,
Dole nakare martaba Kujerata,"
Daga'chan bangaren Alhj haladu "yace masa dagaskiyanka konima ina inakare matsayina na'Minister'balle kai dakake'speak ae dole ka'karekanka.
Dan'ma'wani yashiqo sai D'auki d'ay da'ya yake mana"
Mr'Daniel "yace haka ne waini har yanxu aba'a gane wake mana kisan'gilla bane"
Alhj'haladu "yace ehh amma yau zai fada masa kowa"
Kaman'ance yakalli gefen mazauni kusada shi,Alamajiran ya'gani cikin'mugun siffa Idanunwata sunkoma'B'akikirin' hak'oranta'sun zazzago' harshinta har yana ta6a kirjinta gawani mugun yawun dake fita daga b'akin ta'murmushi take masa'
Ae'besan lokacin da "yace Jesus Christ ba"
Dariya tabushi'"tace haba dai ya harka tsorata haka kai da kaba da'jina ayu maka aikin dani toh me abin tsoro"
Alhj haladu "yace Daniel meke faru ne"da yake yanajin duk abinda suke yi tawayarsa,
Ina'Daniel bashi da bakin magana sai yadda akqyi dashi,๐
Karfin hali yayi "yace 'wacece ke me namiki kuma"
Hahhh.........dariya tayi sosaii'kafin "tace mutuwarka tana gaba kad'an niyar aikace kuma Tarko kama masu irin halinka,"
Tana gama'magana'tabace kama wani abu be'faru ba,
A'360'fece aguje kaman' zaitashi sama'danko da Alhj Haladu yasake kiranshi'cemasa yayi yana cikin Mugun halin dakyar inba mutuwa bane yakawo shi jos,
Sai'dayi gudu sosaiii har yafara wucce Forest kaman daga sama aka'fara jefa da Motarsa ana bugawa dakasa har sau'uku'kafin akafito dashi daga cikinmotar,
Ja'daciki yafara yi'yana magana "yace ku'barini da raina daga y'au nabar secret Society daga barn 7'Blood group I'swear ku'yarda ni"
Wannam yarinya ce amma wanna karo ba'ita d'aya nace tana tare da wasu'mutane"Tace Baba'akashine shima'"
"Yace a'ah Y'ata zayi taimaka mana abarshi tukun mu'tambayeshi tukun nan"
Wannan'Almajiran"Tace Amma Dattijo baka gani barshi araye kaman da matsala, ni'anawa gani akashi kawai ae anrage mugun iri,"
Dattijo"yace Ehh haka ne amma da'kwau abinda haryanzu ba'musaniba akan'7 blood group'dan'haka ku'dauke shi mutafi dashi zamu'sami wani'karin haske atare da shi,domin kungiyar'tana da Magoya baya acikin kasan nan,"
Wanna yarinya'"tace Baba'wacece ni?kuma me alakansu da *A'halina*? dakace dole na'dau'fansan'Iyayena' ko dai'kuna aiki dani ne akan bukatarku *?*"
Duk'wanan'da jerin Tambayoyin masa'alokaci d'ayane,
"A'a yace wallahi bamuda wata manufa'akanki sai' Alhairi amma'Muje gida'Nafada koke wacece,"
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
Daga'unguwar Rugo'Asp gida yawucce,yana tunanin magana,dasuka yi da mallam da'Brrt'habib 'h'Ayub,
Da'wanna tunani ya'isa gida,
☠☠☠
Bayan'sun'iso gida kowa yazauna'abinci aka kawo wa'kowa Amma yarinya daka bata nata cewa tayi"Ummuna Nakoshi"
Murmushi'yayi Dattijo''
"Yace Inason ki,bani aron hankalinki kije abinda yafaru me ciki da ban'mamaki da Ala'jabi"
""""""""",...,...,...,""""""""
Habibullahi'Hamidu'Bama'shine cikinke Sunan'Mahaifinki
Alhj'Hamedu'bama"D'an Maiduguri ne' Aikin gwanati Yakawo'shi garin jos'
Yana'da matansa'Me Asma'u amma' Yan'uwata sukirata da'Yahna'
Ya'yansu'uku'Habib'shine Babba' Sai'wacce take binshi'Shema'u,sai'autarsu Safna'
Daga'zuwansu'garin'jos Unguwar'Rogo'suka suka'domin inda yake aikin nan'suka'bashi gida'
Me'kyau'toh' yana da Makota biyu akusa dashi' gefe'dama'gidan'wani'Mallamin'ne'wato'Mallam' Ayuba'sai gefe hagu'shima gidan'maikacin gidan gonane'
Kuma duk suna
da Iyalin gidan'Mallam'Ayuba'matanshi biyune'Ya'yanshi'
Biyarne'Hamza'shine'Babba'sai Yakub'sai Haruna'sai'Aliyu da Autarsu Ummul'Habiba'
Uwargidansa'itace Maman'su Hamza,Yakub da Aliyu,sai'Amarya take da biyu'Haruna da Ummul'habiba'
Kuma'suna zaman'lafiya sosai ga hadinkai zaka iya'bambanta'Ya'yan'Mama da Umma'sabida kamansu'd'aya dukkasu,
Haka'daya gida Mallam'Umar'yana da'mata'daya',
da Ya'ya Biyu' Kabiru shine babba'Sai'Haladu"
Wayan'nan gidaje'Mazaje'sun hada kansu'haka ma'matayensu ma'sun'haka'kansu"
Ya'yayinsu suma kansu ahade yake!
๐น๐น
Duk'da haka Alhj'Hamedu yafisu wadata amma haka'besa yayi girmankai, Ba'
haka yadauki nauyin karatun Yaran yahada danashi'
Duk'abinda yayi ma habib'sai yayi ma'Hamxa da Haladu'kome nasu iri'd'ayane Har'kiransu'kiransu'ake da Yan'uku.
Muje zuwa
Mmn'Waleed๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
*Fan'san'Rai*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠☠
® Ramlayt Ar Manqa
_40 - 45_
Cikin yauki da yanga take tafiya tana girgiza jiki'da Sauri yazo yabude mata motar' Ranshin'kuwa cewa yake taki takare yarinyar'
Sai'nahuta da ke kafin ya'shayar *mugun dawa*jininki,
Sai'dariya kasa-kasa yake alama yaci nasara'zagawa yayi wajen zaman drive yazauna kafin yaba motar,
Wuta'tunda suka fara tafiya yarinyar'tafara yauki'tace Alhjjjjjjjjj'yanda'yanda taja sunansa sai da yaji wani irin domin ko'matansa basa iya kiransu kaman'
Yandata' iyakiraba"
Yace Baby yadai ya sunanki'"
"Tace shela"
"Yace Waooow sunanki yadace dake"
"Tace Alhjjjjj'ka'kwantar min da kugeran'nan"
"Yace toh shela baby"
Bayan yakwantar da ita,
tasake cewa Alhjjjj'ni gaskiya kayan jikina sundame ni ina son cirewa"
"Yace toh Shela kicire mana"
Tace koxaka taya ni cire takalmina"
"Dariya yayi aranshi yace sheqiya cire namoreki"
Yace toh shela"
Kafanta d'aya tamika mishi yacire bayan nan itama tacire d'aya.
Tasake magana'"Tace Alhjjjjj ina dina yana kaikayi"
Yace ina kenan"
Hmmm'kirjinta tanun'masa'
Yace toh nasusa mikine" har da miko hannun buge hannun tayi"tace nima zansusa"
Dariya duka sun saka'
Yace shela kozaki zo kinzauna ne kancinyana"
"Tace kai Alhjjj"
"Yace haba baby plss mana"
Wato Alhj munir tuki kawai yake besan ina yake tafiya ba,, Hmmmm
Kaman anci yaduba Agogon Jikin motarsa kawai sai yaga har'tara yawuce,
Kallon hanyar yayi kawai sai zufa yafara karyo masa"
A'hankali"yace me yakawo ni Lafia kuma"
Dariya tafashe dashi "Tace haba Namamajo sarkin Mata harka karyane aidole kabiya bashin da kace"
Tana gama fadan haka yanemita yarasa'kafin yafarga ankarawa Motar gudu,
Gudun awa biyu akayi dashi kafin shima kafara.kuli'kulin kubra da shi........
๐ *kuyi'hakuri da wannan bayawa'yaseen daqa bacci natashi gobe zan muku da yawwa*
Mmn'Waleed๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
Fansan'Rai
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠☠
® Ramlayt Ar Manga
๐๐๐๐๐๐
*_godiya ta musaman ga' Member Exclusive Ina Tayaku Murna Zaqayowa Haihuwar Daya daga cikin ku wato UMMIEY ZEE_*HBD dear
๐๐ฆ๐๐ฆ๐
Dedicate 2 all Musan Kanmu Writers Member๐
Especial You Amnour I'did have any word that with say Thank U But *u* are in my Heart The only merciful of Allah guide U @nd Your family and Friend ๐๐ฝ๐๐ฝ Amin
_45 - 50_
Lika'motar da kasa akayi har'sau'uku kafin A'ka wullar da shi sider guda dakyar yafito daga motar yana'nishi kaman'ransa zai fita'
Dariya'aka kece dashi,kamar baza'a abari ba.
Gada nan akafara Magana'wato ku'Bakwa tunanin Mutuwa'rayuwarku,
Burinku kawai kuka'sani baku'zata laifin da kuka'aikata'za'a tuhumeku akai'ba'
Baku'tuna akwai'masu son Daukan'fansa akankuba shiyasa'tunanin haka'baya xuwa'muku'Amma, Insha'Allah karshin 6arnanku Yaxo,
Waige-waige'yake ko zai'ga me Magana'Amma Bega kowa'ba
Chan'"yace Waye ne Dan'Allah kar kukashini'kome kokace'Zan'mukuAmma'dan'Allah, Kubarini da Raina""
Dif'yaji Akusa dashi duba'wanda zayi'yayi arba da wannan yarinyar'nan da'yadauko,
Hayanan ne, Jah da baya yafara yana cewa'me na miki dakike son kashini"
Dariya hadi da kuka'take kafin "tace haba dai har kamanta abinda kuka aikata anan wajen"
"Yace Wallahi namanta Dan'Allah kirabu da ni"
"Tace haba dai katuna dai dakyau kalle wajen dakyau"
Shiru yayi yana kallon wajen chan kaman wanda aka tsikara" Yace kece kakashi Taj...'Kuf tashirga masa' Katon *guduman nan*
Shima nan tabarshi ta'tafi abunta.
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
Abu kaman Wasa haka akaita kashi musu yan'kungiya'
Bayan'Alhj Munir,Mr'paul,shine nagaba'Sai'Wale Kuma duk tsakanin su sati biyu'biyu ne' Haka, kuma awaje daya ake kashi'
Haka
Yajawo koma baya acikin Al'amarinsu'
๐น๐น๐น
Asp Abbas Dan'iya ne zaune abin duniya yadameshi domin Daga' Abuja Manyan Yan'sanda sun hura'wa Commissione'wuta' Akan me ake kashi Manyan 'Mutane ayanke da Suke'aeki,
Shine'shima yazo har officer din Abbas "yace yake cikine akan kisan Mutane nan har yanxu baka kama me aikata haka ba"
"Yace sir Wallahi abin ya d'aure min kai domin duk wanda aka'kashi acikin su duk abokan junane,
Ni'ana zargin idan basu suke kashi junan'suba Toh'Ba Mamaki sun hada kai ankashi wani acikin'
Abinda yasa nace haka'lokacin da za'a kashi Alhj Tajudeen' da Mr'peter yayi waya haka ma Alhj Munir da Mr'Peter'yayi waya'kai dukkansu'dashi sukayi waya da haka,
Nafi zargin shi da sahannun wajen'kashi abokansa"
Murmushi Cmmissn yayi "Yace tayaro kyau take bata karko kasan me yasa nace haka"
Asp"yace A'a"
"Yace sabida abinda kake zargi haka Jami'ar farin kaya sukayi domin har ankama Mr'peter da'aka ga bashi da Hannun'akashi abokansa dole aka sake shi ninafi zarqin wani'Abu suka aikata shine yake Bibiyarsu"
Asp"yace sir Amma taya haka yafaru domin dukkansu yan'Abuja ne bad'an jos acikinsu Balle nace ko danshi ake kashi su, Kuma'ai"
Cmmissn"yace kai Dakata nifa nafi zarqi Ghost ne yake dauka fansa in kowa bashi bane toh saidai Only spiritne suke kashinsu"
Zaro idanun'Asp Yayi "yace sir ae Mu'Addinin'mu babu ghost da Only spirit,bamu dashi saidai ni nasan da kwai Aljananu"
Cmmnissn "yace mukan muna dashi domin akwaisu yace Amma kaje kayi Bincike akan haka domin ninawa tunanin kenan"
Daga nan yasa kai yafita daga officerdin shiru Asp yayi domin ya shishino alamun gaskiya acikin Maqana Oqansa,
Dan'haka tunanin Yafara ta'ina zaifara aekinsa'Mutum d'aya yazo masa atunani shi'dan haka wayarsa yadauka yakira wani layi saida yayi kaman kiran zai'tsike kafin aka dauka'"Assalamun'Alaikum" akace daga daya bangaren" Wlkslm" Asp yace"
Wanda yayi sallam "yace nagaida mekama Masu laifi"
Asp"yace nima nagaida Mekare masu laifi"
Sai'suka saka dariya'" Asp yace Brrt"H`2 I need your help"
Brrt H2' "Yace me kake son Abbas"
Asp "yace wani aikine ya shige min duhu narasa Yanda zayi gashi ansani Agaba akan aikin n
Narasa'Madafa"
Brrt'h2 "yace kana ina yanxu"
Asp'yace ina officer,toh kai ina kake yanxu"
"Yace ina gidan Mallam gani agabanshi indakan karatu"
Asp"yace ok nima gani nan xuwa..........
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠☠
Fansan'Rai
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
® Ramlayt Ar Manga
๐คฃ๐คฃ๐คฃ๐คฃ๐คฃ
*Hmmm'bazaku gane bane wllh ina jin kunya wanda zay tambaye ni Abu nakasa mishi plxxx idan naturo wasu suringa taimakawa masu nema*
_50 - 55_
Brrt'h2 "yace toh sai kazo"
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
Dr,daniel ne yake ta'tuki amma hankalinsa ba'a kwance yake domin abinda yafito nema haru
yanxu besamun'ba,
Kuma'shi'abinda yake d'aga masa hankali shine yanda *mugun dawa*yace saidai zo jos'
Anan zaysamu, kuma, ga,dare yafara domin wajen karfe biyar da kwatane haka ne,yasa yashiga,
Damuwa,sosaiii,
Kaman'Daga sama,yaga wata,Almajira,kuma da'alaman Makauniyace' Murmushi'yayi kqfin "yace Nagode *mugun dawa*kabani kome,yanxumq'kasake bani wani,daman"
Zuwa yayi kusa da Makauniyar,yayi parkin sanna yafito yabata sad'aka'"Yace gashi sad'aka ne"
"Tace toh Allah yakarba amma da' dakyakyawan Niyya kayi da' katsira,amma yanxu baku gani komeba'ba'abinda kukasani sai kanku"
"Yace toh amma aii'ni Sad'aka nabayar bada'wani nufi ba"
"Hmmm tace haka kace amma badamuwa"
Daga nan yayi tafiyansa cike da Farin-cikin nasaran da abinda yayi.
☠☠☠
Tafiyar'mnt tqlatin Asp yayi yaisa Unguwar Rugo dake cikin garin Jos,yaisa yayi parkin motarsa A'haraban Maslacin'gidan, Mallam Ayuba yola,
Yana fitowa kaitsaye cikin Maslacin yashiqa yana'zuwa tara da D'aliban,Mallam suna d'aukan karatu,
gefe'koma yazauna yana jin'yanda Kakan Abokinsa'yake bada Fatawa akan misali idan kama mutum laifi yana da daman yafe ko yana ikon Ramawa?
Mallam"Yace idan da halin ya'yafe domin Allah yana son'masu yafe idankuma yaga bazai iyaba toh'ya Rama,amma mafi,
Alkhairi shine mutum yafe domin Allah ma'ana masan laifi kuma,kuma idan karukeshi yana yafe" daga haka yayi musu Nasiha kafin nan akarufe,da Addu'a
Bayan mutane sun fita daga cikin maslacine, yamaso kuda su Mallam hannu yamikama'Mallam suka gaisa sanna yamikawa Wani'Magidanci wanda bazai'wuce sa'nsa ba'shima gaisu suka'har nan Asp"Brrt h2 aiki da Jama'a" Brrt yace kai kaji aekunfimu hadu da jama'a kai xantambaya"
Asp'yace haba kuma aikinku na jama'ane"Mallam Ayubane yakarbe maganan "yace ai dukkanku kuna fama da jama'a saidai muce Allah yabiyaku da Mafificinsa" Amin sukace"
Asp"yace brrt Habibullah Hamxa Ayub nazo wajenkune kai da Mallam akai wani case Danake fama" da shi Nan yakwashi kome yafada musu Sanna "yace ni abinda yadaure min kai nanshine dukkansu Abokai ne sosaii'amma duk awaje daya ake'kashisu gashi daga Sama ansamu agaba ni da megidana Narasa yadda zanyi shine naxo,
Neman mafita awajenku"
Shiru Mallam da Brrt Habibullah H Ayub sukayi,
Duksu fada tunani,
Mallam'ne yayi gyaran murya kafin yafara magana"yace Tabbas abinda megidanka yafada da'alamun gaskiya domin duk wanda za'akashi sai an'daukoshi daga inda yake sanna azo akashinan"
Asp"yace eh mallam"
Mallam "yace inason gobe kaxo kaini da yarda Allah saimun dakatar dasu koma waye"
Asp"Yace toh mallam Allah yakaimu"
Brrt'Habib "yace mallam karka dakata dasu domin inajin kaman laifesukayi,
Kuma ake hukumtasu da haka'ni a'nawa tunani shine abarsu da shi'mekashisu'dan kune baku sansu'suwaye ba'"
Da'sauri Asp"yace kana da Masaniyace akansu kuma akanme akekashisu"
Brrt"yace ni'abinda nasani shine dukkansu Yan'mafiyane'domin kwai wani abokin aikina da yace ai
dole akashisu domin haka suke'kashi mutane akan abu kalilan'"
Mallam"yace toh amma wannan bahujja bane dazata kashi mutane"
Cikin'karfin hali Asp yace Mallam duk da bansan me kashisu ba amma inajin daukan fansavm yake"
Haka
sukaita tattaunawa
akan yanda zasu bulowa Al'amarin har kaiyi Maqirb
๐น๐น๐น
Shin meyasa take Kashisu? wani irin laifi suka aikata Haka? Shin mallam zay iya dakatar da ita? Mutumce ko Aljanace?
*Alhamdullahi*
Kubiyo ni Kashi na Biyu2 Fansan'Rai'Muradin Ramuwa
By
Ar Manqa๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: . ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠
☠☠☠☠
☠☠☠
☠☠
☠
*Fansan Rai....*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠
☠☠☠☠
☠☠☠
☠☠
☠
Na
Ramla Ar Manga
๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐
Happy Birth Day
Ha'uwa Bello Mai Takobi
๐๐ฆ๐๐ฆ๐๐ฆ
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐ฉ๐ฉ๐ฉ๐ฉ๐ฉ๐ฉ
๐ญ๐ญ๐ญ๐ญ๐ญ๐ญ๐ฌ๐ฌ๐ฌ๐ฌ๐ฌ๐ฌ
Wish U More Years๐
*25 ~ 30*
_____ Duk hankalinsu Mama da Umma yatashi sun rasa me zasu mata, Suna cikin haka ne Mallam Ayuba yashiqo da Salam,
" Assalamun Alaikun Mallam yace"
A'firgice suka Amsa'"Yace Lafiyanku kuwa naga daga Sallama duk kun razana,Mekefaru" *?*"
Mama ce tayi karfin halincewa Mallam habiba ce gatacan A'd'aki bamu san me yafaru da ita ba"
Mallam"yace kamar baku san me yafaru da ita ba"
Wanan karon'Umma tace ta amsa masa da cewa haka kawai muka jin ihunta daga kofar band'aki"
Shiqa dakin yayi yana zuwa yaga halin da take ciki abinka da wanda yake mu'amala da masu irin wanan Lalura take ya fahimci meke faru,
Fitowa yayi daga d'akin "yace inasu Yakub da Harun'"
Mama'tace basu dawo daga Maslaci ba haryanzu" bata rufe baki ba sai ga Aliyu da Harun,
sunshigq gida Da sallam'Mallam yace musu maza kuzo muna da aiki"
"Toh suka ce"
Mallam "yace ina kuka bar Yakub"
"Aliyu yace yana shiqowa"
Yasake cewa Harun kashiga d'akina kadauko ganye magarya da garin Habatun'saudat da garin Sanya."
"Toh yace "
Mallam "yace kaikuma Aliyu yana kawo kashiqa dakin Mamanku kad'ibo min ruwan sama a'dakinta sai ka haka da ganye magarya ka'karantu *Ayatul'Shafa*
Katofa A'ciki sai ka'kawo min dakin"
yace toh Baba waye ba lafiya?"
Mallam "yace Umma habiba ce ba lafiya"
Shiru yayi yacigaba da abinda akqsa shi,
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
A'chan makaranta kuwa Haladu "yace kuzo mutafi mana"
Munir yace toh muje domin nima inason zuwa"
Haka suka tafi suka bar Tajudeen A'wajen da yaga hakq dole shima yabisu,
Suna zuwa kofar Officer din knockin sukayi kafin akace musu su shiqo,
*BARKANKU DA ZUWA ATTAJIRANMU NA GOBE* abinda yafada kenan,
Sanna "yace kuzauna mana ae nasan meke damun ku Ayanxu baku da wani *buri* A'face kuyi k'udi ko Toh lale Marhaba da Masu K'udinmu na gobe barkanku da zuwa Duniyar mun ni daku"
Mamaki'karara A'fuskansu'
Murmushi'yayi kafun "yace Zaku yi k'udi sosaii Amma dole sai kunzaman masu rike sirrinsu tukun Kuma duk wanda yayi saurin fada wa wani halin da muke ciki gaskiya bazamu barshi ba har sai mun hukumtashi,
Kuje koyi shawara da juna tukun kuma kusaki jikinku dani Alkhairi nake nufin ku dashi ba sharri,zaku iya tafiya nasallame ku"
๐น๐น๐น
A'chan gidan Mallam duk Abunda mallam yace hada masa an hada masa Mama yakira "Yace bari muba ku waje kusha fa mata ruwa A'ddu'a da wannan Man gani domin ina tunanin
Junnu ne ajikinta"
Mama tace toh Mallam,
Ita da Umma suka shafa mata, Magani basu gama ba tafara wani irin kuka da ihu'
*An Choliiiiiiii Insha Allahu zancigaba*
By
Maman~Waleed๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น *Fansan Rai*๐น
☠๐ฝ☠๐ฝ☠
*_Na_*
Ramla ar Manga
*35 ~ 40*
_______Toh sukace Tundaga ranan har suka gama Poly Sana'a hannu suke kama ya.
☠☠☠
Su'habiba kan Ba laifi ta wajenta yanxu bata cika shiqa hidiman wasu ba tafi damuwa da karatun ta ita da kawarta Safna. Shema'u ma itama yanxu haka ana maganan Aurenta da D'an Yayan Amminsu ne,
A'Meduguri'zamun sha Biki๐ lol,,
๐น๐น๐น
_After one_
Duk yanda kaso kagane wani abu a'tattare da Haladu abun ya faskara sai dai idanun kawai,
A'y'au wa'adin da *godfather*ya d'eba masu Haladu ya cika wanda yayi dai'dai da gama karatun su' Poly kenan dan haka har officer suka bishi '
Bayansun shiqa ne suka gaiahi kafin'" Yace ga'Abinci a'take a way kowa ya dauka yaci"
Ba musu suka dauka daman da yar guntuwar yunwansu, suka hawu ci ba kama hannu yaro tass suka cinye,
Sa'anan yace ga ruwa nan da juice a frige ku dauka kusha'"
Nanma haka suka ae kata,
Tunda suka ci abinci kuma suka sha'ruwa haka kawai suka ji jikinsu ya mutu'kuma suke jin baza su'iya bijire masa ba, daga duk umarnin da ya basu ba,
"Yace kutashi kutafi gidan nan da Awa biyu zamu hadu da ku"
"Toh suka ce"
Daga nan kowa yakama gabansa kama basu so ba,
.domin sunbar Poly kenan har abada.
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
A'gidan Alhj Hamedu shiryayen taryan Habib ake wanda nan da Sati'd'aya zai duro Naija,gidan Mallam Ayuba kan Hamza ya iso'kwanan sa goma kenan da isowa gida,
Dan'haka tunda ya dawo sau biyu suka hadu da Haladu shine ma yafara wa Haladu magana'inba haka 'haladu nunawa yayi kaman be ta6a ganin Hamxa'wannan abin yawa hamza zafi amma sai yashare kama be damu ba,
Dan haka shima yashare tashar Haladu,
Tunda akace Habib zay xo Habiba tashiqa damuwa haka kawai take faduwar gaba' Amma sai tamar kaman shaidan ne keson sata cikin wasi'wasi,
karshi tattara duk wani damuwa tayi ta gafar dashi gefe guda,
A'gidansu habib kuwa banda gyara ba'abinda kake iya gani part dinsa yasha gyara sosaiii.
๐น๐น๐น
Bayan awa d'aya tunda ya dawo daga poly yana bacci amma kaman A'zahiri yake jin kome,Chan dai ya ga *god father* dasu munir da tajudeen' da sauran abokansa'suna tsayi akansa da J'a da bak'i doguwar riga'sun daura'j'a da ba'kin kyale? suna cema'sa *barka da zuwa blood palace*
Tashi yayi shima da irinkansu a'jikinsa'
A'wani makeken fili suka tsaya, agaban wani gumkin suna zuwa durkusawa' *god father* yayi ganin haka suma suka durkusa,
Sai'da yayi masa kirari kafin "yace gasu nan sun xo suna masu mika wiya gareka"
Girgixa kai yayi'kafi yafara magana da muryansa kama gogen tsuma" Yace naji sun mika wiya gare ni karna zo nace ga'abinda nake so suce A'a"
*godfather* yace haba wane su basu isaba duk abinda kake so dole subaka,"
"Yace toh yakalli Tajudeen yace Kanwarka zaka bani'"
"Tajudeen yace nabaka ita"
Yajuya'kan Haladu "yace Babanka nake so"
"Yace nabaka shi"
haka yakoma kan Daniel "yace Mamankanake so"
"Yace nabaka ita"
haka man munir"shima Yayanshi yaba da'Wale haka duk su biyar dinan haka suka bada kowa najikinsu
Daga nan *godfather*
Yace daga yau dole ku zama masu sirri da taka tsantsan da mutane karku yarda da kuwa inba kaku ba,
Kai'baruwanku da Yan mata har sai nan da shekara uku kafinan kusan ciwon kanku, da wannan nake sa'anan xakuna zuwa kullum koyan Harkan tsafi kunjeni"
Duk'suka ce sunji"
Daga nan "yace kowa yatafi domin zaku je kuji labarin mutuwar' yan'uwanku"
Har'su. fara tafiya "yace kushirya shiga Jami'a kunji"
"Toh sukace"
daga kowa yakama gabansa.
Chan kaman A'mafarki yaji Kabir yana salati'dagudu yafito yana zuwa yaga Babansu ne yafadi kuma da a'lama ya mutu ne' shima yankan jiki yayi ya fadi wai ya *Suma* Hhhh๐คฃ
Muje zuwa
Ar Manqa ce๐
[3:34PM, 10/19/2017] Sister shemaau: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠☠☠☠☠
☠☠☠☠
☠☠☠
☠☠
☠
*Fansan Ran*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
☠☠☠☠☠
☠☠☠☠
☠☠☠
☠☠
☠
*Na*
Ramla Ar Manga
*_Hmmmmm, Kalmomin Bakina sunkare Hawayen Idanuna suna kan kwaranya Zuciyata Na bugawa Kwakwalawata Ta tsaya cak' Nufashina yana Sama yana kasa Shin?,Rayuwace ko Mutuwa' Da' Ina da Halin Danace Wani abu 'zan ‘‘So" Na rayu daku Na Mutu da Begen ku Har abada Godiyata bazata ta6a kare wa ba bazan dai.na muku A'ddu'a ba bazandai Kaunaku ba Zan Fasa muku Fatan Alkhairi A'duk inda kuke A'dunya_*
*_Amnour da Khadija Isma'il Neena Cool_*๐
~Ina Muku Fatan Alkhairi Irin Lodi lodi nan~❤
~ku kan bani da tace wa nasa ko ban ambace sunanku'ba konsan kaku~yar Manga takuce har abada๐
_Face book fans dina Ina jin dadin Comments da Likes din da kuke akan Fansan Rai Nagode sosaiiii_
*30 ~ 35*
Cigaba sukayi da shafa mata ruwan addu'a da sai ihu da kuruwa take inda take cewa zanfita kutsaya zan fita ita ta'tsokane narantse da gemun Kakana zanfita"
Babu wanda ya bitanka su domin suna bashi daman Magana zayi wiya yabar jikinta dan haka suka cigaba da shafa masa addu'a tun tana magana har suka ji shiru haka da Mallam "yace Mamansu kubarta haka"
Toh"Mama tace"
"Yace kufito kubarta tayi bacci tana bukatar hutu"
Haka suka fito suna jimamin abinda yafaru domin basu taba tunanin haka ba duk abinda yafaru Aljanin yafada,dalilin shiqansa Jikinta,
Haka suka cigaba da tattaunawa'har la'asar'sannan yafita masalaci,suma Mama sallah suka tashi suyi.
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
A'6angarensu Haladu tufka da Warwara suke inda wasu a'cikinsu suka ce karsu shiqa wasu kuma akace sushiga haka sukaita Muhawara'daga karshi dai masu son shiga suka yi Nasara'daga cikin wanda sukace kar'ashiqa *Tajudeen* da *Wale* ne'Masu son shiqa *Haladu,Daniel,Munir*'haka dai su'Tajudeen da wale dole suka bi Yarima asha k'idan,
Daga karshi sun tsayi da shawara zuwa wajen Mallamin sufada masa Sun A'mince.
๐น๐น๐น
Bayan sati biyu jikin Habiba yayi kyao sosaiii tunda taji sauki Mallam Ayuba fada yayi mata sosaiii yace daga yau ko da wasa kar yasake jin haka domin,
Duk abinda yafaru sun sani daga yau karta'sake kara abinda tayi a'baya, Toh kawai tace daga yau bazata sake ba?.
Tunda taji sauki amma sauki najikine kawai domin a'bad'ili kuma Bata da lafiya sabida Idanunta A'bude suke,ma'ana Tana ganin abinda bakowa ke gani ba,
Idan taga wani abinda yabata tsoro sai tashiga d'aki tayi ta kuka'kuma ko da taje zata fada sai taje Tamanta da me yakawo to,
Haka rayuwa yacigaba Da tafiya har takai tadaina tsoran kome bata damuwa da duk abinda zata gani saidai ma'idan wani taga zaicutu'tace masa yayi a'hankali da abu kaza,
☠☠☠
Lokacin da su Haladu suka samun mallamin da Magana sun'Amince da Abinda yace musu'Murna yayi Kafin yafara magana ‘‘yace Sunana Godwin Emeka'Amma zaku iyace min *God father* sanna zakuyi kudi Bana wasa ba zaku yanke A'laka da Talauci baku ba talauci,babu wanda zai sha gabanku xaku zama masu karfin Iko duk abinda kuka sa agaba zakuci Nasara kansa,
Amma bazaku sami duk abinda na lissafa ba har sai kun bada Fansan rai Ran kuma na'A'halinku ne ake bukata, *-Uwa,Uba,Mata,* *Yayakani,kanwa,Harda Y'aya*shine Bukasan Arzikinku shine,Takinku,
Kuma duk abinda Dodan tsafinmu keso da Iyalaku'Babu chanji dole shi zaka bada kuma duk son dakake wanan din haka zaka bashi *Jinin*
Dafata kun fahimce ni duk wanda yace zafita bayan yagama jin Sirrinmu Hukumci sa Kisa ne Duk me magana yayi"
Shiru duk suka yi kama ruwa ya cinyesu'
Haladu‘' yace *godfather* nayi maka muba'ya'a Nina A'mince da Kungiyar"
Gani haka yasa duk sauran suka Amince da abinda Shiqa kungiyar,
Farin ciki ne ya lullube shi domin yasamin A'bokan shai'dance
"Yace ga ruwa nan kusha"
Ba'musu suka dauka suka sha,
Jan wani dorwa yayi ya dauko damin k'udin yaba kowanne su"yace ga wanna kukama' Sana'a zan muku magana nan da Shekara d'aya kuma karku damu da sa'sutura mekyao duk wani abin more rayuwa kuguje shin"
suka ce toh Sir"
"Yace A'a my
*lord* dai"
Typing.…………ba dadi☹
[4:56PM, 10/19/2017] Maman Waleed๐: ☠๐น๐น๐น๐น☠
☠๐ฝ๐ฝ☠
*Fansan Rai*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
_Na_
*_Ramla Abdul Manga_*
*40 ~ 45*
Yanda ya fadi sai karantsi bashi da wani masaniya akan.mu2war Mahaifinsu' Kabir bai san lokacin da ya kurma ihu nema taimako' jin ihun kabir yasa makota shiqowa' Ganin halin dasuke ciki yasa mutanr gaggawan' taimaka masa'da agaji',
Cikin mutane da suka shiqo har da Alhj hamedu'da Mallam ayuba'
Mallam "yace Alhj yakamata akai Haladu asibiti.amma mallam umar rai yayi halinsa"
Toh Alhj yace"
Sanan akafitar da Haladu zuwa Asibiti,shikuma gawan Mallam Umar'aka,mata sutura zuwa gidanta na gaskiya, *Allah kajinkan duk Muslumin dake fad'in duniya Allahuman Amin.*
Bayan'ankaishine aka fara zaman Makoki' sai da akayi kwana'Uku' Yan'uwan Mallam'umar sukace me zai hana ahada addu'ar kwana bakwai gaba d'aya' Mallam yace"dik yanda suka gani sai ayi ae dik sauki ne ga mutane"
Alhj "yace ae haka yafi sauki tunda ga haladun shima ansallame shi kawai ayi haka Allah ya gafarta masa da Rahma"
Haka ce tafaru'Ranan Uku'aka hada akayi har da addu'ar bakwai.
*•••••••••°-°-°-°-°••••••*
Rasuwar'mallam umar da kwana shida,da yamma Habiba tarako Safna da taje mata hirra kenan har sun isa gidansu Safna tashiga ta gaishi da Ammy Nan ma wani hirran suka bude'chan wajen biyar da Rabi' suka yi sallam da Ammy itama nan Safna tarakota hanyar gida', daga nan Safna tabarta takoma gida' Cikin nutsuwa'take Tafiya kaman baza tayi haka harta iso dai'dai gidansu Haladu',
Yana zauni shi'da shaidanun abokansa' da'd'a sunkuyar da kanta tayi domin haka kawai kamaninsu datagani yabata Mamaki dan'haka take'itama mood'dinta yasauya fuskanta yayi wani irin baki shiyasa bata kalle suba'
Domin tana da masaniyar Mutuwar' Babansa'kuma idan tace zata kalle su tabbas Xata iyatuna musu' Asiri yayin da wasu zasu yarda wasu bazasu yarda ba karshi kanta zai koma, dan haka tafiyanta tacigaba dayi'
Munir'"yace kai aboki wanan kayan Hutun daga wani gida take ne haka"
Haladu"yace kamanta da kashidin da'akamana ne ae wanan Yarinya tawace domin wakaina nakewa Tanadi yakashe" musu'idon irin na yan'iska"
Munir "yace kaiiiiiii sai naje na latsata"
Abokansa "suka CE A'a fa karkaje"
"Yace yo me aciki ae basa wani abu zan'yi daita ba kawai zan gwada My luckinq ne"
Idanun suka zuba masa sukuwa,
Da'sauri yacinmata" Yace yan'mata barka da yammaci" shiruu kake ji,
Yasake cewa jimana yan'mata"
Shiru ba magana"
"Yace ko kurmace ke"
Yanda tad'ago kai afusace da kuma dakuma yanda yaga Halittarta yasauya lokaci D'aya kanta yana fida hayaki'fuskanta yayi Bakikirin Hakoranta sun zazzago'cikin kwayar'Idanunta yana cin wuta'wani marayan Murmushi tayi masa Wanda sai da ya fadi sabida tsananin tsoro' Sannan,
"Tace haba dai me natsoro ko bakai kake tambaya koni kurma ce'A'a ko d'aya kafita harkata bakai ba har wanca abokin naka,Bani ba har yan'unguwar nan Wallahi naji wani abu yasamin Wani toh Ba shakka zan tona muku Asiri, kadaran,kahara"
Daga haka bata sake magana ba tayi gaba abinda,
Sabida tsoro ashi yayi' Achaweee๐
Ko'da'Abokansa suka gashin akasa su'atunaninsu ko dan kyanta ne yasa shi faduwa'zuwa sukayi suna da Dariya,
Haladu'"yace haba Big guy ya daga ganin Beauty har da faduwa"
Yabude baki zayi magana kenan yaga giftawar ta, Shiru yayi Sabida ba'karya yaji tsoro,
Sosaiii' dan'haka yaja bakinsa yayi haka๐ค Amma acikin ransa kuwa Mamaki yake tayi ,
Tashi yayi sai lokacin suka lura da Abinda yayi Dariya suka tamasa๐คฃ Ba yanda ya'iya dole yazuba musu idanu'.
Kasa haquri yayi "Yace Haladu *Last done* suna dasuka sakawa kansu kenan lokacin suna Poly,
Anya Yarinya nan Mutum ce"
Haladu'"yace Haba moris Big guy, Dagaske Mutum ce Kanwar Abokina Hamza ni"
Tajudeen' da yanxu yakoma Jude guy "yace haba abokina me na tambaya kazo muje kasauya kayan jikinka mana"
Har'yabude baki zaifada musu abinda ya gani sai yaji yamanta da kome dan haka yace muje na sauya kayana,"
*••••••°-°-°-°-°•••••••*
Washi gari Gidan Alhj hamedu suka tashi da murna tarban Habib'wanda Za iso karfi biyu na Rana dan haka karfi d'aya Alhaj da Mallam,Hamza da kabiru' dik suka dunguma zuwa Jos airpot' domin dauko habib.
☠๐น๐น๐น๐น☠
☠๐ฝ๐ฝ๐ฝ☠
*Fansan Rai*
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
_Na_
*Ramla Abdul Manga*
_Wannan shafin Sadaukarwa ne ga Dik me Suna Zainba_*IRLVU SWEET MOM REST IN PEACE Mrs Manga๐คง*
*45 ~ 50*
Zaman awa d'aya sukayi kafin jirgin Abuja ya'iso dasu'lokacin da yasauko daga jirgin zaka zata' Basudani ne' Sabida yanda Skin dinsa ya saje da na yanchan,
Hamxa ne yafara ganinsa yace Baba ae ga Habib din chan yana zuwa, Cikin Farin ciki'suka kira shi' Ae jin muryansu da ganinsu yasa shi sake murmushi',
Hankali yaiso'waje yana zuwa wajen Abbi dinshi yaje ya Rungume shi' sannan ya karasa ya gaida Mallam da Kabiru' Sanan ya' koma kan Hamza Runguma juna sukayi Cike da kewar Juna,
Daga nan gidan suka wuce sai murna suke tayi Haka suka iso gida nanma gida suma murna ake tayi,
Yan'unguwa da Makota suna tashiqowa sunawa Habib'barka da zuwa;
Kabiru" yace kai Masha Allah Yaran nan badai farin jini ba Haka ma dawowar' Hamza kullum ina ganin yanda mutane keta zuwa gaishi'shi"
Dariya'akasaka kafin Ammy "Tace Tabarkallah, kuzo muci Abinci" Ba kamshin Turarin wuta,fa Humra baka jinkamshin kome agidan.
Toh"sukace mata
Kafti din cin'Abinci aka shimfid'a musu, Sanan, Shema'u da Safna da Habiba suka jera su'
Bayan sun gama jerawa musu ne Idonsa ya sauka Akan, Habiba "Yace Ammy Haka su'Auta suka girma"
"Tace Ehhh Masha Allah"
Kuyi Haquri Bani da lafiya ne๐คง
[4:59PM, 10/19/2017] Maman Waleed๐: ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
☠๐ฝ๐ฝ๐ฝ☠
๐ซ๐ฆ๐ณ๐ธ ๐ฆ๐ณ ๐ท๐ฆ ๐ฎ
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
~ะผั โฮฑัั ฯฮฑgัั~
ฮนะธัะฝฮฑ ฮฑโโฮฑะฝ
_Na_
_Ramla Abdul Manga_
*_50 ~ 55_*
Tundaga nan So me karfi yashiqa tsakanin gidaje Biyu Habib da Habiba, Hamza da Safna, Abinda yajawo hankalin Iyaye acikin magana inda aka tsaida magana sai'nan da shekara'uku lokacin harsu Habiba suma sungama secndry skull kenan,
A'lokacin da Haladu yaji labarin kaman Mahaukaci haka yakoma'daga karshi ya yanke hukumci yasami Habiba'da magana,ko zata saurare shi,
Saidai kash abinda ya gani ya matukar firgitashi, kuma ta hada mashi da kashidi karka takuma ganin shi da mijin da zata aura,
Tun'daga ranan ya dau alwashi sai yaga bayan Habib da Itama'
Haka sukayi Hutunsu suka koma cikin begen Yan'uwa'bayan komawarsa ne Akayi Bikin Shema'u inda akaita chan barno,
Tunda Haladu yaga bashi da wani wanda zai taimaka masa wajen ya mallaki Habiba' dole yaje yasamin *god father* da magana, yafa masa har yanda tafirgitasa'dakuma Kashidin datayi mashi'
Godfather "yace muje wajen mugun Dawa shinr kawai zai'iya taimakamana"
Daga nan suka shiga d'akin da mugun Dawa yake suka fada masa abinda ya faru'
"Yace wanan yarinya Shaidaniyace bazakayi nasara akanta ba koni tacutar da kana ganin inason nayi Rayuwa kaman nakowa, Amma tanak'asa sani dole yasa nakoma kan gunki"
Cikin'kaskantar dakai "yace amma yaka mata mu'dau fansan abinda suka aikata"
"yace Ehh'baxa mu iyaba sai da ga'wanan kaje ka'ajiye awajenka nan da wani lokaci za'a fara ginin gidan Habib'sai kaje katona rami kasa Baxa'taba haihuwa ko data haihu zai rayu ba, shima Habib din ina son kayu kokarin shigo mana dashi cikinmu',
Domin yana da Baiwar Arzuki ajininsa yayi gadon kakanshi' Habibu Bama, amma sai yadawo zanbaka nashi"
Toh'yace"
Daga nan suka yi Sallam yatafi.
๐ฝ๐ฝ๐ฝ
*After ัะฝััั ััฮฑัั โฮฑัััั*
Kwanaki'natafiya makonin nawuce Watanin nashudewa shekara na zagayowa'
A'cikin shekaran uku cur' Abubuwa sun faru,daciki Rasuwa'Kabiru wanda Haladu yabada Jininsa ga'Mugun dawa,
Kafin rasuwa Kabir fada suka yi da haladu wanda batare da wani damuwa ba yace zaka gani,
Shikenan iya abinda shi kabir yafada masa,
Ae'kuwa washi gari aka samin gawansa awajen,
Sai gama karatunsu Habiba,
Dakuma dawowar su'Hamza da Habib, kowata daya basu da dawowa ba aka fara magana'Aurensu wanda dama Sadaki da kayan Kwati anriga ankai' Rana kawai akasa Nanda Wata guda,
Ammysu, Habib tafi kowa farin ciki Haduwar Habib da Habiba domin tana sonta sosaeee,
Dan Haka hargida taje tasami Mama da Umma abata Habiba tamata gyara irin na yan ะผฮฑฮน∂ฯ
gฯ
ัฮน
Mata"tace ae yarkice Allah yabaku sa'a'" murmushi Umma tayi Tace'Yaya rabu da Hjy Asma'u tana neman magane ba ruwanmu"
A'ka fara Biki cikin Iko Allah ranan Juma'a aka shaida'Auren Habib da Habiba,
Hamza da Safna,
Wanda Al'umma Da yawwa suka shaida Auren su,
Lokaci daya akai su gidajinsu'
Saidai muyi musu Fatan Zaman Lafiya.
☠☠☠
Wata Uku Habiba tafara Rashin lpy sosaiii' kome taci amayeshi take'karshi dole suka dangana da Asibiti' testdin farko Aka gano Cikin Wata biyu zoka ga farinciki waje Habib da'yan'uwa shema'u datake Maiduguri sai da aka kirata aka fada mata,
Har Iyayen suma ba'a barsu abaya ba wajen Murna sai farinciki kowa yake,
Haka suka cigaba da kulawa da renan ciki harsai yashiga wata takwas' Ranan wani Asabar dasafe ta'tashi da wani Ciwon kai wanda shiyayi sanadin datafadi da cikin allah yaso Habib bai tafi kasuwa'kaman' ance yaje d'akinta kawai'yaje ganta kwance cikin jini,
Cikin A'zama yadauke ta kawai sai Asibite yana kaita sukace Aiki za'amata bai wani bata lokaci yasa hannu aka shiqa da ita shikuma, Yawuce gidansu yaje yafada wa Ammy'
Daga gidansu yatafi yafada masu Mama da Umma, Ammy da Mama sune suka Tafi'suka bar Umma A'gida' sai'bayan awa'biyu,akafito da ita'amma yaro ya mutu'
Sai bayan Awa,shida ta farka'a'hankalin tayi Salati,dai'dai Mallam ya shiqo "Yace Alhamdullah Sannu'Uwata Allah yabaki lafiya Yabaki Ana aeka yasa mecitonmune"
Duk'daki suka amsa da "Amin"
Kwananta Uku'aka sallameta,
Gidan Ammy takoma dan haka Habib shima ya dawo gidan'har sai da ammy "tace Abbalawan ne zangani Wallahi komawa gidan ka zakayi harsai tadawo amma ni bazaka min,
Rashin kunya ba"
"Toh kawai yace"
Amma Yak'i tafiya
Bayan wata Uku takoma Dakinta
๐น๐น๐น
[4:59PM, 10/19/2017] Maman Waleed๐: ☠๐น๐น๐น๐น☠
๐ซansan ๐ทai
๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ๐ฝ
*CONTINUES*
Bayan dawowarta ne Tasake samun Wani Cikin shima sai dayake har wata Shida tahaifishi barai,
Tundaga nan sai da tayi Haihuwa Uku'duk barai
A'lokanci Iyayensune suke Rarrashinsu, Wanan Abin dake faruwa duk Haladu yana sane shine ma me kwantarwa da Habib Ahankali,
Ana cikin haka Habib yasamin Aeki a'Abuja saida yafa zuwa sai yazo yadauki Habiba"
Hmmmm" Dattijo yace' Ina tabaki labari'baki Tambaye kome ba?"
"Tace ina da tambaya Wane ne Habib da Habib awaje na? sai Wane ne Mutumin da yace taimake shi sau biyu A'rauyawa?
Wane ne kaxan? da ta jefa inba manta ba wanan Mugun dawa yace a
shima tanakasa shi, me Alakanshi da ita me yasa tana kanasa shi?
"Yace sukenan Tambayoyinki"
"Tace A'a toh me
yasa kuka renani acikinku me alkana daku"?
"Yace Tambaya na farko shine Habib da Habiba sune suka haifeki,
Na'biyu Nine Wanda ta taimaka lokacin da muke fada asiffa Zakaru?
Tambaya na uku Mugun dawa shine wanda tana kasa?
Kuma shine wanda tajefa,
Sanna zaki ji Dalilin daukeki damuka yi"
Sanna "Cigaba da bada labarin"
Dawowar'su Abuja da Wata biyu shine tasamin Cikinki'
Wanda abin bakaramin D'agawa Kungiyar'su Haladu hankali yayi ba' Dai'dai lokacin Mugun dawa Yaba Haladu wani ,
Suka cigaba da Bibiyarsu' yanda'Abin yasa mu Asalin shine sun fara Nimawa' Haladu Aiki shima'Abuja A'Ministery da Habib yake Aiki,yana da Abokin aekinsa Me suna Mr'peter(Dafatan me karatu be manta shin)
Abokin aikin Habib, har gidan juna suna zuwa toh dashi aka hada kai,
Dafarko yaki har "Yace ni baxan iya abinda aka sani ba"
Haladu" Yace zanbaka 10.5 M Kawai kajawo mana shine"
Daga jin batun Money'jikinsa ya kama Dance sai kqce ( *Ummu* *noor*,da *Ma'u da* *Umm* *A'lamin sunga money* *Da MY DEARY* ๐๐)
Haba wa ae baisan lokacin da "Yace Chaiiiiii Nnamu Chinekemu 10.5 M I cnt trust you, you have all this money why you find job"
"Yace Is n't your Buznis You with or not"
"Yace a'cnt reject it I'with don it ok wats is about money"
"Yace zanbaka rabi kasa mana ido kawai akansa shine aikinka"
Yace ok sir"
Idan aekinka yayi kyau zan saka ahanyar Arziki"
Bayan kwana hudu Habib yakai Haladu gidan shi,
Inda yaci abincu dare' Rai Habiba yabace sosaii wanda bayan tafiya haladu suka yifada wanda ita Habiba "tace ya Habi karka kara kawo min Haladu gida na daga yau"
A'binka dame Ciki masifa tarin gayi wanda shima habib yabiyi mata suka ta fada ,
Tundaga Ranan Zaman lafiya yakare agiadan,
Da wanan dama Haladu yashiga Jikin Habib' yanda shine ke Juya shi
☠☠☠
Bayan wata Bakwai Lokacin Haladu yariga yaci gallaba akan Habib ga Cikin Habiba ya tsoho fa,Damuwa ta'mata yawwa'ga rashin Kulawan Miji'
Abu goma da Ashirin,
Ranan Wani al'amus Habib yana Azumin Ranan bai dawo da wuri ba har Habiba tayi masa,
Abin bude baki'
Chan officer Haladu ne yatare shi har sai daka kira Sallah Sanan yabashi Dabinon tsafi,tunda yaci yaji jikinsa ya mutu'" Yace dafatan yau xanxo karakani Bayan sallah Isha'i"
"Yace to"
Daga nan yawuci gida'yana isa gida Dakin sa yashige ko kulata bai ba itakuma lokacin tana fama da ciwo baya, tana dakinta,
Yashi yakwanta rub da ciki ko mint biu bai ba dakwanciya' suka zo suka tafi dashi,
Ganinsa yayi awani fili yana kallon kowa Abinda yafara cewa Me yakawo ni nan me hada ni'ko"?
godfather "yace hayanr Arzikine muka kawo ka dan haka kawai Abinda Dodanmu yake son Jaririn cikin Matanka Wanda zata haife shi A'yau"
"Habib yace tukun waya kawo ni"
"Tsagal Haladu yace nimana"
"Habib yace bazan bayar ba me zaku"
"Mugn dawa yace kashika zamuyi kai da Matar ka da Jaririn"
Yace Allah yafiko"
Yana rufe baki sai gawata Iska fari yaxo yasure shi sai gida yana kawo shi gida "
Yace baka da lokaci maza kadauko kubar Abuja domin suna zuwa"
Komawa yayi cikin Ganga'jikinsa Na'Asali'sanan yadauko Habiba
Yasata Amota'yakama hanyar' Jos' Nine na dauko shi daga wajen su har suka yi nasara kifar da Mota sai A'lokacin habib yake Dana sani,da rashin Bin
Magana Habiba'Bayan Habiba ta haihuwa kafin su iso ne nadauke ki naguda dake,
Washi gari ne da na dawo Naga har anzo dauka gawa su dana yi niyyar nabada ke Wa' Mallam, Ayuba sainaga, zasu iyayun kome dan suka kashiki,
Da wanan Dama Nareneki da Burin fansa"
Ada Nadauka abunsu baikai haka Amma dole yau su fuskancu Hukunci daidai laifinsu'"
Tashi tayi "tace Wa daniel sun ina yanzu"
"Yace suna Garki yanzu haka"
"Tace Baba Yanzu zamu kawo"
"Dattijo yace gawanan Ruwan Addu'a ne kizuba wa Mugun dawa Allah yabaki Sa'a"
"Tace Amin gundalo zaka ita dauko mesu"
Yace Ehhh Habiba"Sunan Mamarta Dattijo ya marya mata
☠☠☠
Sai da sukayi Artabo Awa biu kafintakashi mugundawa sanan gundalo yadauko sai yakawo,
Suna zuwa aka daure su" Tace Haladu kai baran kashikaba Asirinku xaka tona, kuma Dole nakashiku,"
Bata 6ata lokaci ba'suma Ta aikasu Barzahu" Tajuya Tace Baba Nagode ,tana kuka tace ina jin ajikina zankoma cikin Dangina Haka nagode sosaiii"
..Shima kukq yake tayi har gari waye,
๐น๐น๐น
Wajen karfe goma sai ga Sun Mallam da Abbas' da H2" Kafin suyi Magana Haladu ya hawu fade'fade abinda ya aikata tundaga yaranta har zuwa girmansu,
Abinda suka lura shine ya haukace, dagudu tayi kantiti ae kuwa mota tayi gaba'dashi
Sallaman Dattijo yayi masu Mallam sanan fada musu kome
Dagan yayi baya nin ko Wace Atare da wato Habiba,
daga wajen yane min Alfarma'da A'hada Habib da Habiba Tunda duk kasau Yan'uwa ne Shi dan Hamxa ne da Safna a'wajen aka daurasu Aure dama baiyi aure;
Dattijo yayi musu sallam'yatafi
Daga nan'aka dauki Habiba suka akaita gidan Cikin Dangin Mahaifiyar da Mahaifinta duk wanda yaganta dai yayi kuka ,Kulawa sosai ake bata kafin aka sha biki daga nan gidan mijinta Akatai.
Nan nima na'aje labarin Abinda nafada Dai'dai Allah
yabamu lada inda Nayi kuskure Allah yayafe mana.
Naso nayi magana.Amma bani da lafiya ne saidai idan samu Sauki zan iyin.
_The End_
*ALHAMDULILLAH*
In'Allah yabani dama Tashi toh mu hadu Awani SABo Buksdina toh Idan na Mutu addar kunake nema๐ญ๐คง
Muhadu A DARASIN RAYUWA๐ KO SHARRI'CIKIN GIDA๐
YAR'MANGA
0 Comments: