Friday, 8 June 2018




gadar zare complete

Home gadar zare complete

[15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 _written by Maman Aysha_ 1⃣➖5⃣ *Da sunan Allah me rahama me jinkai, ya Allah na rokeka yanda ka bani ikon fara rubuta novel din nan lpy, Allah Kasa na gama lpy* Kyawawan 'yan mata guda hudu ne suka fito daga faculty of science na Federal university Dutse wato FUD. Mutun uku daga ciki wato Leema, bily da yasmin sanye suke cikin fitted gown sun yafa wasu kana nan mayafai da ko gwiwa basu kai ba, ita kuma dayar wato Afra sanye take cikin wata hadaddiyar Arabian gown tayi rolling da mayafin rigar. Leema, Yasmin, BILY da kuma Afra 'yan mata ne da suke ji da Kansu, duk Wanda yake cikin FUD ba Wanda besan da zaman su ba, domin kuwa big girls ne, yara ne da bazasu wuce 22yrs ba, ita kuma Afra bazata wuce 20yrs ba, dukansu kyawawa ne, kallo daya zakayi musu ka gane gayu ya ratsa su, sunada Jan class domin kuwa ko a 'yan matan school din bada kowa suke harka ba ballantana maza kuma, ba kowanne namiji ne yake burgesu ba, basu da kunya, sunada jiji dakai, BILY da leema farare ne, ammafa farin bleaching, Afra da Yasmin kuma chocolate color ne. Suna tsananin son junansu domin kuwa sun yarda da Kansu, Tafiya suke suna hira cikin nishadi, phone din Yasmin ce ta fara ruri tana dakkowa taga jamil ne, seda ta make murya kmr ta yara sanan ta fara mgna, cikin kisisina da duniyanci tace my jamil gud evening, evening my Luv, ya studies? Toh gashi muna tabawa, wallahi kaganmu ma yanzu muka fito daga lectures ko abinci bamuci ba, kuma yunwa mukeji. Eyya sorry my Luv Ku Jirani nan da 15minutes zanzo na daukeku muje restaurant, is OK saikazo, sanan ya kashe wayar. Kallon su tayi tace jamil zaizo muje restaurant yanzu, OK to muje kujerun can mu jirashi ko? Suka amsa da to. Phone din leema ce ta fara ruri da sauri ta dakko jikinta har bari yake zata dauki wayar, tana duba sunan taga ba Wanda take expecting ya kira bane, wani dogon tsaki tayi mttsss ba tare da ta dauka ba, BILY ce tace ya bakiyi picking ba? Mujahid ne fa, kuma don mujahid ne shine bazaki dauka ba? Ku har yanzu kun Kasa ganewa cewa INA cikin wani hali, kun Kasa ganewa cewa zuciyata is belong to some one special, sonda nakewa Dr Aryan bazai bari na kula kowa ba, zuciyata ta shammaceni da fadawa tarkon son mutumin da besan da zamana a duniya ba, Ina masifar son Dr Aryan amma shi har yanzu besan inayi ba, daga safe zuwa yanzu nayi mishi text sunkai guda Dari ta Instagram da SMS amma har yanzu ba reply, na karshe da nayi mishi nema nake cewa ya temaki rayuwata ya kirani ko bazai yi mgna ba, ni ko flashing nema yamin at least na danji relief, Amma still beyi responding ba. Afra ce tace ai idan juninki rashin zuciya to wallahi haka zeta wulakanta ki, kuma a haka kina amsa sunan big girl, tunda ya nuna baya yi dake ki hakura mana. Smiling takaici leema tayi tace hamm bakisan waye Dr Aryan ba, shiyasa kike fadar haka, INA kishinsa Dana nuna miki pics dinshi kin gani, BILY ce tace manta da ita leema, Kinsan Afra har yanzu da sauran ta, gskya da badan you're brilliant ba da yanzu kin fita daga cikin mu sbda ke har yanzu kinki ki waye sosai, gashi dai duk kin fimu iya daukar wanka, amma sbda kidahumancin ki har yanzu baki da saurayi. Cikin rashin damuwa Afra tace indai saka matsatssun kaya da son duk wani namiji da kuka ga celebrity ne shine wayewa bana fatan na waye, ta karasa mgnar tana gurmuda baki dariya suka sa gbdayansu sukace se iya rashin kunya kuwa kmr ba itace krmar cikin mu ba. Daidai nan jamil ya karaso, ya daukesu amma Afra kin binsu tayi tace su iyo mata take away Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 5⃣➖🔟 *Down town restaurant* ya nufa dasu, special plate yasa akayi musu, bayan sun gama ci ya biya kudin sanan suka dakko na Afra suka fito, suna shiga mota BILY tace da munyi wanka kafin mu taho wallahi da club zamu wuce daga nan Sbd idan mun koma hostel ma ba abinda zamuyi. Jamil yace to muje na saukeku Ku shirya, saina dawo na dauke Ku ko? Ya karasa mgnar yana kallon Yasmin, smiling tayi tace eh hakan ma yayi. A zaune suka sami Afra ta gaji da jiran su harta dafa indomie tanaci, suna shiga suka bushe da dariya yunwa ba aimata lahaula kice har kin Kasa jira kin dafa indomie? Shan kunu tayi bata kulasu ba, yasmin ce ta janye plate din indomie daga gbnta ta ajiye mata take away din, dauki kici besty na, sanan ta bude ta fara ci. Toilet suka shiga sukayi wanka suka shirya cikin wasu hadaddun Riga Pakistan me hannun spagetti da wandon jeans pencil, kowa tayi rolling da mayafi kalar rigar sanan suka manna glass suka fesa turare kowacce ta dauki bag dinta suka fito, da mamaki Afra ta kallesu tace ina kuma zaku? Club mana, Club kuma? Wai me yake damunku ne? Next WK fa zamu fara exams amma sbda rashin sanin ciwon kai shine zaku tafi club, wai me kuka dauki rayuwar duniyar nan ne? Leema ce tace exams ai baji munada ke, tunda ke bakya so kiji dadin rayuwar ki mu munaso, saiki zauna kiyi ta kartu mukam semun dawo. Har sunje bakin kofa Afra tace Wanan rayuwar da kuka dauka bazata kaiku ko ina ba, nutsuwa da kare mutuncin kai shine babban riba a rayuwa, kuma wallahi idan Baku nutsu ba ba zaku taba samun Mijin aure ba, wata shegiyar dariya suka yi irin ta 'yan duniya sanan a tare sukace yayi👍 ustaziya Afra, shiyasa muka ga Sbd kamun kanki maza har layi suke miki, shiru Afra tayi bata kara mgna ba, su kuma suka fita. Nazir ne ya fara zuwa dake sunyi waya da BILY, kawai sai Yasmin ta kira jamil tace su hade acan nazir yazo ya tafi dasu. Shanawa kawai ake a wajen, kowa harkar gabansa yake Yasmin da jamil sun ware gefe, shima Nazir sun ware da bily, ita kuwa leema nacan gefe guda ta kafawa pic din Dr Aryan ido se kallo take, duk irin casu da rudun da ake leema bata Sani ba, domin kuwa tunanin ta yayi nisa ba abinda takeson gani kmr Dr Aryan, da taga brain din ta na daukar caji ba tare da ta sami sulotion ba kawai se tayiwa mujahid waya yazo suka Dan caf cafke, basu koma hostel ba se wajen 11:30 lkcn Afra harta gama kartu tayi bacci Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 🔟➖1⃣5⃣ A kwana a tashi ba wuya a wajen Allah, yau gashi har gobe zasu gama exams, suna fitowa as usual suka wuce shope din cikin school din suka sayi lemo da snacks Sanan sukaje bayan class din su sukaci, bayan sun gama Afra tayi musu discussion akan subject din da zasu yi gobe har seda kowa ya gane sanan suka koma daki suka kwanta. Sai bayan sallar laasar suka tashi sukayi wanka da salla, dukansu yunwa suke ji amma kiwa ta hanasu yin girki, afra ce ta mike zata daura suka hana ta, kiran samarin su sukayi sukace su kawo musu abinci sbda su big girls ne, indai ba takure musu ba basa girki sedai kawai suje restaurant suci a biya musu. Duka samarin nasu suka yiwa waya kowa suka fada mishi abinda ze kawo musu, dake yanzu exams suke ba damar fita Jamil ne ya fara zuwa se mujahid se kuma nazir, kowacce acikinsu cikin motar saurayinta ta shige suna zuba soyayya. Dakyar suka barsu suka koma. Washe gari suna fitowa daga exams suka tarar anzo daukar su, Yasmin da Afra su 'yan Kano ne, leema Yar Kaduna ce unguwar rimi, ita kuma BILY Yar katsina ce. Dukansu a maka makan motoci akazo daukar su ita kuma Yasmin a motar gdnsu Afra suka tafi. Tafiya hour daya da rabi ce ta kaisu Kano, seda suka wuce suka fara sauke Yasmin a gdnsu dake zoo rd, sanan suka dawo gdnsu Afra dake meduguri rd bayan rukayya house. Da gudu Afra ta shiga gda daddy da mummy na zaune a falo ta tafi da gudu ta rungume dad, manna mishi kiss tayi tace daddy iam back, shafa kanta yayi yace you're well come my dota, sanan ta durkusa ta gaishe shi, ta gaida mum ma, Sadiya na zaune a gefen mum ta basar kmr bataga shigowar Afra ba, ta gefenta Afra taje ta dafa kafadarta tace ya sady ya gda? Tace lpy a dakire, sanan Talatu daya daga cikin masu aikin gdn ta daukar wa Afra kayanta suka nufi daki, neets ta sami dakin an gyara mata ko ina, Wanka tayi ta shirya sanan ta dawo falo, mum tace ga abinci can a dining, tace to. Abinci aka shirya mata me rai da motsi, nama kmr banza seda taci tayi dagas sanan ta koma daki zata kwanta, A/c din dakin ta kunna se tana ba tayi, falo ta dawo cikin shagwaba tace daddy bacci nakeji kuma A/c dakin taki yi, a rikice dad yace subahanalla, ya akayi haka ta faru? Talatu ya kira ya hauta da fada Dan iskanci ba nace ki ringa kula da dakin ba, duk abinda babu ki fadamin kafin ta dawo Amma kikayi shiru, sunkuyar dakai Talatu tayi tace kayi hakuri mantawa nayi, kama hannun Afra daddy yayi yace my dota kiyi hkri ki tafi dakin Sadiya ki kwanta, zanyi waya yanzu azo ayi miki refilling, tace to. Washe gari da wuri Afra ta tashi ta hada musu hadadden break fast, tana cikin jerawa a dining yaya kalil ya shigo falon yace gud morning my sis, shagwabe fuska tayi tace nayi fushi, jiya na Dade INA jiran dawowar ka amma harnayi bacci baka dawo ba, lakatar hancinta yayi yace iam sorry, wallahi naje abja dauko jabir ne, kuma bamu shigo da wuri ba, smiling tayi tace is OK ya wuce break fast is ready se kazo ka faraci, to ki zauna muci mana, ah ah ni ruwan tea kawai zansha banajin yunwa, wato har yanzu kina nan dakin cin abinci ko? Inaci walla, yau din ne de iam having abdominal discomfort, kinsha mgni? Inada ulgicid a daki zanje nasha, idan be dena ba you should call me, alright. Dakinta ta koma ta kwanta nan take bacci ya dauketa, su mum dad da yaya sady suka fito sukayi break, dad yace ina Afra? Yaya Kalil yace ita ta dafa abincin Amma ta koma daki ta huta, seda daddy yaje dakin ya Dade yana kallonta sanan ya shafa kanta yayi murmushi ya tafi office Yana fita sady tayi tsaki tace ni gsky na gaji da abinda akemi a gdan nan, na rasa wane irin so daddy yakewa Afra, gashide nice biological dota dinshi amma bayamin sonda yakewa Afra, ki gafa yau kwana uku INA fada mishi heater toilet dina ta lalace amma bebi ta kaina ba, amma ita jiya tana cewa A/c dakinta batayi yasa aka gyara mata, wallahi ko kadan a al amarinshi ba adalci, ni gasky iam tired....kiyi hakuri Sadiya daddy ki yana sonki sosai sbda Afra marainiya ce shiyasa yake tausayin ta, kuma kinsan irin shakuwar da take tsakanin daddynku da abban ta, so ki dena damuwa ni ba gashi ina tare dake ba.Dora kanta tayi akan cinyar mom din sukaci gaba da hira. Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣5⃣➖2⃣0⃣ Sai wajen 2pm Afra ta tashi da hang over, a daddafe tayi salla sanan ta fita dining taci abinci, bayan ta gama ta shiga kitchen ta dauko cup ta sami ya sady ta hada gumi so take tayi shawarma amma bata iya kwabin ba, Afra na shiga ya sady tace yawwa zoki yimin shawarma, karasawa wajen Afra tayi tana smiling tace ya sady ko bako zakiyi ne? Cikin shan mur tace eh, ga ingredients din can ni zanje nayi wanka, Afra tace to, shaf shaf tayi ta gama, da taga akwai dafaffen zobo a kitchen din kawai seta nuka kankana da coccomber ta tace ta hada lafiyayyen zobo, tayi hadadden gas meat. Tana fitowa daga kitchen din taci karo da sady tayi kwalliya tasha kyau, smiling Afra tayi tace waw kin ganki kuwa? You looks so beautiful, Dan murmushi tayi tace nagode, komai ya hadu? Eh, OK bari na dakko to. Kitchen din ta shiga ita kuma Afra ta koma daki tayi wanka tayi a shirya cikin wata English gown yellow, phone dinta ta dauka ta nufi garden tayi krtun novel. Tana fitowa taci karo da yaya kalil da friend din shi zasu shiga ciki, Dan smiling tayi tace sannu da dawowa big bro, yawwa my sis, ina zuwa? Zan shiga garden, OK afito lpy. Harta juya yace baki gaisa da friend dina ba, juyowa tayi ta kalli friend din nashi, kyawawa ne ba lefi sedai kallo daya zakayi mishi ka gane bashi da tarbiya, wata armless Riga da 3 quarter wando ne ajikinshi, gashi ya tara gashi yayi dying dinshi 2 clors rin yadda 'yan iskan america suke, Dan tabe baki tayi tace ina yini? Seda ya kashe ido irin na cikakkun 'yan duniya sanan yace lpy ya kike? Basarwa tayi ta shige. Tunda ta wuce ya bita da wani mayataccen kallo seda ya kalil ya Dan zungureshi sanan ya dawo hayyacinsa suka shiga ciki Sunayin sallama a cikin gdn ya sady ta taho da gudu tayi hugging dinshi sanan ta manna mishi kiss a kunci tace I really miss you my Broz, shima mayar mata yayi yace I miss you too my sweet sis, wata harara ya kalil ya bita dashi Amma ko a ajikinta batasan ma yanayi ba, kama hannunshi tayi tace muje kaci abinci, yace to. Mum ce ta suka gaisa, shi kuma ya kalil ya wuce side dinshi. Zama ya sady tayi a kusa da jabir se shagwaba take mishi, karar wayarsa ce ta katse musu hirar kawai seya kalleta yace iam coming, dad ne yake kirana. Tacan baya yaje sun Dade suna hira da dad, kuma da alama mgnar da sukayi me muhimmaci ce agaresu, bayan sun gama wayar seya shige garden, a zaune ya sami Afra ta nutsu tana karnta novel a waya. A hnkli ya karasa kusa da ita yace amincin Allah ya tabbata agareki, tana dagowa suka hada ido ba tare da ta amsa ba tace you again? Me kuma kazo yi nan? Yana wani shegen smiling yace wajen masoyiyata Nazo, shan mur tayi tace masoyiya kai tsaye? kai a tunanin ka kana da class din da zan iya soyayya dakai? Oh dama ana duba class a soyayya bansani ba? Ai nayi zaton soyayya makauniya ce, cancanta da wani class basa gabanta, kai a naka tunanin kenan amma ni INA duba dacewa, sbda haka baka dace da irin Mutanen da zanso ba, ko mode of dress.........dressing dina ko? Yayi saurin katseta, Don't mind me, very soon zan canja indai kika amince da soyayya ta, dafa kujerar da take zaune yayi yace bakisan meya faru bama, ana sati daya na dawo nayi mafarki ancemin idan na dawo cikin garin kano duk macen Dana fara magana da ita, itace zata zama wife dina, tunda na farka nake addua Allah yasa na fara haduwa da mace mekyau, kuma kinsan luckily kece mace ta farko Dana fara magana da ita...ya karasa mgnar yana dariya, tsaki Afra tayi tace aikaji irin shirmen, a ina ka taba ganin mafarki ya zama gaske? Basarwa yayi yace joke a part Afra, iam seriosly in Luv wit you, kuma wallahi so nake na aureki, Personality dina kuma da kike mgna zan canja very soon, I can do anything for d sake of your luv, don Alla ki soni Afra ya karasa mgnar yana kallon kwayar idonta. Kawar dakai tayi tace you have to change for d sake of god not me, smiling yayi yace OK I will change for d sake of god, yanayin yanda yayi mgnar ne ya bata dariya, shima dariyar yayi, sanan yace kin amince na zauna a kusa dake? Kai kawai ta daga mishi, bayan ya zauna yace Sbd fitinannen kyaun ki ko introducing kaina ban miki ba na fara Isar miki da sakon da yake cikin zuciyata Sunana jabir kuma ni Dan gdn PA din abban ki ne Alhaji sidi, base kince komai ba i have already know every things about you, hannu ya mika mata yace nice to meet you, nice to meet you too kawai tace ba tare data mika mishi hannun ba. Zama yayi yanata mata hira har seda aka kira sallar magrif sanan suka mike suka shiga cikin gda Maman Kawa [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 2⃣0⃣➖2⃣5⃣ Suna shiga suka sami ya sady a zaune a falo, wani irin kallo tabisu dashi, cikin tsananin kishi tace kai kuma daga cewa kana zuwa sena jika shiru, smiling yayi yace Wallahi kinga wacce ta rikeni nan, tunda na ganta zuciyata ta Kasa samun nutsuwa, kuma seda ta wahalar dani kafin ta amshi tayin soyayya ta, nan take fuskar ya sady ta canja, ta nemi yawun bakinta ta rasa sanan idonta ya kada yayi ja, basarwa jabir yayi kmr be gane halin da tashiga ba yaci gaba da cewa nida nasan haka zata bani wahala ma Aida ta wajen ki zan biyo kiyi mata mgna, Kasa control din kanta Sadiya tayi, kawai seta wuce dakin mom da sauri, tana shiga ta fada jikin mom tana kuka waini meke faruwa dani ne? Me yarinyar nan Afra take nufi dani ne? Na fuskanci duk abinda taga inaso se tayi kokarin rabani dashi, ko kinsan yanzu ya jabir ma yake cemin wai ita yakeso,,,,,mom ce ta katseta da cewa to seme don jabir yace yana sonta? Mum kinsan abinda kike fada kuwa? Kwarai kuwa nasani, aini dama jabir be kwanta min arai ba sabda bashi da tarbiya, ko kin manta daddyn shi gdn nan yake zuwa wani lkcn yayi ta kuka sbda bakin cikin sa, aini sama Sam be kwanta min ba, ki kwantar da hnklin ki ki kyaleshi su karata da Afra sunfi dacewa ma, ke kuma akwai Wanda nakeso ki aura, a duniya banida wani buri daya wuce naga kin aureshi, cikin zumudi ya sady tace waye shi mum? Wani doctor ne daya duba ni a Italy, matashi ne domin kuwa shekarunsa ba zasu wuce 30yrs ba, tunda nake ban taba ganin likita me nutsuwa kmr shi ba, seda naje kusan kasashe goma akan ciwon kafa ta Amma ba wani improvement, luckily Allah ya hadani dashi a wani Asibiti a Italy, cikin nutsuwa yayi min question na bashi amsa, yana rubatamin mgni naje na fara sha kmr cirar kaya, yaron Dan bewa ne, kansa yanda kikasan computer haka yake, gashi dakyau kmr balarabe, Sbd burgeni da yayi ne yasa na tambaye shi Dan wanne Kasa ne shi, kawai sainaji yace Nigeria, ba karamin mamaki nayi ba, tun daga lkcn na gudiri niyar kota halin kaka sena San yadda nayi ya aureki, Last week ina karnta daily trust naji sunce ya dawo gda 9ja kuma a kowanne state ze sami Asibiti guda daya yaje yaga patients free of charge, sanan kowanne Asibiti 2 months zeyi yana ganin patients, naji ance da jgwa ze fara so yana zuwa zamuje mu ganshi, wallahi ko nawa ne zan kashe domin naga ya aureki dariyar farin ciki ya sady tayi tace one of d celebrities zan aura kenan, Allah ya barmin ke mom, dariya mum tayi tace amin. Yau satin Afra da jabir guda kenan da fara soyayya, amma kmr sun shekara sbda mugun son junansu da suke, wani irin so Afra takewa jabir irin son da bata tunanin zatayiwa wani irin shi ba, sbda ita ya nemi aiki a rasheed shakoni specialists Hosp dake pharmacy ya krnta. A bangaran leema kuwa kullum seta budo pics din Dr Aryan sanan take iya bacci, yauma kmr kullum ta dakko phone dinta zata tura mishi text ta Instagram setaga yayi blocking dinta, ta fara dialing no shi amma yaki shiga, dafe kanta tayi wasu zafafan hawaye suka fara zuba a idonta, kmr daga sama taji phone dinta tana ruri, Dr Aryan is calling........ Ta gani ajikin screen din, jiki yana bari ta dauka, assalam alaiki taji ance da wata irin murya da bata taba jin me dadin ta ba, amin wa alaika assalam ta amsa mishi muryarta tana rawa, don Allah ke wacece? Kin dameni, duk lkcn Dana bude phone dina senaga text din ki, inada yan mata dayawa masu naci amma ban taba ganin jarababbiya irin ki ba, sbda sauran idan na canja layi basa samun number na da wuri, amma ke Dan jaraba Dana canja layi kike samu, na rasa Wanda yake baki, so na rokeki don girman Allah karki kara shiga harkata sbda inada matar da zan aura har ansa mana date, kuma banida raayin mata biyu, so don't ever call me again pliss, dif ya kashe wayar sa. Tunda ya fara mgna leema ta lumshe ido, jin dadin muryar sa take tamkar tana sauraron wakar Umar m Sharif, sbda mugun dadin voice dinshi, seda ya katse ta dawo hayyacinta, tuno mugayen kalaman daya jefeta dasu tayi kawai seta zube awajen tana wani irin kuka cike da tausayin kanta Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 2⃣5⃣➖3⃣0⃣ Ana saura sati guda su Afra su koma school taje ta sami daddy da safe, bayan ta gaisheshi tace don Allah daddy alfarma nake nema, go ahead INA jinki my dota, dama so nake a kama min ranting din gda, a dutse tunda Sbd last year ma dakyar muka sami daki a hostel, kuma kaga next year zamu gama, ai bama ranting zan kama miki ba saya miki zanyi idan yaso in kika gama seki zuba yan haya a gdn,, wane irin design kike so? Me katon falo da 4 bedrooms, is OK zansa ayi cikiya, idan an samu ayau ma zaa saya, cikin farin ciki tace nagode daddy Allah ya saka da alkairi, yace amin. Afra na fita mum tace da kudinta da ake juyawa zaka se mata gdn ko kuma da naka? Da kudina zan se mata, ai nayi alkawari bazan taba mata kudinta ba, indai tana hannuna komai ni zanyi mata, banida wani buri daya wuce naga na bata dukiyarta ba tareda kwabonta yayi ciwon kai ba, kuma insha Allah zanyi kokarin hakan. To amma idan hakane gaskiya baka mana adalci, haba alhaji ya kamata ka Sani munada hakki akanka, ta yaya zaka ringa diban dukiyarka kanayi mata hidima dasu bayan yarinyar tafika kudi, kuma da munyi magana kace wai marainiya ce, yarinyar da aka mutu aka bar mata billions of naira aiba abar tausayi bace, toni gsky ban yarda ba, sbda ko kai ka haifeta iya kaci kenan, kuma wallahi indai kasaya mata gdn nan to ya zama dole ka sewa Sadiya ma, na dena yin shiru ana cutarmu nida 'yayana. Dariyar manya daddy yayi yace karki zama me manta alkairi mana hauwa'u, alhaji Suleiman ba abinda beyi min ba a rayuwa, ita kanta dukiyar da nake gadara da ita ta hanyar wa na samu? Ba irin gatan da be nuna min ba a matsayina na Wansa, kuma yanzu don na kyautatawa tilon yarsa shine har kike damuwa. Aini ban hana ka kyautata mata ba, amma abin yayi yawa, sbda haka ya zama dole ka canja ehe....mikewa tayi ta tafi daki fuuu cikin fushi, shi kuma daddy wata Yar dariya yayi wacce nima bansan manufarta ba yace hajya Kulu kenan. Kamar yadda daddy yayi alkawari, ya sayawa Afra irin gdan da takeso na 10 million naira, ready made ne gdn domin kuwa harda furniture's aciki, electronics kawai suka saya se sauran kayan amfanin gda da zasu bukata. Yau sukayi resuming school, jabir ne ya mayar da ita dake yanzu a dutse yake aiki, dama tun kafin su koma ta kira su leema ta fada musu, aikuwa da suka ga gdn ba karamin farin ciki sukayi ba sbda karya ta karu, zama sukayi suka gyara gdn, dake 4 bedroom ne kuma kowanne daki akwai toilet aciki, se kowacce acikinsu ta dauki daki daya, sanan suka hade falon da kayan kallo masu tsada, idan ka shiga gdn bazakace students ne aciki ba, friends din su se zuwa gulma suke, su kuwa su leema an sami abinda akeso se budawa suke sun kara zama big girls. [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 3⃣0⃣➖3⃣5⃣ Haka rayuwa taci gaba, su afra sun koma lectures sosai, sedai su leema har yanzu hali yana nan, domin kuwa shanawa se abinda ya karu ma, afra da jabir ma soyayya suke sosai sedai abinda ya yake damun afra shine yanda jabir ya biyewa su BILY suna tsula tsiya, domin kuwa sun hade sosai sbda raayinsu yazo daya, kusan kullum tare suke yawon bin restaurant da zuwa club, yauma kmr kullum sun shirya zasu tafi afra tace ya kamata by now Ku rage yawon tafya cin abincin nan, wai meyasa bakwa gudun magana ne? Da haka kuke tunanin zaku sami responsible miji Ku aura? Na tabbata yanzu mutane sun fara ganeku sbda yawan haduwa daku da suke a wajen cin abinci, banda zancenku fa ba abinda mutane suke, BILY ce tayi dariya tace duk Wanda suke zancen mu basu waye ba shiyasa, leema tace kuma kema sedai ki toshe kunnenki domin kuwa duk kamun kan naki da kike bazaki fita daga zargi ba, Sbd kowa yasan tare muke dake, eh na Sani, amma kuma bazan rasa masu adalcin da zasu bada sedar cewa ni a nutse nake ba, tunda duk abinda kuke ana kula, bushewa sukai da dariya a tare sukace nutsuwa manya, kinada nutsuwar amma kike son jabir a matsayin Mijin aurenki? To idan baki Sani ba bari mu fada miki, jabir yaci uwarmu iskanci, domin kuwa shi har giya yana sha, ni nayi mamaki ma da yake sonki domin kuwa shi wayewar sa irin ta guy's din america ce, jabir ya waye to d extent, shiru afra tayi for some minutes, sanan tace inaji ajikina nizan zama sanadiyar shiryuwarsa shiyasa zan aureshi, kuma be kamata kuyi mamaki ba don yana sona sbda namiji dan iska ma yana sha'awar auren mace nutsatssiya sbda ya samarwa 'yayanshi uwa ta gari. wata dariyar suka karayi sanan sukace idan haka ne kuwa akwai aiki agabanki, domin kuwa jabir ba karamin hatsabibi bane, Yasmin ce tace 'yan mata kuzo mu ware karta bata mana lkci Suna fita Afra ta fashe da kuka, itama halin jabir ba karamin damun ta yake ba, kuma gashi kullum sonshi karuwa yake a zuciyarta, kuma duk lkcn da suka zauna setayi mishi nasiha, amma baya dauka, Hannunta ta daga sama tace ya Allah idan jabir me shiryuwa ne, Allah ka shige min gaba na zama silar shiryuwarsa, idan kuma ba me shiryuwa bane Allah ka cire mun sonshi a zuciyata. *10 July* shine yayi dedai da ranar zagayowar Afra, shiyasa jabir ya shirya mata hadadden birthday party a Royal hotel, dama ya tanadi komai har kayan da zata sa tun kafin ranar tazo, sbda surprise dinta yake so yayi. Wani hadadden material ya saya Dan wajen 30k, akayi mata fitted gown zama tayi ta Mirza dauri da seka rantse head ta daura, su leema se yaba kyaunta suke, duk dasu farare ne amma ko kwatar kyaunta basu kama ba, hanata yafa gyale sukayi, sukace wai tafi kyau a haka. A tare suka fita, tun kafin ta karaso jabir ya kafeta da ido, ji yake kmr yaje yayi hugging dinta, bude mata motar yayi kirar anaconda ta shiga, sanan ya zaga ya shiga yayiwa motar key suka tafi, su kuma su leema sukabi bayan su. Hall din ya cika makil da jama'a dake ba karamin gayya sukayi ba, kama hannunta yayi suka shiga tare, bayan anyi mata birthday song, ta yanka cake ta sawa jabir a baki, shima yanka kato yayi ya bata sbda girman shi Kasa rufe bakinta tayi, nan take waje ya dauki tafi da ihu. Bayan waje ya lafa aka fara rabon abinci da abin sha, seda kowa yaci ya koshi aka bude music nan take 'yan mata da samari suka hau rawa, dama hada giya golden star suka zuba a robar laccasera suka ajiye duk meso ya dauka yasha, dake rabin Mutanen wajen yan club din su jabir ne, kuma most of them sunsha sun bugu, hautsinewa wajen yayi banda casu ba abinda ake, kowa yaja budurwar sa se wata rawa suke ta 'yan duniya, tun abin yana burge afra harta fara tsorata da al amarin. Kama hannunta jabir yayi yace su shiga rawa, Amma fur afra taki, kawai seya shiga ya fara wata rawa ta 'yan iska nan take friends suka hau ihu suna se oga, ran afra ne ya baci kawai seta fice daga hall din, bin bayan ta jabir yayi da gudu, cikin sauri yasha gabanta sweet heart meya faru kika fito? Gda zan koma sbda ni ban saba da irin wanan rayuwar taku ba, langwabe fuska yayi, iam sorry my dear, bari nazo mu tafi, komawa yayi ya karbi loud speaker yace jama'a mun gode da amsa gayyatarmu da kukayi, ina muku addua Allah ya maida kowa gda lpy, sanan ya fita da sauri ya bude mata kofa ta shiga suka tafi. Har cikin gdan ya shiga dake drive in ne, bude kofar tayi zata fita kawai seya janyota jikinshi yasa lock a motar, cikin shan mur tace meye hakan? Marairaicewa yayi yace haba afra meyasa kike min haka ne? Kinsan kuwa irin wala da kuncin da zuciyata take fama akanki? Banida wani buri a duniya daya wuce naji dumin jikinki, amma Sam kinki bani hadin kai, kina ganin yanda su leema sukewa samarinsu Amma ni kin Kasa bani irin wanan caring din, ni kodai kin dena sona ne Afra? Ya karasa mgnar da wata cool voice, dagowa tayi suka hada ido, wani mugun sonshi taji ya karu a zuciyarta, cikin sanyin murya tace INA sonka ya jabir, kawai de banaso na sabawa mahallicina ne, kara langwabewa yayi yace bafa wani Abu zan miki ba afra, dumin jikin ki kawai nace Inason ji, kuma INA ganin wanan ai is nothing, rungume ta yayi tsam ajikinshi ya fara shafa gashin kanta a hnkli, da kadan kadan yake shafa ta cikin wani salo na yaudara da kwarewa, luff tayi ajikinshi wani dadi yana ratsa ko ina acikin gabobin jikinta, wata zuciyar ce tace mata" _anya kuwa kinyi wa kanki adalci afra?_*duk lkcn da mace da na miji suka kebe su biyu, to na ukunsu shedan ne, bakya tsoron abinda zeje ya dawo?* zuciyarta ta kara jefa mata question? _A uzu billahi minal shaidanir rajeem_ tace da sauri, sanan ta tore jabir da karfi daga jikinta, kallonta yayi da runannu idonsa suka fara fita daga hayyacinsu yace afra meya faru? Yayi mgnar cikin rashin kuzari, bude min kofa na fita, Sbd me afra? Sbd kai shedani ne, mayaudari kai ya jabir, na fuskanci so kake ka ruguza tarbiyar da iyayena suka Dade suna ginawa, so kake ka wulakanta min rayuwata ya jabir, ko kadan halina da naka basa kamanceceniya sbda haka ka fita daga harkata. Afra kinsan me kike fada kuwa? Kina zaton zan iya rayuwa ba tare dake ba? Koma menene inaso mu rabu, kuma ka ya zama dole ka cireni a zuciyarka domin kuwa na dena son.....enough don Allah, seme idan kince mu rabu, nima na fara gajiya da ustazancin ki, haba dalla yarinya kin Kasa wayewa, ko hannun ki bakya bari na rike amma duk da haka nake hakuri, tunda hakan kika zama kije kawai Allah ya hada kowa da rabonsa. Ji tayi gabanta yayi wata mummunar faduwa, sabda ba karamin so takewa jabir ba, amma data tuna kokarin kaucewa sabon Allah takeyi setaji courage a zuciyarta, sbda tasan ubangiji bazai taba barinta haka ba face yayi mata sakayya da Wanda yafi jabir, bude kofar tayi ta fita, yana ganin ta fita yabi bayan ta yana bata hakuri, cikin gida ta shiga ta rufe kofa, kiran no ta ya farayi amma taki picking, kawai seya shiga mota ya fice daga gdn [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 3⃣5⃣➖4⃣0⃣ Afra na shiga ta fada kan gado tana wani irin kuka, da haka harsu leema suka dawo suka sameta, suna tambayar ta meya faru? Ta share bata basu amsa ba. Shi kuwa jabir ko baccin kirki beyi ba, sbda ba abinda zuciyarsa takeso kmr afra, ya zama dole gobe yaje ya rarrashe ta sbda bazai iya rabuwa da ita ba. Dr Aryan, Dr Aryan shine abinda duk wani gdn television da gdjen magazine suke mgana akai, a yanzu haka yana jgwa cikin garin dutse a babban Asibitin rasheed shakoni specialist Hosp domin ganin marasa lpy da conditions dinsu ya zama critical. Ranar Monday da Wednesday ne ranar da yake ganin new patients, ranar Tuesday da Thursday kuma wuni yake yana surgery, Friday kuma ya huta. Daga lkcn daya fara ganin patients zuwa yanzu, yayi wa mutane sama da mutun a shirin surgery ciki kuwa harda masu spinal chord injury, Kuma cikin ikon Allah yayi aikin successfully, abinda ko a kasar turai ba kowanne likita ne yake iyawa ba, wanan dalilin ne yasa sunan shi ya kara yaduwa a duniya bawai a Nigeria kawai ba, kuma abinda yake kara burge mutane dashi shine he is very young, kuma gashi yasan darajar patients dinshi. Tun ranar da doctor Aryan ya fara aiki a Asibitin jabir yakeso ya ganshi, amma kuma ya rasa hanyar da zebi ya ganshi domin kuwa hadadden consultation room aka ware mishi, ba kowa ne yake iya zuwa wajen ba, kuma idan yana ganin patients baya saurarar kowa, kuma yana gamawa yake tafiya gda, sanan da body guards yake yawo sunkai mutun goma sha biyu, kuma duk masinjoji da masu yi mishi hidima da abinsa yazo, ba Wanda ya dauka a garin, wanan dalilin ne yasa ganin shi yakewa mutane wahala, kuma ba kowanne condition yake gani ba, se Wanda ya gagari kondila😂. Jabir ne ya faka motar shi a kofar gdnsu afra, phone dinshi ya dauka ya kira leema yace fito waje da Allah, tace to. Tana fitowa ta bishi da kallo, sanan tayi wani smiling tace meya faru naga ka rame? Kina nufin bakisan me yake faruwa tsakanina da afra ba? Ai yau kwana na uku kenan bana cikin hayyacina sbda mutuniyar ta juya mini baya, ko recieving din call dina ta dena, don allah leema ki temaka ki shawo min kanta, smiling leema ta karayi tace karka damu zan shirya ku, amma da sharadin zaka hadani da Dr Aryan, tunda yanzu yana adibitin ku. Shiru jabir yayi for some seconds, sanan yace problem din ganin shi yanada matukar wahala, koni da muke tare ba kowa ne yake samu ya ganshi ba, amma I will try my best Sbd nima akwai wata alfarma da nakeso yayi min [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 4⃣0⃣➖4⃣5⃣ Fara ido leema tayi tace shiga daga ciki to bari naje na tro maka afra, yace to, tare suka shiga compound din gdn ta dauko roba chairs ta ajiye mishi, sanan ta shiga ciki. A falo ta samesu suna kallon wani series film, hannun afra ta kama tace zo muje kiga wani Abu, ba tabari afra tayi magana ba ta jata suka fita waje, yana ganin su ya mike shan mur afra tayi tace meya kawoka gdnmu? marairaicewa yayi yace afra don Allah kiyi hakuri wallahi bazan iya rayuwa ba tare dake ba, yau kwana uku kawai nayi ban ganki ba Amma kiga yanda na rame nayi baki, ya kamata by now ki tausaya min. Ba wani mgnar tausayi, ka hakura dani kawai, Sbd rayuwata da taga bazata taba zuwa daya ba,,,,,,indai sbda haka kike kuduna na canja hali afra, nayi miki alkawari daga yau bazan kara irin abinda nake ba, zanyi kokari na zama mutumin kirki insha Allah, nidai don Allah kiyi hakuri🙏🏻 leema ce taci gaba da cewa ya kamata kiyi hakuri Afra, dama nasha jin kina cewa Allah yasa kece silar shiryuwar jabir, kinga yanzu Allah ya amsa adduarki. Kallon jabir afra tayi da runannun idanuwanta tace ka tabbata abinda ka fada gskya ne tsakaninka da Allah? Wallahi iam serious, is OK shikenan ya wuce, wata shegiyar ajiyar zuciya jabir yayi yace alhamdulilla, sanan ya Dan langwabe fuska yace to danyi min smiling ko na danji sanyi a raina, dariyar da take kara mata kyau tayi, shima dariyar yayi yace dats my baby, wallahi INA sonki da yawa afra, da baki yafemin ba da bansan yadda zanyi ba, da leema taga sun shafa'a da hirar soyayya se kawai ta tafi ta basu waje, sun Dade suna hira sanan yayi mata sallama ya tafi, seda ta rakashi har mota sanan ta Washe gari Friday da safe jabir yaje office din MD Asibitin su yace yanaso ya temaka ya hada shi da Dr Aryan Sbd akwai temakon dayake so yayi mishi, yace to shikenan ba matsala idan yazo anjima zanyi mishi mgna. Wajen 11am Dr Aryan ya shigo, sanye yake cikin wata farar gezna Yar wajen 200k, tafiya yake confidentially yana tsakiyar body guards dinshi se basarwa yake, yanayin yanda guards din shi suke mishi kmr wani governor. Office din MD ya fara zuwa sanan ya rakashi sukayi round, duk inda sukayi se anbi Dr Aryan da kallo tun daga kan out patient, staffs da kuma patients relatives, kowa yana tofa albarkacin bakinsa. Bayan sun gama har yaje ze tafi MD yace don Allah doctor INA Neman alfarma, cikin nutsuwa Aryan yace alright, dama daya daga cikin staff dina ne yakeson mgna dakai, Kuma da alama sirri yakeso kuyi, so don Allah in ba damuwa mu koma office dina seyazo ya sameka, Dr Aryan yace to, a waya MD ya kira jabir se kuwa gashi ya wuntsilo da sauri, a reception ya sami MD a zaune, yace mishi shiga yana ciki. Da sallama ya shiga Aryan ya amsa mishi cikin sakin fuska, sedai suna hada ido jabir ya rikice sbda mugun kwarjinin Dr Aryan, fargaba da tsoro ne suka kama jabir a lkci guda ya Kasa mgna, da Aryan yaga shirun yayi yawa sai yace uhm inada abin yi dayawa, Cikin diriricewa jabir yace iam sorry, dama wani temako nakeso kayimin akwai wani uncle dina barrister ne, shi yaron wani attajiri ne, kuma uban gdn nashi ya rasu, so yan uwan attajirin da abokan kasuwancinshi suna tunanin akwai manyan kadororin Alhajin a wajen shi, akan haka ne suka kaimishi hari har suka harbi 'yarshi, tun lkcn da aka harbi 'yarsa ya dena mgna, baya fuskantar komai, kullum sedai ya zauna yayi shiru munyi yawon asibitoci da yawa amma har yanzu basu gano matsalar ba, duk inda mukaje se suce kalau brain dinshi take, amma har yanzu be dawo normal ba, shine nace don Allah ko zaka temaka ka ganshi? Wani kayataccen smiling Dr Aryan yayi yace wanan ai is nothing kazo dashi kawa, shiru jabir yayi na Dan seconds sanan yace ai problem din mun boyeshi ne a wani waje da ba Wanda ya Sani, kuma mun nunawa jama'a cewa wasu ne sukayi kidnapping dinshi sbda tserar dashi daga sharrin 'yan uwa da kuma abokan kasuwancin alhaji. Wani shu'umin smiling Dr Aryan yayi yace yanzu me kakeso nayi maka kenan? So nake ka temaka min muje inda yake ka duba min shi don Allah, humm pharmacist jabir kenan, taya zanyi na gane ba kazo nan ne don kayi kidnapping dina ba? Magana ta gaskiya bazanyi risking kaina na bika ba, temako daya zanyi maka shine ka kawo shi secretly da daddare na ganshi, zamuyi meeting da his Excellency around 7pm, so ka nemeni wajen 8:30pm, ga compliment card dina nan, yana mika mishi ya fice suka tafi. Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 4⃣5⃣➖5⃣0⃣ *8:30pm* Daidai lkcn suka gama meeting da his excellency da kuma commissioner of health, sun tattauna ne akan sunaso ya zauna yayiwa jgwa aiki, zasu biyashi ko nawa yakeso, se yace musu zeje yayi shawara da dad din shi, duk yadda ake ciki ze fada musu, daga nan aka kawo varieties na abinci, sukaci sanan yayi musu sallama ya tafi fito daga gdn, yana shiga mota call din jabir ya shigo, yana dauka yace kaje da patient din naka Asibiti gani nan zuwa. Direct Asibitin ya wuce, dama tun kafin ya karasa yayiwa masinjan office din shi waya yace ya bude, a bakin wajen ya sami motar su jabir, shiya fara shiga sanan suka bi bayan shi, kallon jabir yayi yace wanan ne pt din? Eh shine, meye sunanshi? Barr kamal, ok ai yanajin mgna ko? Eh Amma baya iya mayarwa, kuma is lyk ya manta rayuwar sa da yayi a baya, wani gado ya nuna mishi yahau, sanan ya danna wani Abu ajikin gadon, se gashi ya matsar a kansa cikin wata na'ura, brain CT scan yayi mishi bayan ya gama ya fitar da result din, zubawa result din ido yayi yana kallo se kuma ya kalli jabir yace suwaye sukace muku brain dinshi normal take? Munga consultant sunfi mutun goma, dukansu abinda suke fada mana kenan, to gsky ba daidai suka fada muku ba, domin kuwa ya sami temporary loose of memory,,,,,cikin hanzari Barr kamal ya dago ya kalli Dr Aryan, suna hada ido Dr yayi wani mayaudarin murmushi sanan yaci gaba da cewa jabir it is temporary not permanent so any time from now he can come back to his normal conscious, amma ya zama dole a bashi diversional therapy, abinda nake nufi shine kuyi creating wasu games a inda yake domin ya su ringa debe mishi kewa, hakan ze temaka mana sosai wajen treating dinshi cikin girmamawa jabir yace kamar wanne irin games kenan? Kamar wasan polo da kuma da kuma basket ball,,,,,,kara dagowa Barr yayi yana kallon Dr Aryan, sedai a wannan karan mamakin da yake kan fuskarsa yafi na farko, kawar dakai Dr Aryan yayi yacewa jabir zaku iya tafiya, kuma insha Allah next time zanzo har inda yake na duba shi, tunda na gane cewa kai me gsky ne, dariya jabir yayi yace ngde sosai Doctor, Allah yasa kafi haka, shima Dr Aryan smiling yayi yace amin, Allah ya bashi lpya sanan sukayi sallama ya tafi, suma suka tafi. Tun daga ranar da jabir da afra suka shirya, jabir ya dawo mutumin kirki, domin kuwa yanzu dressing ma descent yakeyi, sanan ya dena zuwa club kullum idan ya taso daga aiki wajen safna yake zuwa suyi ta hirar su ta masoya. Yauma kmr kullum suna compound din gdn a zaune akan rover chairs, suna hira cikin nishadi da kaunar juna Sega leema ta fito zasu fita, bayan sun gaisa tace har yanzu baka cikamin alkawari na bafa, smiling yayi yace kiyi hakuri na kusa, domin kuwa yanzu mun zama friends nida shi, amma kuma dole sena bishi a hnkli sbda he is very smart, kuma yanada I don't care attitude, Dr Aryan ya zarce duk yanda kike tunani leema, ya zama dole mubi abin a hnkli, lumshe ido tayi kmr tana gaban Dr Aryan, sanan tace a shirye nake na jure duk wani wulakanci da rashin mutunci da zeyimin indai zan samu na ringa sahi a idona, kallon mamaki afra tayi mata tace kinda hnkli kuwa leema? Ni kuwa nake da hnkli, bakisan waye Dr Aryan ba shiyasa, da ace zaki zauna dashi koda na 20 minutes ne, wallahi da ki dena ganin lefina domin kuwa ya hadu to d core, ni a haka ma INA da class ai, heart killer ne wanan mutumin, cikin few seconds yan mata suke falling akansa, dariya jabir yayi yace ga Dan banzan kwarjini, randa na fara haduwa dashi dakyar na iya yi mishi mgna duk da na girmeshi, ai gsky ya hadu kam shiyasa bana kaunar abinda zai hadasu da afra, dariya afra tayi tace ka kwantar da hnklin ka, ni kyau ko kudi basa burgeni, you're my first and last lover insha Allah Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zard🌹🌹 5⃣0⃣➖5⃣5⃣ Yaune ranar da Dr Aryan ze kara ganin Barr kamal, tun safe jabir ya kirashi ya fada masa seyace ya bari idan an idar da sallar la'asar se yazo su tafi, aikuwa ana fitowa daga salla ya kirashi, yana dauka jabir yace hlo sir, don Allah kayi hakuri na kira ne na kara tuni, smiling Dr Aryan yayi yace INA Asibiti kazo ka daukeni tunda kace bakason body guards dina Susan wajen ko? Wit respect jabir yace OK thank you Sir. Da wata makekiyar bullet proof range rover yazo, har bakin office din suka zo ya shiga suka tafi. Su biyu ne kawai a motar, wata unguwa ya nufa dasu da seka rantse baa cikin dutse take ba, kofar wani katon gda suka nufa da sauri me gadi ya fito ya bude musu gdn, seda sukayi tafiya me nisa sanan ya faka motar a kofar falon gdn, wasu manyan mutane suka gani zaune a cikin irin bukkar shakatawar nan, wit confidence Dr Aryan ya fito suka karasa wajensu, jabir ne yace barkanku da yamma daddy, barka de my son, wanan ne likitn namu? Eh shine daddy, likita barka da zuwa, ya kokari? Alhamdulilla alhaji, Masha Allah, but your face looks familiar, cikin rashin damuwa Dr Aryan yace nidin ko? Eh, akwai wani aminina Eng Muhammad Tahir ko Kasan shi? Kai gskya ban taba jin sunan bama, is alright mungode sosai da kokarin da kake mana Allah ya saka da alkairi, smiling Dr Aryan yayi yace ba komai, sanan daddy ya kalli jabir yace Ku shiga patient din yana ciki, OK daddy. Dr Aryan be taba zaton gdn yanada girma haka ba, seda suka wuce wajen part 9 kafin suzo inda Barr kamal yake, key jabir yasa ya bude suka shiga, a zaune yake akan gado hannunshi rike da magazine, bin dakin jabir yayi da kallo, sanan ya dubu Barr yace ya jikin? Binshi yayi da kallo kmr be gane abinda yake nufi ba, wata jaka Dr Aryan ya bude ya dakko Bp apparatus ya gwada Bp shi, sanan yace kunyi creating wajen game din kuwa? Jabir yace eh, OK, kmr wanne lkci yake fita game din? Safe da yamma, alright yayi na yamman ne yau? Aa dama yanzu nakeso na rakashi yayi, OK to idan ba damuwa inaso muje wajen [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 5⃣5⃣➖6⃣0⃣ Jabir yace to wuce muje, a tare suka tafi wajen game din, cire agogon hannunshi Dr Aryan yayi ya ajiye a gefe suka fara buga game, seda sukayi kusan 1:30hour suna wasa sanan suka tafi. Bayan sun shiga daki Barr ya samu waje ya zauna, Dr Aryan yace mishi ka shiga toilet kayi wanka, beyi mgna ba sebin shi yayi da wani irin kallo kmr soko. Kallon jabir Dr Aryan yayi yace kaga alamar improvement a tattare dashi daga lkcn daya fara fita game zuwa yanzu? Jabir yace eh akwai amma ba sosai ba, Dr Aryan duba aljihunsa yayi yace kash na manta agogo na a field din can bari naje na dakko, cikin girmamawa jabir yace ah bari na dakko ma. Seda Dr Aryan ya tabbatar jabir ya tafi sanan ya kalli Barr kamal yace nasan cewa you're psychologically, physically and socially normal, hysteria kawai kake, shiyasa ka mayar da kanka haka, Amma advisably ya kamata ka ringayin wasu alamu daza suna cewa kana Dan samun sauki, wani lkcn ka ringa amfani da hannu ko kai wajen basu amsa, cikin tsananin mamaki Barr kamal yace wai kai waye ne? Meyasa kace musu na sami temporary loose of memory, bayan kuma na tabbata ba haka result ya nuna maka ba? Sanan ya akayi Kasan cewa basket ball da wasan polo sune best game dina, har kayi documenting su providing dinsu? smiling Dr Aryan yayi yace a personal history dinka dana tambaya suka fadamin, ze kara mgna kenan jabir ya tro kofa ya shigo, kawai se Dr Aryan yace a yanayin yanda naga yayi basket ball din nan dazu sosai ba tare da yayi mistake ba ya tabbatar min da cewa akwai improvement, kuma anytime ze iya dawowa Norma sedai ba musan yaushe bane, kuma wacce ranace ba....jabir ne ya katse shi da cewa Allah yasa doctor yace amin, ni zanje na wuce senan da 3wks insha Allah. Tare suka fito suka tafi seda yakai doctor Aryan har kofar gdnshi bayan doctor ya fito jabir ya bude mota ya dakko wasu makudan kudi zasu kai 500k ya mikewa Dr Aryan yace gashi inji daddy na yace a baka, wani shu'umin smiling Dr Aryan yayi yace ka maida mishi, kace sbda Allah nake muku aiki badan Ku bani komai ba, da ace biyana zakuyi to da tun kafin na fara aikin zamuyi ciniki, kuma da sedai ku biyani in millions, INA fata ka gane? Eh nagane ranka ya Dade, mungode Allah ya saka da alkairi, karka damu duk yiwa Kaine ai, gud nyt, harya fara tafya jabir yace ahhm doctor, juyowa Dr Aryan yayi, don Allah kayi hakuri wata mgna na manta ban tambayeka ba, sorry for d disturbances pliss nasan ka gaji, ba damuwa INA jinka. Wasu daga cikin halayyarka ne suke bani mamaki dama, tunda muka fito daga gdnmu nake expecting questions daga gareka, Amma senaga har zamu rabu baka tambayeni ba, Dan basarwa Dr Aryan yayi yace kmr wane questions kenan? Na fada maka daddy dina a Kano yake da zama, amma da mukaje ka ganshi a gdn but you didn't ask, part din da Barr kamal yake ciki shine na karshe acikin gdn, kuma sanan munsa key mun rufeshi a daki, amma baka tambayi meyasa muka rufeshi ba? Wani mayaudarin murmushi yayi yace inada I don't care attitude pharmacist jabir, bana shiga harkar kowa including my mom, kuma nima banaso a shiga harkata iam always like that, INA fata ka gane? Eh na gane sir, Allah ya bani ikon yin koyi da hali irin naka, smiling Dr Aryan yayi yace bye. Yau tunda gari ya waye su sadiya ake shirin tafiya dutse, sif din kayanta ta bude ta zubawa ido, ta Dade kafin ta zabo kayan da zata saka, wani hadadden lace ta dakko purple color Riga da siket, seda ta shafe 30 mints tana kwalliya, sanan tayi daurin Dan kwali ta dauki gyale ta yafa, tasa takalmi. Tsayawa tayi agabn madubi tana gwada yanda zatayi idan sun hadu da Dr Aryan, wata tafiya tayi kmr tana wajen zaban sarauniyar kyau sanan ta make murya tace _doctor barka da aiki, mun same ka lpya?_ kai idan nayi haka zece local ce ni, _hlo gud morning doctor, iam so happy to met you_.......kiran da mom ta kwala matane ya katse ta, naam mum, baki shirya bane har yanzu? Na shirya mom bari na fito, sanan ta dauki bag dinta ta fita, dawa zamuje? Yayan ki kalil ne ze kaimu, kash meyasa da yaya kalil? Ya fiye sa ido wallahi, ai ba dashi zamu shiga wajen doctor ba, yana saukemu tafya zeyi wajen Mutanen shi afra da jabir, OK to muje ko. A bakin motar suka sameshi kirar camery 2017, suna fita ya bude musu motar suka shiga sanan yayi mata key suka dauki hanyar dutse jgwa Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 6⃣0⃣➖6⃣5⃣ Suna shiga cikin Asibitin suka kira jabir a waya, shi yazo ya rakasu bakin office din, a lkci patients uku ne suka rage ya tashi. Jabir ne ya fara shiga, dake shi yanzu securities din sun saba dashi, bayan sun gaisa yace dama wata aunty nace tazo tun daga Kano Sbd kai, wai ka rubuta mata magani a Italy taji dadin mganin shine tazo Ku gaisa ta kara yimaka gdya ita da yaranta. A Italy na taba dubata meye sunanta kuwa? Hajya Kulu Hamisu, cikin kasaita yace na manta ta gskya, may ba seta shigo zan ganeta, kace mata tayi hakuri su zauna a reception, saura mutun biyu na gama sesu shigo ko? To shikenan mungode. Yaya Kalil yace to kafin ya gama bari nayi harr naje wajen afra na dawo, jabir yace to ni zan zauna sbda na shiga dasu, yace to. Ya fita befi da 20mints ba se gashi ya dawo, har lkcn basu shiga ba, jabir ne yace wai harka me? Afra tana lecture, shine nace na koma, wai har yanzu be gama da mutun biyun ba? Jabir yace Tabb shi fa wanan ba kmr local doctors dinmu bane, da zaka ga sun duba mutane shaf shaf, wani ma kafin ka gama yi mishi bayani ya gama rubuta mgni, shi wanan komai a nutsa yakeyi, se yayi 15mintes yana yiwa patients tambayoyi...dede nan last patient din suka fito, yace wai Ku shiga, a tare suka mike suka shiga ciki, sanyi Da wani hadadden kamshi ne suka bugesu a lkci guda, da sallama suka karasa, dago kyawawan idanuwansa yayi ya amsa sallamar, suna hada ido da mom ya saki wani smiling da unique voice dinshi yace HAJIYA dama kece? Kai Amma naji dadin wanan ziyarar, ashe baki manta dani ba? Ya zaayi na manta dakai Dana ta karasa mgnar tana dariya, aini tunda nake haduwa da manyan likitoci ban taba cin karo da likita kmr ka ba, ka burgeni kwarai da gske, kuma wallahi idan zaa taramin likitocin duniya Kaine on top, dariya Dr Aryan yayi har seda fararan hakoransa suka bayyana, tashi yayi daga kan kujerar ya Dan risina ya gaisheta, itama yaya sady da tun shigarta office din tayi mutuwar zaune ta gaisheshi baki yana rawa, ya amsa ba tare daya kalleta ba, sanan yaje wajen wankin hannu ya wanke ya karaso inda ya kalil yake ya mika mishi hannu suka gaisa. Usama masijansa ya kira yace ya kawo musu ruwa, wani Dan daki ya shiga se gashi da tray din lemo da snacks, da cups, kallon mom Dr Aryan yayi yace hajya bismilla kusha ruwa. Usama ne ya zuba ya kaiwa kowa gabanshi, sanan suma dauka suka fara sha. Smiling Dr Aryan yayi yace kuma gashi Dan daki gwauro ne HAJIYA, kinga da mun karasa gida kun gaisa da iyalina, Amma very soon zanyi aure insha Allah, dariyar yake mom tayi tace Allah ya tabbatar da alkairi, a INA sirikar tawa take? Sunanta Husna, cousin sis......kwarewar da Sadiya tayi da lemo ne ya hanashi karasa mgnar, mum ce tayi sauri ta bata ruwa tasha, dukansu suke tayi mata sannu, bayan few seconds seta zama stable. Yaya Kalil ne yace INA ganin ya kamata mu tafi wajen afra ko? Tunda an gaisa, mom tace ba inda zamu ni dama Dana na kawowa visit, kuma daga nan gda zamu wuce, kalil yace meyasa mom? Tun safe fa ta tashi tayi mana girki, idan bamuje ba ya zatayi da abincin kenan? Dama ai kikkifi ne ya sata yin girkin ita da take a school meya kaita yin wani girki, ni banzo da plan din zuwa gdnta ba. Dariya Dr Aryan yayi yace ka bata hakuri my friend, wanan visit din is for me only, may b saje next time, bari nasa ayi muku order abinci. Text yaya kalil ya turawa afra ta watts app yace sunce wai bazasu karaso gdnki ba, cikin rashin jin dadi tace kuna ina yanzu na kawo muku? RSSH, office din Dr Aryan, alright kawai tace. Dr Aryan daya daga cikin body guards dinshi ya kira me suna Salisu yace hlo Salisu kaje meshak restaurant kayimin take away na kmr mutun Biyar, Amma fa special plates, zaayi, sanan kaje yahuza suya ka sayo.....kalil ne ya katse shi da cewa don Allah kar a to asara biyu doctor, munyi mgna da ita zata bayar a kawo mana nan, don Allah kace karya sayo. Sanye take cikin wata arabian gown pink color, ta yane kanta da mayafin rigar, powder da wet lips kadai ta shafa sannan ta dauko pink flat cover shoe tasa, Dakin leema taje tace don Allah aramin key din motar ki zanje unguwa na dawo, ba tare da tasan inda zata ba ta dakko key din ta bata, domin kuwa da tasan office din Dr Aryan zataje da seta bita😄lol. Tana shiga Asibitin tayi tambaya akayi mata kwatance Amma se securities din shi suka hanata shiga, Yaya Kalil ta kira a waya, seya fito ya shiga da ita. Hanklinshi yana kan laptop seyaji wata siririyar murya ta daki kunnenshi, tunda yake be taba jin murya me dadi da nutsuwa irinta ba,da dagowa yayi da sauri don ganin me mgnar, Amma to own surprise suna hada ido seyaga ta dauke kai, this is wonderful yace a hnkli, ban taba ganin macen data hada ido dani kuma ta dauke kai lkci guda ba, who is she? Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 6⃣5⃣➖7⃣0⃣ Cikin shagwaba Afra tace yanzu don Allah mom kizo har cikin garin nan Amma bazakije inda nake ba? Kuma fa duk na gama fadawa friends dina mamana zatazo yau, cikin tsananin kishi da bakin cikin kyaun da taga afra tayi tace banason muje muyi disturbing dinku ne kuna kartu shiyasa, haba mom, don rana dayan kawai kuma seta hanamu kartu? Dafa kanta mom tayi tace to iam sorry, kiyi hakuri, killer smiling dinta tayi har seda gefen kumatunta ya lotsa sanan tace to na hakura, office din tabi da kallo tace kuma yanzu anan zakuci abincin? Eh mana, office din Dana ne fa, tro baki afra tayi tace danki kuma Amma bamu sanshi ba? Ta karashe mgnar tana kallon Dr Aryan, aikuwa caraf suka hada ido, basarwa tayi tace ina yini? Wani silent smiling yayi yaci gaba da aiki da laptop dinshi ba tare daya amsa ba, mikewa tayi ta dakko basket din abincin, da tray din da tayi rapping din paper chicken da snacks. Budewa tayi ta serving din kowa har jabir, nan take kamshin abincin ya cika office din, daukar na Dr Aryan tayi ta ajiye mishi akan table din gabansa, Instagram chart yake da friends din shi, hnklin shi gabadaya akan waya yake Aroma din abincin ne ya tabbatar mishi an kawo kusa dashi, dagowa yayi suka hada ido cikin sanyin murya tace ga abinci nan, hadiyar yawu yayi a zuciyarsa yace dagajin kamshin abincin yayi dadi,Amma a zahiri saiya maida hnklin shi kan chartn din da yake, ba tare daya kara kallonta ba yace bana cin jagwalgwale, kallon shi tayi da sauri sai taga yaci gaba da chart kmr bashi yayi mgnar ba, dauke abincin tayi ta dawo ta ajiye, cikin rashin damuwar abinda Dr Aryan yayi mata taci gaba da yiwa su mum hira tana cewa muma nan da 2wks zamu fara exams, kuma idan mun gama IT zamu tafi se munyi 6month, yaya Kalil ne yace Allah ya bada SAA my sis tace amin big Broz, seda kowa ya cika tumbinsa sanan ta tattare plates din ta kai mota, ta dawo tace kuma a INA zakuyi salla? Jabir yace zasu biya ta gidana ai, wato wajena ne bazasu zoba ko? Shikenan ai da daddy ne ai da ze nemeni, dama nasan yaya kalil da daddy ne kadai suke sona, ni zanje na koma sch, cikin muryar shagwaba tace iam going to miss you, Dan zaman da nayi daku yanzu wallahi senaji kmr na biku Allah ya kiyaye hanya, yaya Kalil ne yace muma ai tafiya zamuyi, mom Ku tashi mu tafi ko? Dr Aryan ne yace da wuri haka my friend? Dariya yaya kalil yayi yace duk dadewar da mukayi a office din nan, shima dariyar yayi yace gaskya kuyi kokari kam, hajiya nagode sosai iam very grateful, kuma nima insha Allah zan kawo muku visit, sede bansan sunan friend din nawa ba? Ya karasa mgnar yana kallon yaya Kalil, mom ce tace au yi hakuri dana mantawa nayi banyi maka introducing dinsu ba, sunan shi kalil businesses admin ya krnta a Germany, yanzu yana aiki a company daddy su, ita kuma wanan sadeeya sunanta biochemistry ta krnta a Australia....jin tayi shiru yace masha Allah ita kuma Yar auta se kuka barta a kusa daku kenan ko, Sbd naga shagwabar ta irin ta yan auta take. Dariyar yake mom tayi tace wai afra kake nufi? Ai ita ba yata bace, Yar kanin daddynsu ce iyayenta duka sun rasu, cikin tausayawa yace eyya Allah gafarta musu, duk aka amsa da amin. Cikin iya bariki mum tace ai an saka ranar bikinta ma, next month ne insha Allah, jabir zata aura. Saurin dagowa yayi ya kalli jabir, fuskarsa dauke da murmushi yace this is serious, zaayi bikinka nan da 1 month amma baka taba fadamin ba? Smiling jabir yayi yace iam sorry don Allah, duk lkcn dazamuyi zancen ne senaga you are busy shiyasa, OK Allah ya sanya alkairi suka amsa da amin, Seda ya rakosu har bakin mota sanan ya dauko raper 1000 sabbi fil ya mikawa Sadiya yace gashi kwasa kati keda sister ki, sanan yayi musu sallama suka tafi, yana kallon afra ta bude motar da tazo da ita ta shiga ta tafi, su kuma suka wuce gdn jabir. Kalil ne yace wanan Dr Aryan din he is very smart, yaro karami amma yana behaving kmr wani babba, mun girmeshi fa amma yanda yake acting kmr ya fimu, sedai kuma he is so kind, and very respectful yanada kirki sosai, Amma kuma matarshi zata sha isa da iko, don na fuskanci Dan kwalisa ne, is lyk mgna ma wahala take mishi, wanan ai dole patients su rinka dadewa awajensa, dariya sukasa dukansu, Kalil ne ya canja topic din da cewa mum yaushe aka saka ranar afra da jabir ban Sani ba? Baa saka ba tukun, to meyasa kika cewa Dr Aryan an saka? Sbd very soon zaa sa, kuma bazaa sa ya wuce 1 month din ba...Dede nan sukaje kofar gdn jabir bayan sun shiga sunyi salla suka dauki hnyr Kano Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 7⃣5⃣➖8⃣0⃣ Paluther da pcm inj ya rubuta jabir yaje ya sayo, sanan suka nufi dakin gabdayansu, acikin bargo suka sameta banda rawar sanyi ba abinda take, mom ce ta karasa ta yaye bargon seta bude ido a hnkli, ki tashi zaayi miki allura, shagwabe fuska tayi ni wallahi banason allura, don Allah mom karki bari ayimin, ni zansha magani kawai. Jabir ne ya karaso ya zauna a bakin gadon ya ringa rarrashinta, shi kuwa Dr Aryan dayaga tabararta tayi yawa daya daga cikin kujerun dakin ya samu ya zauna, ya jingina bayan shi da kujerar ya lumshe ido, sanyin A/c da hadadden kamshin dakin ne yake ratsa shi a hnkli, kuma gashi dama a gajiye yake kawai seya fara bacci. Dakyar jabir ya rarrashi afra ta amince ayi mata allurar, wit respect jabir ya Dan bigi kujerar yace doctor ayi mata, bude lumsassun idanuwanshi yayi, sanan yace ta gama tabarar? Akwai aiki a gabanka jabir, sbda shagwabar ta tayi yawa, kai kuma naga biye mata kake. Har bakin gadon yaje yayi mata allurar, seda ta kamkame mom ta rintse ido tana kuka kmr karamar yarinya sanan yayi mata, agogon hannunshi ya duba kawai seyaga 8:10pm inna lillahi wa inna ilaihir rajuun yace da sauri, cikin rikicewa su mum sukace meya faru? Nayi missing flight, nan take su mum suka gigice to yanzu ya zaayi kenan? Ganin yanda suka damu ne yasa yadan saki rai yace karku damu hjya zanje na kama hotel kawai, idan yaso se nabi na 6am, jabir yace ai ba wani hotel gdana zamu tafi ka kwana, yau inada babban bako. Call ne ya shigo wayar Dr Aryan yana dauka yace uwargida sarautar mata, shiyasa kike burgeni kinaji da Mijin nan naki, nan take wani irin kishi ya lullube Sadiya, kome akace a daya bangaran se sukaje yayi dariyar da basu taba zaton ya iya irin ta ba, sanan yace aiko sedai kiyi hakuri wallahi an sami akasi se gobe zan taho, kiyimin Dan wake kafin na karaso, wata dariyar yayi yace Allah ya barmin ke hajya Anna, to Allah ya kaimu. Yana gama wayar mum tace ko surukar tawa ce? Smiling yayi yace kakata ce, tare muke zaune da ita a abja, wata sansanyar ajiyar zuciya Sadiya tayi, kallon su yayi yace ni zanje na tafi, hjya na gode sosai da karamcin da akayi min, gashi har zan tafi bamu gaisa da alhaji da kalil ba, idan sun dawo don Allah agaishe su, Sadiya ce ta make murya cikin kissa tace tunda agari zaka kwana Aida ka bari zuwa anjima ka tafi, killer smile din shi yayi yace na fara jin bacci ne, kuma akwai wani aiki da me girma president yasani nayi mishi akan hanyoyin da zaabi wajen bunkasa harkar lpya a 9ja, a daren nan nakeso na karasa a sbda gobe 10pm zamu gana dashi, washe baki mum tayi tace to shikenan Dana, ai kayi kokarin ma, kuma yanzu ka zama Dan gida yakamata ka ringa yawan kawo mana visit, smiling yayi yace insha Allah mom. Dakyar jabir yayi convincing dinshi ya bashi suka tafi gdnsa. Bedroom dinshi ya kaishi sbda yafi haduwa, shi kuma ya tafi daya dakin, wajen 11pm dad din jabir ya kirashi a waya a firgice yace jabir ina original key din nan? Yana nan daddy, aa ka kara dubawa dai, jikina yana bani ko alhaji hamisu ya aiko an dauke, gsky is hardly sbda ba Wanda ya isa ya Ciro daga inda na boye seni, kajede ka kara dubawa jabir, ko baka gdn ne? Ina nan, OK bari na duba. Dan knocking yayi a kofar, Dr Aryan yace a bude take shigo, a zaune yake a gado yanata aikin typing da laptop dinshi, dariya jabir yayi yace har yanzu baka gama ba doctor? Smiling yayi yace wallahi kuwa, Amma na kusa. Drowar da take facing din Dr Aryan jabir ya bude, wata Yar krmar save ce aciki, wasu numbobi da ni kaina ban gano ba naga ya danna, kawai se ta bude da kanta, wani Dan karamin gda ya dakko ya Ciro wani key, seda ya kare mishi kallo anan ya mayar ya rufe, dede lkcn phone dinshi ta fara kara, yana dauka yace eh yana nan, OK daddy gud nyt, sanan ya kashe wayar. Juyawa yayi ya kalli Dr Aryan yaga still he is busy, ko kadan hnklin shi baya kansa typing kawai yakeyi, smiling yayi yace I like dis guy, ba ruwan shi da shiga harkar daba tashi ba, harkar gabansa kawai yake, inama nima zan iya meda rayuwata haka. Sallama yayiwa Dr Aryan ya tafi, shima yana karasa aikin ya rufe computer ya sawa kofar key yayi addua ya kwanta. Washe gari jirgin 6am Dr Aryan yabi ya tafi abja. Parents din jabir sunje sun sami daddyn su afra, an yanke date din biki nan da 3 months, ita kuma afra ta fara IT dinta a gdn wani FM radio dake zoo road Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 7⃣0⃣➖7⃣5⃣ *Assalam, INA bawa fans dina hakuri bisa ga rashin jina da bakuyi ba, hakan ya faru ne sakamakon bincikar file dina da akayi* Afra na tuki tana tunanin yaushe akasa date din bikinta da jabir baa shawarce ni ba, kenan nan da 1 month zanayi aure? To meyasa jabir ya boye min? Hamm Saar shi daya Inason shi da nayi musu bore, da wanan tunanin ta karasa gda *2wks later* Yau su afra suka gama exams, banda murna ba abinda suke sbda se sunyi 6 months kafin su dawo, jabir ne yazo ya daukesu ita da Yasmin, ita kuma leema ta lallaba mujahid ya kaita da motarta, a dawowa kuma ya biyo commercial car, ita kuma Billy driver gdnsu ne yazo daukar ta. *3 days later* Suna zaune suna dinner mom tayi dialing no Dr Aryan, bayan sun gaisa tace Dana shiru har yanzu baka kawo min visit ba, kusan 15 days kenan INA zuba ido amma shiru, Dariya jabir yayi yace kiyi hakuri hajya, dama gobe zan wuce abja, insha Allah zan tsaya mu gaisa, dariyar jin dadi mom tayi tace Allah ya kaimu yace amin, wajen karfe nawa zamuyi expecting dinka? Smiling yayi kmr tana kallon shi yace around 6:30pm insha Allah Sbd jirgin 8pm zanbi zuwa abja, kara washe baki mom tayi tace to Allah ya kawo min kai lpya Dana, cikin jin dadin kalmnta yace amin HAJIYA. Kallon sdya tayi tace to se kiyi shirin karbarsa, cikin falli da zakewa Sadiya tace ai dole mum, kiga fa 100k ya bani ranar da muka kai mishi visit, ba dole nima nayi mishi karbar ban girma ba, dariya afra tayi tace aikuwa zan tayaki girkin yaya sady, wata Yar iskar dariya ya sady tayi tace ai yafi karfin tayi, ke zakiyi komai ni kuma na jera a dining, afra tace Allah ya kaimu. Washe gari, tunda suka gama break fast afra ta rubuta musu duk ingredients din da zaa bukata idan anzo gikin ta basu, sanan ta shiga daki ta kwanta wani irin zazzabi ya rufeta har kusan 3pm bata farka ba, gashi an dankaro sayayyar kayan girkin da zaayi wa Dr Aryan, kuma chief kuku bata fito ba, cikin tashin hnkli yaya sady ta shiga dakin afra still tana bacci, tashinta ta fara yi, afra ta fara bude idonta a hnkli, cikin fada yaya tace Dan iskanci na fada miki zakimin girki yau Amma kika kwanta kina bacci? Cikin kasalalliyar murya tace banajin dadi ne, Tabb aikuwa wallahi gara ki ware, domin ba zakisa naji kunya ba, daki ta koma ta dauko pcm ta bata ungo karbi kisha guda biyu, Ki shiga wanka zakiji kin ware, na yanka su Irish potato da vegetables din, don Allah ki sauri. Cikin rashin kuzari afra ta mike taje tayi wanka ta shirya cikin yellow English gown, ta daure wani siririn karamin yellow gyale akanta ta zagayo dashi ta karkashin gashinta, gashinta, gashin ya kwanta luff a gadon bayanta, ba karamin kyau tayi ba, simple make up tayi tai wanka da turare, cikin sauri ta nufi kitchen dake tana fashin salla Cikin sauri ta fara aiki dake she is very active, Amma fa har kusan 6:40 bata kammala ba,sbda abubuwan da akayi da yawa, kuma gashi pcm yana gama aikinshi zazzabi ya dawo, gashi ita kadai take girkin. White rice tayi wit vegetables soup da tasha naman kaji, se shawarma, roasted fish wit source, kunun aya me kwakwa da madara, zobo drinks me coccomber da kankana, yanzu kuma tana hada spring roll da samosa ko suya bata farayi ba, kallo daya zakayi mata Kasan ta jigata, cikin heavy make up Sadiya ta shiga kitchen din se wani yamutsa take, wai har yanzu baki gama ba? Dabadan yayi waya yace se yayi sallar magrif ze shigo gdn ba Aida seya shigo baki hada ba, kiyi sauri ki karasa dalla, ina Wanda kika gama din? Nuna mata inda ta ajiye tayi, cikin hanzri ta fara diba tana jerawa a dining *7:10pm*dot Dr Aryan da jabir sukayi sallama a gdn, cikin tsananin farin ciki mom ta taresu, seda ya durkusa ya gaishe da mom, Sadiya kuwa ko sallar magrif batayi ba wai sbda kar daurin dankwalinta ya sunce awajen alwala, seda ta kara powder a face dinta sanan ta fito tana wani karairaya ta gaishesu, sanan ta wani fara ido tace bismilla mu karasa dining area kuci abinci. A tare suka mike sukabi bayanta shida jabir. Tana wani kissa tana komai ta zuba musu abincin, tunda aroma din girkin ya bugi hancinsa yaji yayi mishi kama da irin kamshin girkin da afra ta kaimu su office din shi, kenan su kamshin abincin su is special? Ya jefawa kansa tambaya. Comfortably yakecin abincin sbda ba karamin dadi abincin yayi mishi ba. A bangaran afra kuwa seda ta gama zuba ingredients tayi shaping dinsu sanan ta fara suya, tana cikin yin suya taje zubawa mai yayi tsalle ya zuba a hannunta, wani irin zafi da radadi taji ya shigeta, nan take ta saki wata kara, da gudu ta fito falo cikin yanayin ta na shagwaba tana yarfar da hannu tace wayyo Allah mom na kone da mai, nan take hnklin kowa na falon ya dawo kanta, cikin gigicewa jabir ya taso da sauri yace subahanalla muga wajen, gani yayi gabadaya tafin hannunta ta baya ya kone, kuma har wajen yayi blister formation, cikin tausayawa yace Sadiya dakko mata hijab mu tafi Asibiti, ita kuma mom tace a dakko gishiri a barbada mata a wajen, Dr Aryan ne yace idan da chemist a kusa bari na rubuta mgni ka karbo mata, smiling jabir yayi yace na manta ashefa ga babban likita, dermazine cream, anti biotics da kuma analgesic ya rubuta, se kuma vit c. Cikin few minutes jabir yaje ya sayo, lkcn daya shigo Dr Aryan yana shan kunun aya, sbda dadi da sanyin shi har lumshe ido yake, be taba shan kunun aya me dadin wanan ba. Ledar maganin jabir ya mika mishi seyace bari na karasa sha, yana kallon afra tana ta kuka amma ya basar yaci gaba dashan kunu ayarsa a yangance, jabir du ya kagu, har seda ya gama sanan ya sakko ya dawo kujerun falo, cikin rashin damuwa yayi mata nuni da kusa dashi yace dawo nan ki zauna, jabir ne ya rikota suka je, bayan ta zauna yace a bashi sabuwar razor, tafin hannunta ya Dora akan nashi nan take sukaje shock at d same time, ji yayi hannun nata yayi zafi rau, cikin unique voice dinshi kmr yana mata rada yace are sick? Kai kawai ta naga mishi, cigaba yayi da cewa zan fasa na yanke fatar, amma karki sake kiyi motsi Sbd razor ne ba forcep ba zan iya yankar ki, cikin kwarewa ya cire fatar, sanan yasa auduga yana fara goge ruwan ta fashe da kuka sbda radadi, wani irin kallo ya watsa mata cikin few minutes tayi shiru, cream din ya dakko ya fara shafa mata a hnkli, at d same time kuma ya Kafeta da sexy eyes dinshi yana kallon fararen idanuwanta da suka cika da kolla. Har Ya gama shafa mata cream din, amma kuma ya Kasa dauke idonshi daga kanta, kuma still hannunshi yana rike da hannunta, cikin shagwaba tayi mgana da golden voice dinta tace idan ka gama inaso naje na kwanta, wani mayaudarin smiling yayi sanan ya saki hannun, dakinta ta tafi da sauri, kallon jabir yayi yace zazzabi take seka samo allura anyi mata. Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 8⃣0⃣➖8⃣5⃣ Sosai afra take zuwa wajen aikinta, aiki take cikin kwarewa domin kuwa yanzu har wani program take gabatarwa da turanci me suna *say hi to your love ones* number suke bayarwa duk me raayi seya kira, yan mata da samari ba karamin son program din suke ba, gashi hadaddun music ake sakawa indan ana program din, 5pm to 6pm akeyi, idan ta gama kuma seta tafi gida. Yauma kamar kullum bayan ta gama ta fito ta shiga motarta dake daddy ya saya mata sabuwar Lexus, ta sahad store din zoo road ta biya ta karo cosmetics, a packing space din waje tayi packing ta shiga, tana fitowa taga wata makekiyar land cruiser bullet proof ajikin motarta, ba tare da tayi tunanin komai ba taje zata bude motarta ta tafi, kawai se taji anyi attacking dinta da bindiga, Cikin wata irin murya taji yace muje ki shiga waccar motar, rintse ido tayi a hnkli take fadin inna lillahi wa inna ilaihir rajuun, har taje bakin kofar motar zata shiga kenan.....kamar daga zama taji wata hadaddiyar murya tace drop your gun down, saurin bude ido tayi suka hada ido da hadadden saurayin, sanye yake cikin farar shadda gezna hannunshi rike da bindinga ....daga can gefe kuma motar operation salama ce tazo wuce wa cike da sojoji, kawai se hnklunsu yakai Kansu,,,,,,cikin few seconds suka saki harbi, sulalewa Afra tayi ta fadi Kasa sbda tsabar razana, shi kuma mutumin ya shige motar da sauri suka figeta a 360 suka fice daga wajen, da gudu mutane suka karaso wajen Afra, suka yayyafa mata ruwa, a firgice ta mike, wata hjya ce ta rungume ta ajikinta seda suka tabbatar hnklin ta ya dawo jikinta. Waige waige ta farayi tana neman mutumin daya fara temakonta da farko, amma babu shi ba alamarsa, sojojin ne suka katseta da cewa inane gdnku? A hnkli Tace mediguri road take, sojoji uku ne suka shiga motar daya daga ciki ya Karbi key din yake driving, afra na gaba mutun biyu kuma a baya, hillus din kuma tana bin bayan su, tana musu kwatance har kofar gdn su. Fitowar daddy kenan ze fita unguwa yaga shigowar motar afra, kuma ga mamakinshi soja ne yake driving, ji yayi gabansa yayi wata mummunar faduwa, a razane ya nufosu yana tambayar meya faru, da gudu afra taje ta rungumeshi tana kuka, a lkci guda kuma sojojin suka bashi lbrn abinda ya faru, jikin daddy har bari yake sbda razana, kudi masu yawa dani kaina bansan nawa bane daddy ya debo ya basu yayi musu godya suka tafi, sanan ya kama hannun afra suka shiga cikin gda. Zaunar da ita yayi yace bade abinda sukayi miki ko? Cikin kuka tace eh, abu daya ne yanzu yake damuna, wani matashi ne ya fara kawomin agaji kafin hnklin sojojin yazo kanmu, amma kuma bayan na dawo hayyacina na nemi mutumin awajen ban ganshi ba, kuma na fuskanci duk jamaar wajen ba Wanda ya kula dashi, inaso nasan koshi waye daddy. Zamu tsananta bincike insha Allah afra, kuma ya zama dole na samo miki body guards ayau din nan insha Allah. Seda ya tabbatar ta ware sanan ya fita inda zashi. Da daddare jabir yazo ba karamin tashin hnkli ya shiga ba dayaji lbrin abinda ya sami afra, sun Dade suna tattaunawa da daddy, kuma daddy ya tabbatar musu ya samo mata body guards guda 12 duk inda zata tare zasu ringa tafya. Washe gari da safe afra tana kwance taji phone dinta tana kara, tana dauka taji ance amincin Allah ya tabbata agareki, ji tayi gabnta yayi wata mummunar faduwa domin kuwa ko shakka babu voice din guy din daya temaketa jiya ne, to a ina ya sami no ta? Katse mata tunani yayi da cewa sunana Faruk, nine Wanda na temake ki jiya....da kata na gane voice dinka, me kake nema a wajena, kuma a ina ka sami no ta? Wata Yar iskar dariya yayi yace na Dade ina bibiyar ki domin bada kariya agareki, kuma inaso ki Sani alkairi nake binki dashi ba sharri ba. Meyasa kake son ka kare ni? Daga wajen suwa kakeson ka kareni? Sanan ta yaya zanyi na gane gskiyar ka na cewa kai alkairi ne agareni, I mean ta yaya zan gane cewa ba bakinku daya da mutumin daya kawo min hari ba? Ni musulmi ne, so zanyi miki rantsuwa da Allah da kuma manzonsa wallahi ban sansu ba, sauran Amsoshinki kuma ba masu wahala bane, sedai bazai yiyyu na fada miki ta waya ba, idan kin amince mu hadu a see sweet and bakery yau around 4:30pm zamu tattauna wasu muhimman maganganu da baki sansu ba, magana nakeso muyi ta fahimtar juna, kuma inaso ki sani alkairi nake nufinki dashi ba sharri ba domin kuwa idan sharri da bazan nemi izininki ba, inada yaran da zansa su kamo min ke koda a barikin sojoji kike Sbd tsabar tsaro, Amma Sbd acikin nutsuwa nakeso muyi mgna shiyasa na zabi da kizo da kanki, kuma ko daddy banaso ki fadawa ballantana wani jabir, zaki iya zuwa da body guards din ki sesu jiraki a gefe idan mun gama Ku tafi, kinyi alkawari zakiyi yanda nace ba tare da kin karya alkawari ba? Eh na amice, are you sure? Idan kinsan bazaki iya ba just tell me, sbda banaso ki batamin lkci? Ba matsala insha Allah, shikenan se mun hadu, diff ya ya kashe wayar Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 8⃣5⃣➖9⃣0⃣ Suna gama wayar ta shiga tunani, to waye shi? Meyasa zece karta fadawa jabir? Anya yasan yanda takeson jabir kuwa? Kai ina, ai batajin akwai abinda zata iya buyewa jabir Sbd ba karamin so take mishi ba, phone dinta ta dakko ta fara dialing no shi yana dauka yace my heart, my blood ya kike? Hamm duk ni kade? Eh mana, zuciya da jini ai sune rayuwar mutun, to nima kece rayuwata, dariyar jin dadi tayi tace wata mgna nakeso muyi, OK inajin ki, lbrn abinda Faruk ya fada mata ta kwashe ta fada mishi, ba karamin fargaba ya shiga ba, amma duk da haka seya kwantar mata da hnkli yace karki damu, kije kmr yadda yace ni kuma zan kasance tare da securities dina awajen secretly ba tare da yasan ina wajen ba, Cikin tsoro afra tace kar kuma ya gano ya nemi cutar dani Sbd yayi min warning karna fada maka, amma yace zan iya zuwa da body guards dina, so INA ganin ka barni dasu kawai, to shikenan zan kara yiwa guards din warning su kula sosai, Allah ya karemin ke tace amin. *4:30pm* Afra ta karasa cikin see sweet and bakery, no wayar daya kirata ta fara dialing seda tayi 5 missed call sanan ya dauka, cikin muryar shi ta yan gayu yace miss afra kin karaso ne? Eh Nazo, kash sedai kuma kin karya alkawari, domin kuwa kin fadawa jabir komai bayan kinyi min alkawari bazaki fada mishi ba, meyasa kika karya alkawari afra? Nifa ba Wanda na fadaw....shitsss kin fadawa jabir, Sbd haka kin ruguza komai, dama don na temakeki kuma na kareki daga sharrinsa nace kizo mu hadu, yanzu kuma he knows everything so kawai kije, dif ya kashe wayar, dialing din no ta karayi setaji switch off, haka tayi ta gwadawa harta gaji, maganganunshi ne suka dawo mata _na kareki daga sharrin sa_ wane sharri kenan? Dama de makaryacin banza domin kuwa duk duniya ba Wanda yakai daddy da jabir sonta, mtssss mutumin banza kawai so yake ya rabani da farin cikina. Kiran no jabir ta fara yana dauka yace har kun gama? Ai bema zo ba, na fuskanci ba karamin hatsabibi bane, kuma ma wai akanka yakeso yayi min mgna, dariya jabir yayi yace bari Nazo na daukeki tace to. Cikin few minutes se gashi yazo, tun a mota suke tattaunawa har sukaje kofar gda, marairaicewa jabir yayi yace INA tsananin sonki afra, inayi miki son da bazan iya rayuwa ba tare dake ba, INA ganin makiyana sun gano cewa kece weak point dina shiyasa suke so su rabani dake, don Allah karki bari suci galaba akaina afra. Tausayin shi ne ya kama afra ace nayi maka alkawari bazan taba yarda a rabani dakai ba ya jabir, wani kasalallen murmushi yayi mata yace I Luv you, I Luv you too, kissing dinta yayi yace zan dawo da daddare na sami daddy, INA ganin gara a daura auren mu next WK mubar kasar, semu baza jamian tsaro suyi ta bincike idan aka gano azzaluman da suke Neman daga mana hnkli semu dawo ko? Tro baki tayi tace amma next WK yayi wuri dayawa, me zancewa friends dina da suke burin suzo bikina? Se muje gobe kikai musu IV, cikin shagwaba tace kuma nida so nake ayi sati guda ana party dariya jabir yayi yace Yaro man kaza, har yanzu ke yarinya ce afra, ya muna Neman hanyar da zaa tserar dake, ke kuma kina shigo da wata bidia, abinda yasa kikaji nace ayi auran shine idan na aureki ze zama ko ina muna tare, kuma zanyi kokarin naga na baki kulawa sosai in fact zan sadaukar da rayuwata domin na kareki, Sbd wallahi afra gara na rasa rayuwa ta da ace wani mugun Abu ya sameki, INA sonki dayawa afra bazaki gane bane, to shikenan naji, amma zaayi party ko guda daya ne ko? Smiling yayi yace shikenan zaayi, sanan sukayi sallama ta shiga gda. Da daddare jabir yazo ya fadawa daddy shawarar daya yanke, ba bata lkci daddy ya amince sbda dama shima mafita yake nema MMan Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 9⃣0⃣➖9⃣5⃣ *A weak later* A yau alhamis ne ake gudanar da hadadden party hade da kamun amarya afra, 4:15pm zaa fara agama 6:15pm sbda security, su leema da sauran kawayen afra ba Wanda basu zo ba, ita kuwa Yasmin dama da ita ake shirya komai sbda a gari take. Tun kusan 3:30pm amarya ta shirya cikin wata hadaddiyar gown din material da fadan kyaun ta ma bata lkci ne, seda ta gabatar da sallar laasar sanan aka daura mata head, habawa Malam kmr a dauketa Sbd tsabar kyaun da tayi, pics din ta suka fara dauka suna turawa jabir ta watts app, yana cikin taje kai pics din suka shigo kawai seya zuba musu ido yana wani kayataccen murmushi, tsiya friends dinshi suka fara mishi sukace ai sukayi harama ka shirya mu tafi ka ganta a zahiri ba a hoto ba. Karfe hudu da yan mintuna angwaye sukazo daukar su zuwa wajen events din, hadaddun motoci ne da yawan su zekai guda hamsin domin kuwa ta body guards kadai wajen guda goma ce, bata lkci aka fito da amarya aka sata a motar da jabir yake ciki, wani farin cike ne yake ratsashi, kamshin turaren tane yake fusgar shi, ji yake kamar ya rungume ta. Bayan kowa ya gama shiga sukayi arranging din motocin aka nufi marhaba events centre dake farm centre. Sunzo dede junction din kondila Sukaga go slow yayi yawa, ga mutane a makare a wajen se hayaniya ake, duka motocin tsayawa sukayi cikin hanxari wasu daga cikin body guards din suka fita suga meke faruwa? Wasu yan iskan gari ne suka ta da fitina akan siyasa, shine suka hau tsakiyar titi suna hayaniya. Hnklin kowa nagun ya koma Kansu masu mota banda horn ba abinda suke, busy body guards din su afra suka zama suna kokarin yanda zasu sama musu wajen da zasu wuce sbda kar a bata lkci, dede lkcn wasu karfafan maza guda Biyar suka nufo motar da afra take ciki, a hanzarce suka bude suka fisgo afra, da karfi jabir ya rikota aikuwa suka kaimishi naushi a hancinsa, nan take ya fado daga cikin motar jini yana zuba a hancinsa, wani Abu suka shakawa afra da hanky, a lkci guda kuma suka saki tear gas a wajen, nan take kowa ya fara kokarin guduwa, cikin sauri body guards suka nufo Mutanen amma ina se kurar motar su suka gani, motocinsu suka shiga sukabi bayansu da hanzari, wasu kuma suka dauki jabir zuwa Asibiti sanan akace amayar da yan matan amarya gda. Kuka sosai su leema suke suna wayyo Allah mun shiga uku shikenan sun sace afra, Mom tanacan tana tikar rawa cikin farin ciki da annushuwa lbri yaje musu nan take waje ya rautse da kuka, wayar daddy ta fara dialing, fitowarsa daga office kenan shida PA din shi ta fada mishi nan take ya zube a wajen sumamme, cikin hanzari aka dauke shi aka nufi Asibiti dashi Gudu motar take kmr zata tashi sama, ta ring rd sukabi suka canja mota sanan suka dauki hanyar munjibir, tafiyar mintina Kasan ce ta sadasu da katon gdn gonar da zamu iya cewa aljannar duniya, har bakin hadadden gdn glass din dayake cikin gdn gonar yaje ya faka mota, daukota yayi kmr Yar bebi wasu numbobi ya danna a jikin kofar falon ta bude, sanan ya shiga, wani hadadden daki ya shiga ya kwantar da ita a wani makeken gado, sanan ya kunna mata A/c ya fito daga dakin, daya dakin ya shiga yayi wanka sanan ya fito falo cin abinci Washe gari tun karfe bakwai Dr Aryan ya shirya cikin wata hadaddiyar shadda gezna fara anyi mata aiki da pink, yasa hula zanna bukar me ratsin fari da pink, hadadden designer turarenshi ya fesa ya dakko computer bag dinshi ya fito, Anna ce ta kalleshi tace se ina kuma sarkin Yawo? Kano zan tafi inada daurin aure 11am, Amma de Kasan yau Husna zata shigo kasar nan ko? Kuma Kasan Sbd kai zatazo, meyasa kake wulakanta yarinyar nan ne? Dariya yayi yace hjya anna kenan, wallahi ba wulakanci bane gobe zan dawo, daurin auren jabir zanje, guy din yanada tsananin mutunci da kirki, ranar dana kwana a Kano ai a gdnshi na kwana, yana mugun sona kuma yana mutuntani, idan banje ba bazai ji dadi ba, to shikenan Allah ya kiyaye yace amin *9:45am* Jirginsu ya sauka a Kano, no jabir ya fara dialing amma seda yayi wajen 3 missed call be dauka ba, smiling yayi yace ango kai ya fara daukar zafi kenan, to wazan kira kenan? Hajiya zuciyarsa ta bashi amsa, no mom ya fara dialing bugu daya ta dauka bayan sun gaisa yace hajya a ina zaa daura auren ne? Na kira jabir be dauka ba, kuka mom ta farayi ai ba mgnar daurin aure yan ta'adda sun sace Afra, yanzu haka jabir da daddy suna Asibiti an kwantar dasu, inna lillahi wa inna ilaihir rajuun kawai Dr Aryan yace, a zuciyarsa yace an sace afra? To waye ya sace afra? Ganin bame bashi amsa yace a wanne Asibitin suke? Dr Abdulla privt hospital a lamido crescent, OK to bari naje Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 9⃣5⃣➖1⃣0⃣0⃣ Yana zuwa Asibitin akace an sallamesu har daddy, se kawai ya wuce gdn jabir. A falo ya sameshi shida friends dinshi, har lkcn jabir be dena kuka ba, ba karamin tausaya mishi Dr Aryan yayi ba, zama yayi ya ringa bashi hakuri yana mishi nasiha harya Dan sami nutsuwa, sanan yace shima ze bada tashi gudun mawar wajen nemo afra, kuma yayi alkawari ze kashe kudi daga miliyan guda zuwa miliyan hamsin ga duk Wanda ya fadi inda afra take, godiya sosai jabir yayi mishi, sanan sukayi sallama ya tafi ******************** Alhaji sidi, alhaji Hamisu(daddy) da kuma alhaji garba ne suke ta kaiwa da komowa a tafkeken falon daddy, alhaji sidi ne yace ko waye ya sace afra yasan sirrin mu, ni mutun biyu nake zargi wato alhaji Lawan da alhaji sani iam very sure daya daga cikin su ne yasa a sace afra, sbda Sunsan shine babban tashin hnklin da zasu samu aciki, alhaji hamisu yace nima su nake zargi, amma kuma suda suke daure a prison ta yaya zasu shirya yanda zaa kama afra? Dariyar takaici alhaji garba yayi yace Abu me sauki kenan, ko ka mata su masu kudi ne? Kuma sunada yaransu a waje kaga kenan so easily zaayi musu aikin, alhaji sidi yace to yanzu meye mafita? Bincike zamu tsananta yi, kuma musa ayi mana rokon Allah, dama ai tun farko mu muka sake, nasan dama dole su alhaji Lawan su dauki revenge akanmu, Amma ba matsala mune da nasara insha Allah. Dariya sukayi irinta manyan alhazan da suka amsa sunan su sanan suka zuba lemo suka fara sha. A bangaran afra kuwa, bata farka ba se kusan karfe bakwai na safe, hankli ta fara bude ido, caraf suka hada ido da Faruk, a razane ta mike bakinta yana karkarwa ta fara krnta wa innahu sulemanu wa inn....dariyar da yake ne ta katseta Cikin tsananin tashin hnkli tace ko shakka banayi kai aljani ne, me kake nema a wajena don Allah? Nufo wajen ta Faruk yayi yana rarrashinta se kawai ta kamkame jikinta ta fara krnta ayatul kursiyu, se kuma kawai ta kara sumewa. Seda tayi haka sau uku data bude ido ta ganashi se firgita tasa ta kara sumewa, wani irin kuka take tana kiran sunan jabir da daddy suzo su temaketa. Phone dinshi ce ta fara ruri, yana dauka yace hlo oga ya garin? Lpy kalau Faruk, ina afra ta tashi taci abinci kuwa? Wane abinci, yarinya ta mayar dani aljanin karfi da yaji, se wa innahu sulemanu take karnta min.......dariya ogan ya fara harda kyakyatawa, Faruk yaci gaba da cewa sau uku tana suma tana farfadowa, yanzu haka zancen da nake maka a sume take, so kayi sauri kazo indai baso kake Yar mutane ta margaya ba, muryar sa cike da dariya yace INA nan zuwa nanda 15minites insha Allah, OK sekazo. Har ya shigo gdn afra bata tashi ba, dakinshi ya shiga yayi wanka ya fesa turare, sanan ya kira kukun gdn yace ya shirya musu break fast sbda shima Faruk din ba abinda yaci, Irish potato ya soya musu da plantain, paper soup din kaji da kuma ruwan tea. Suna cikin cin abinci suka jiyo ihun afra, da gudu ya mike ya shiga dakin, suna hada ido ta taso da gudu ta rungume shi, nan take kamshinsa ya ziyarci hancin ta, cikin shagwaba tace wani aljani ne yake bina, sunan shi Faruk don Allah ka temaka ka daukeni daga nan. Kamata yayi suka karasa bakin gadon suka zauna, hannunshi yasa ya goge mata hawaye, cikin unique voice dinshi yace akwai abinda yake damun ki yanzu? Aa, OK shiga toilet kiyi wanka kiyi alwala sbda ana binki bashin sallar magrif, isha'i da kuma asuba, so kiyi hangar kizo ki rama kinji. Binshi tayi da wani irin kallo sanan tace ina su yaya jabir daddy da yaya Kalil? Sanan ya akayi Kasan ina nan gdn? Killer smile dinshi yayi mata cikin bedroom voice yace kije kiyi abinda nace miki first, idan kin fito zanyi miki bayanin komai Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ gadar zare🌹🌹 1⃣0⃣0⃣➖1⃣0⃣5⃣ Sabon towel ya dauko ya bata da sabon brush, tana shiga ya bude wardrobe din dakin ya dakko sabuwar English gown ash me ratsin pink, Sabon pant da bra, sanan ya bude drowar mudubi ya debo designers turare da hadaddun Lotion's, powder da sauran kayan kwalliya ya ajiye mata, ta jikin kofar toilet din ya tsaya yace idan kin fito na ajiye miki kayan da zakisa akan gado, kuma zaki iya sa key ki rufe kofar idan kin gama shiryawa sekimin mgna, sanan ya fita daga dakin ya koma wajen Faruk. Yana zuwa Faruk yace kai ta yarda dakai ko? Dariya Dr Aryan yayi yace eh mana ba dolenta ba, ai Kasan duk duniya ba Wanda jabir ya yadda dashi bayan iyayensa kamar ni, Faruk yace hamm kuma gashi ka dauke mishi amarya ba smiling yayi yace kuma har abada na dauketa ba. Seda ta gama shiryawa tsaf tayi wanka da turare sanan ta bude dakin, alamar karar key din Dr Aryan yaji seya dauki abincin ta ya nufi dakin akan kujerar dakin ya sameta ta rafka uban tagumi, zama yayi a kusa da ita wani hadadden kamshi ne ya bugi hancinta ta waiwayo a razane suna hada ido yayi mata wani mayaudarin smiling cikin rada yace kin tsorata ne? Daga kai kawai tayi, eyya Sorry abinci na kawo miki, daya daga cikin maids din gdn ya kira yace ya debo mishi kayan tea da flask din ruwan zafi, cikin hanzari ya kawo mishi ya fita, zama yayi ya hada mata tea din sanan ya kalleta da lumsassun idanuwanshi yace bismilla, tro baki tayi tace ni na koshi, cikin bedroom voice dinshi yace meyasa? So kawai nake na ganni a gda, ko ka manta yau zaa dauramin aure ne? Wata shu'umar dariya yayi da har seda fararen hakoranshi suka bayyana sanan yace haka ne fa, Ashe amarya ce, sassauta murya yayi yace kici abincin sena maida ke. Binshi tayi da kallon mamaki a zuyar ta tace meyasa yake treating dina kmr wata girl friend dinshi, ko yaudarar tashi ce yau ta dawo kaina? Daga gira yayi yace yadai ko bazaki iya ci ba na baki? Sauri tayi ta dauka ta faraci sbda yanzu al amarinshi ya fara bata tsoro, wani shu'umin smiling yayi yaci gaba da wasa da phone dinshi. Seda taci ta koshi sanan ta kalle shi tace na gama mu tafi, OK zamu tafi amma kafin nan inaso muyi wata mgna, cikin kasaita tace amma kayi sauri gsky sbda ina ganin yanzu an daura auren ma, Dan kashe ido yayi yace idan kuma dani aka daura auren fa bada jabir ba? Ji tayi gabanta ya fadi, tsoro ya bayyana karara a fuskarta, killer smile dinshi yayi yace tsokanar ki nake, dan shan mur yayi yace inaso ki bani nutsuwar ki muyi magana, zuba mishi ido tayi tana kallon shi, Cigaba yayi da cewa nasan yanzu idan na tambayeki ki fadi Mutanen dasuka fi sonki a duniya jabir da daddy zakice hakane? Kai ta daga mishi, smiling din takaici yayi yace amma kuma maganar gaskiya afra shine duk duniya bakida makiyan da suka kai daddy da jabir, mikewa tayi a razane tace karya kake, sharri kawai zakayi musu, shiyasa baaso ayi saurin yadda da mutun, jabir ya dauki yaddar duniya ya damka maka Ashe kai macuci ne...shitsss yace mata, nan take tayi shiru, hannunta ya rike ya zaunar da ita sassauta murya yayi yace shiyasa nace ki nutsu ki saurare ni domin kuwa nasan abinda baki Sani ba, wato abinda yake faruwa afra shine....... Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 *Happy Edil kabir to all musulim umma, dafatan anyi salla lpya, Allah ubangiji ya maimaita mana muga ta badi ma haka* 1⃣0⃣5⃣➖1⃣1⃣0⃣ Wato abinda yake faruwa afra shine su dady da jabir so suke su cika wani burinsu akanki se su halaka ki, domin kuwa mahaifinki alhaji Suleiman moddibo......dakata da Allah, bana bukatar jin komai daga bakinka sabda ba komai zaka fadamin ba face lbrn kanzon kurege , tatsuniyar gizo da koki kakeson bani domin kuwa karya ne kace Kasan wani Abu game dani, na karnta lbrinka a goggle, a kasar England aka haifeka, daga nan kuka koma America anan kayi primary da sec school dinka, kayi university a wata gifted and talented university dake kasar Thailand, daga nan kaje kayi masters a kasar Holland, kaje kayi consultancy dinka na farko a Cyprus, kayi na biyu a kasar Germany kafin zuwanka nan kana aiki a Wisdom specialist Hosp dake kasar Italy. Kafe shi tayi da golden eye dinta tace am I right? Fuskarshi dauke da smiling yace yah, your right but.....excuse me, let me finish a yanda lbrinka ya nuna kwata kwata bakayi rayuwar 9ja ba, kayi rayuwar Kane completely a kasar turai, ta yaya zaayi Kasan abinda yake faruwa a Nigeria, ko shi yaya jabir din ne ya fada maka cewa sunaso su kashe ni? Ko kadan wallahi, ni bamu taba ma hirarki da jabir ba, OK to wanan shiya tabbatar min da cewa karya ka shiryo kake son ka fadamin, to idan bakasani ba bari na fada maka duk duniya ba Wanda nake kusanci dasu kamar daddy da yaya jabir, tun banfi shekara bakwai ba mahaifina ya rasu, daddy ne yaci gaba da kula dani cikin aminci da so da kauna, ban taba Neman wani Abu a duniya na rasa ba, sau dayawa daddy yana fifita tani fiye da yayanshi, duk da uba daya suka hada da abba na amma ya jiyar dani jin dadin duniya da har nake mantawa cewa ni marainiya ce, alhaji Nasir shine Dan uwan mahaifna uwa daya uba daya, amma be taba kula da halin da nake ciki ba, be taba kula da al amura na ba daddy shiya zame min uwa da uba, shi kadai yake dauwaiiya dani, kuma wani Abu dazai baka mamaki shine yana nan yana juyamin dukiyata da mahaifina ya bari ba tare daya taba daukar Sule Biyar aciki ba, account ya bude min na musanman yake zubamin dukiyata aciki, duk abinda daddy yake min da aljihunsa yake be taba kula da kudin da nake dasu ba, kuma sanan yanzu kazo min da maganar banza, idan har yanason kasheni da gaske ai is very easy, har se sunyi wata dabara? Inda da gaske kashe ni zeyi da tun INA Yar karamata be kashe ni ba? Idan har wani plan din ka shiryo to ka canja domin kuwa wanan be samu karbuwa ba. Smiling Dr Aryan yayi yace duk abinda kika fada gaskiya ne, sedai inaso ki Sani daddy *gadar zare* ya hada miki, nasan dama abune me wahala kiyi saurin amincewa da magana ta, amma a zahirin gaskiya abinda na fada miki shine gskya, tabbas banyi zaman 9ja ba, kuma bansan komai game dake ba, amma mahaifina yasan komai, kuma ya bani lbrn komai, shine ya umarceni da Nazo na saukeki daga kan *gadar zaren* dasu daddy suka Dora ki akai, Nazo Nigeria ne porposely sabda ke, so don Allah ki nutsu ki bani hadin kai kozan samu na koma da.....shut up, duk abinda zaka fada bazai tasiri a guna ba, Sbd haka kaje ka sami macucin Baban naka kace mishi....tasss tass tass ya dauketa da mari har guda uku, da uwarki mahafina abokin wasan kine? Banza shashaa dakikiya da kika Kasa fuskantar komai, in banda ke jaka ce mahaifinki har ya isa ya Tara kudin da zamu nema a wajen ki? To idan baki Sani ba bari na fada miki, maifina shine Eng Muhammad tahir, shine Dan Africa na farko daya fara kera jirgin sama da hannunshi, kuma shine me M Tahir air line, matsiyata irinsu Baban jabir da Daddy ki sune suke Neman wani Abu a wajenku useless girl kawai, ficewa yayi daga dakin rai a bace yana fita sukayi karo da Faruk ya dakko jakar kayan shi ze tafi, dariyar dole Dr Aryan yayi yace my friend wai harka fito? Eh wallahi abokina, gara nayi sauri na tafi inada abinyi dayawa, godiya sosai Dr Aryan yayi mishi ya rakashi har bakin mota,sanan driver yaja suka nufi air port din Kano Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣1⃣0⃣➖1⃣1⃣5⃣ Tunda Faruk ya tafi kawai seyaji zuciyarsa banda tafasa ba abinda take, ba karamin bata mishi rai afra tayi ba, daki ya koma ya shirya cikin swimming dress ya nufi garden din gdn, aciki harda katon swimming pool da hadaddun kujerun shakatawa irin wanda zaka iya bacci akai, ta gefe kuma grass carpet ne da wasu hadaddun flowers da shuke shuke da suke fitar da kamshi me azabar dadi, wato me krtu idan ka bude ido ka ganka a wajen seka rantse a abroad kake, domin kuwa ya dauko design nin ne a wani wajen shakatawa dake kasar new Zealand shine yasa akayi mishi irinsa. Cikin ruwan ya fada yayi wanka, bayan ya fito ya kwanta a daya daga cikin kujerun wajen, lumshe ido yayi iska me dadi tana kadawa, phone dinshi ce ta fara kara yana dubawa yaga sweet dad is calling... Yana dauka yace my boy ya kake? Cikin shagwaba yace lpy kalau Abba, ya umma na? Tana nan kalau, ya afra? Tana nan abba, amma ni gsky iam sorry bazan iya cigaba da aikin daka Sani ba, Sbd yarinyar bata da mutunci, bata da kunya ko kadan yau kadai ta samin headache, Abba Kasan banida hakuri kuma banasan hayaniya wallahi zanyi ta dukan tane idan tayimin rashin kunya, so gara tun wuri ka sami wani yaci gaba. Dariyar manya Abba yayi yace nasan kanada saurin fushi my boy, amma kuma dole kai zakayi hakuri kayimin aikin sbda kare mutuncin yarinyar, nasan ko waye Dana, you're d only person da nayi trusting zaka zauna da ita waje daya ba tare daka cutar da ita ba, se kuma Faruk friend din ka shima na yarda dashi. Su mata a hnkli ake binsu, dole ne ka kwantar dakai ka rarrashe ta har mu samu ta amince da bukatarmu. Don Allah my boy ka ajiye fushi da miskilanci kabi yarinyar nan a hnkli...cikin shagwaba yace amma wallahi kai kade ne zaka Sani irin wanan aikin na yarda nayi, yarinya karama tana Neman renani kuma ni.....iam begging my boy, kayi hakuri don Allah, shi kenan I will try, don't say try, just do it my boy, OK I will do. Yawwa my boy Allah ya shige mana gaba smiling yayi yace amin Abba. Ya Dade yana tunanin yanda ze kwantar dakai a wajen wanan marar kunyar yarinyar, daga karshe de ya koma daki ya shirya cikin wani 3 quarter wando milk color da red shirt me karamin hannu, wanka yayi da designer turaren shi, sanan ya nufi dakinta A durkushe ya sameta inda yabarta banda aikin kuka ba abinda take, a bakin kofar dakin ya tsaya ya saka hannunshi a aljihu, ya zuba mata sexy eyes dinshi yana kallon ta, ni ta ina zan fara ne? Ya jefawa kanshi tambaya, daurewa yayi ya karasa inda take ya dagota daga durkushen, zuba mishi golden eyes dinta tayi da suka cika da kolla, sassauta murya yayi cikin unique voice dinshi yace ni INA da saurin fushi da miskilanci, ke kuma baki da kunya, so ya zaayi kenan? aganina kome nayi miki be kamata ki kira abbana da macuci ba, amma shikenan mgna ta wuce, kina fushi ne sbda na mareki ko? Iam sorry kiyi hakuri insha Allah bazan kara dukanki ba, wani hadadden hanky ya dakko ya goge mata hawayen sanan yace lkcn Dora lunch yayi me kike so a girka? Fisge hannunta tayi daga rikon da yayi mata ta koma bakin gadon dakin ta zauna, sanan ta tro baki tace ni ba abinda zanci, kafeta yayi da sexy eyes dinshi yace meyasa? Na koshi ta bashi amsa a takaice, karaswa kusa da ita yayi yace baki hakura ba kenan ko? Idonta cike da kolla tace taya zaayi na hakura? Bayan ka rabani da farin cikina ka kawoni nan, in banda zalunci me zesa kayimin haka. Besan lkcn daya kai Hannu ya buge bakin ta ba, Dan uwarki nine azzalumi? Wani irin zafi taji, kawai seta saki kukan shagwaba kmr wata karmr yarinya, janyota yayi ya kwantar da kanta a kafadarshi cikin sigar tsokana yace oh sorry Ashe fa nace bazan kara dukanki ba ko? Dan Marin fuskarsa yayi sanan yayi wani mayaudarin smiling yace gashi nan na rama miki, binshi tayi da wani irin kallo a zuciyarta tace lalle guy din nan Dan renin sense ne. Haka ya zauna yayi ta rarrashin afra harya samu tayi bacci. Sanan ya gyara mata kwanciya ya fice daga dakin. Bata farka ba se bayan sallar laasar, bayan tayi wanka ta saka wasu hadaddun Riga da siket na material dake akwati biyu Dr Aryan ya zube mata na kaya, salla tayi sanan ta zauna tanata addua akan Allah ya yakawo mata hanyar da zata koma gda. Dr Aryan ne ya shigo yace baby zo muje kici abinci, ko a kawo miki nan kici? yamutse fuska tayi tace baby kuma? Yap baby mana, are you surprise? Ai baki da maraba da baby sbd ke shagwabarki harta tafi ta bebies ma, killer smile dinshi yayi yace taso muje, aina fada maka tun dazu na koshi, to me kike sha'awar ci? Ba komai aikuwa baki isa ba taso yana kokarin kamo hannunta kawai ta saki kukan shagwaba ni na fada maka na koshi, ka kyaleni, juyawa yayi ya fice yana dariya yace hamm jiki magayi Yana fita ta bude Dan karamin fridge din dakin ta dauko yoghurt ta kwankwada har seda taji ta koshi sanan ta mayar, ji tayi shiru ya isheta gashi ba waya a hannunta se kawai ta fita falo ta kunna kallo Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣1⃣5⃣➖1⃣2⃣0⃣ Seda afra tayi kwana biyu kullum tea da yoghurt ne abincin ta, da safe nema wani lkcn take hadawa da bread ko Irish taci, amma lunch da dinner kam kwata2 ta dena ci Sbd batason warin curry din, kuma taki ta sanar dashi. Yau tun safe Dr Aryan yayi shirin tafya Kano wasu hadaddun kuma tsadaddun suit ne ajikinshi ash color, lkcn daya leka dakin afra tanata bacci, se kawai ya rubuta mata short note _naje Kano, make sure you eat your break fast sbda zama da yunwa yana jawo problem dayawa, sena dawo_ a kusa da ita ya ajiye ya fice. Seda ya karayiwa securities din gdn warning akan su kula da afra sosai sanan ya shiga mota ya tafi Yana shiga Kano ya kira jabir a waya, aikuwa da hanzari ya dauka, yace jabir kana ina? Ina gdnsu afra, OK bari Nazo na sameka. Sady najin zezo taje ta canja kaya ta saka wasu hadaddu ta kara yin make up, tana cikin fesa turare taji sallamar sa a gdn. A zaune suke a falo har daddy, jiki a sanyaye Dr Aryan ya shiga seda ya durkusa ya gaida mum da daddy suka amsa cikin sakin fuska, sanan sukace ya zauna, bayan sun gaisa da jabir yace ya lbrn afra kuwa? Cikin damuwa jabir yace wallahi har yanzu ba lbari, ya salam ko waya basuyi ba? Wallahi basuyi ba, kaga daddy tun randa aka dauketa Bp shi yayi rising har yanzu be sauka ba, yanzu ma zuwa nayi nakaishi Asibiti Kasan kalil yana China, oh my god, is unfortunate wallahi, daddy Allah ya bada lpya, ita kuma Allah ya bayyana ta, suka amsa da amin, kallon jabir yayi yace ai kama ka rame, Yar dariya yayi yace ba dole ba, to yanzu wane mataki kuka dauka? Mun fadawa jami'an tsaro da suke fadin Nigeria gabadaya, kuma mun basu hoton ta, sanan mun je duk wata airport sa take existing munyi reporting da pics din ta, kuma mun baza malamai sunata addua, shiru Aryan yayi for some seconds sanan yace Allah ya bayyana ta, jabir yace ai inata kiran layinka baya shiga, eh INA abuja ne, minister of health ne ya dameni da waya, Wai sunaso su bani appointment nayi musu aiki, ni kuma gaskiya bazan iya ba, na Riga na saba da rayuwar abroad, ko kadan banason rayuwar 9ja yanzu, shiyasa na kashe phones dina duka. Yanzu ma zan shiga AKTH ne akwai patients din da zangani acan, jabir yace kwana nawa zakayi anan? A yau zan wuce dutse, akwai patients din da zangani acan gobe, kuma INA ganin a goben zan wuce abja, zan Dan Dade banzo ba sbda INA bukatar Hutu, smiling jabir yayi yace ai kana kokari ma. Kallon daddy yayi yace tunda Nazo ai sena dubaka ko? Smiling daddy yayi yace to ngde doctor, Allah ya temakeni zanga babban likita. Bp apparatus dinshi ya dakko a mota ya gwada yakai 180/110 sanan ya rubuta mishi anti hypertensive drugs, kuma ya bashi shawara ya rage tunani ya ringa bacci sosai, gody sosai sukayi mishi sanan yayi musu sallama. Ita kuwa sady tana gefe ko kallon inda take Aryan beyi ba ballantana yasan tana nan, seda yazo fita mom tace amma de zaka dawo kayi lunch ko? Smiling yayi yace wallahi sauri nake HAJIYA, patient din ma guda goma kawai zan gani, to shikenan Dana mun gode Allah yayi albarka yace amin, dariyar yan bariki mum tayi tace Sadiya jeki takawa yayan naki mana, tace to. Mikewa tayi tana wani karairaya suka fita da jabir. Seda suka rakashi har bakin mota, amma ko kadan be kula sady ba kawai kafadar jabir ya rike yace take patience jabir insha Allah zata bayyana, dariyar jin dadi jabir yayi yace to ngde doctor Allah ya kiyaye yace amin. Afra bata farka ba se wajen 10am dake dama bata salla, tana mikewa ta dauki takardar daya bar mata bayan ta gama karntawa tayi tsaki mtsss ko ina ruwanshi dani, idan matsala ta sameni ma ai ni kadai ta shafa, shi besan shine babbar matsala ta ba, kuma Wai ya tafi Kano, to nan din ina ya kawoni kenan? Allah Sarki jabir da daddy ko a wane hali suke yanzu? Zama tayi tai ta kuka seda tayi me isarta sanan ta shiga Toilet tayi wanka, wata hadaddiyar Arabian gown ta saka pink color, ta fesa turare ta yane kanta da gyalen rigar, falo ta fito ba kowa seta leka kitchen, very neets ta sameshi masu gyaran sun gyara Tass, waje ta fita ko zata samu chance din guduwa Amma kowanne lungu da sakon gdn securities ne, tsaki tayi ta dawo ciki, ta kira kuku din gdn, yana zuwa yace abincin ki yana dining area ranki ya Dade, ka dakko abinka kaci ni bazan ci ba, yau dakaina zanyi girki, kai kuma sekayi muku wanda zakuci, yace to ranki ya dade, to yanzu wa zaka samomin ya sayo ingredients din da nakeso? Ki rubuta zan kira oga na fada mishi tace to, dabarace tazo mata tace bani wayar nayi mishi mgna, dariya yayi yace ai ya hana kowa na gdn nan baki waya kiyi hakuri, cikin jin haushi tace to dalla kayi sauri ka kirashi. Yana tsakiyar aiki kuku ya kirashi ya fada mishi sakon afra, smiling yayi a zuciyarsa yace wanan yarinyar fitinarta tayi mata yawa, sanan yace kayiwa Rab's text din abubuwan data rubuta, ze sayo ya kawo muku, yace to yallabai. Hakan kuwa akayi, cikin 2 hours aka kawo mata duk abinda ta rubuta, se wajen 4pm ta shiga kitchen din, jallop din shinkafa da taliya tayi da tasha ingredients, paper soup din kaji, pizza da kuma hadadden zobo, tunda ta fara girkin kuku be motsa ko ina ba, yana zaune yana kallonta harta gama sbda yana tsoron karta zubawa uban gdnsa abinda ze cutar dashi. Bayan ta gama ya diba yakai dining, sanan ya zauna awajen, ita kuma diban nata tayi shiga daki taci, bayan tagama ta fita garden ta kwanta akan wata dadduma da aka shimfida a grass carpet, abin duniya ne ya dameta sbda ba abokin hira, kuma ba waya. Da hang over ya shigo gdn, tunda ya shigo yaji kamshin abincin yau ya fita daban jallop din ya fara zubawa yaci ya koshi ya kora zobo, sanan ya shiga daki yayi wanka, wasu shegun Riga da wando yasa irin na shan iskar nan, sanan ya fesa turare, dakinta ya duba yaga bata nan kawai seya nufi garden. A kwance ya sameta ta kifa kai tanata sheshekar kuka, harya zauna akan carpet din bata Sani ba, dagota yayi yace ke meya sameki? Kmr jiran shi take tayi zumbur ta mike, kallon shi tayi da jajayen idonta tace for how long kake so naci gaba da zama anan? Haba don Allah kai ko tausayina bakaji, ka kawoni ka ajiye ba abokin hira, ba waya bare nayi chartn, ni kuma ba maabociyar kallo bace ya kake so nayi da rayuwata? Takarashe mgnar cikin shagwaba, binta yayi da wani irin mayataccen kallo, kawai seya sa bakinsa lips dinta ya fara tsotsa, tana tureshi tana komai amma yaki ya dena, seda ya tabbatar jikinta ya mutu sanan ya saketa ya koma kan daya daga cikin kujerun wajen ya kwanta Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣2⃣0⃣➖1⃣2⃣5⃣ Wani irin yanayi afra ta shiga da bata taba tsintar kanta aciki ba, gbdaya ya kashe mata jiki, ko ranar da jabir yayi romancing dinta bataji abin kmr yadda take ji yanzu ba, gsky Aryan ba karamin hatsabibi bane, wato da irin wanan hot Luv din nashi yake yaudarar mata, ga fitinanan kyau, hmm wanan shu'umancin nashi Allah ne yasan yaran daya batawa rayuwa, ya zama dole nayi gaggawar barin gdn nan kar nima yaci galaba akaina, mikewa tayi jiki ba kwari ta nufi hanyar komawa cikin gdn, cikin sauri yayi zumbur yasha gabanta, yana mayaudarin murmushin sa yace ina zaki? Ciki zan koma, ba zaki koma ba, ba kince na barki ba abokin hira ba? Juya mu koma kan carpet din na tayaki hira, ji tayi gabanta yayi wani mugun faduwa, yanzu gabadaya tsoro yake bata, cikin inda inda tace bacci nakeso naje nayi, bacci bayan sallar laasar? Common let's go, kama hannunta yayi suka koma kan carpet din suka zauna, ganin yanda fuskarta ta nuna tsoro sai yayi wani shu'umin smiling yace Mrs jabir, naga alama kinaji da jabir sosai, oh na manta ma ban fada miki ba, naje gdanku yau, dagowa tayi da sauri ta kalleshi, Dan kashe mata ido yayi yace iam serious naje, mun gaisa da Mutanen gdn gabadaya har jabir, yaya kalil ne kawai baya nan, yayi tafya zuwa China, jabir yayi baki ya rame sosai sbda missing dinki, wata shegiyar dariya yayi da har seda fararen jerarrun hkoransa suka bayyana sanan yace some time I like his acting, idan yana nuna yanda yake sonki kmr a film din Hausa, don gasky sonda yake miki yanayi min kama da acting din Hausa drama, wani smiling din ya karayi yace naso ace kunyi aure da jabir yanda kike sonshi din nan, sedai problem din Baku dace ba. Kallon ta yayi yace kin barni inata zuba kmr kanya bakice komai ba, hannunshi yakai ze tallafo habar ta, kawai seta saka kara, cikin mamaki yace au Wai tsoro na kike afra? Kamkame jikinta tayi tace ni don Allah ka dena tabani, calm down afra, ki saki jikinki ba abinda zan miki, kinsan kallon dana ke miki kuwa? Da kai tayi mishi alamar aa, kallon kanwata nake miki afra, idan kina tunanin zanyi miki wani Abu to ki dena, da matured mata nake harka ba kwaila irinki ba, duk abinda nake tsokanar ki nake sbda kusan age mate kike da my angle sis, bari ma na kira miki ita Ku gaisa. Dialing din no ya fara bugu biyu ta shiga, hlo yayana, my angle sis ya kike? Lpy kalau, to ya Faruk ya dawo ko? Rufe ido tayi kmr yana kallonta cikin shagwaba tace kai yaya, dariya yayi ya imitating abinda tace, sanan yaci gaba da cewa bake kika kade mishi hnkli ba, kika sa ya tafi ba shiri, ni na fuskanci ma yanzu kinfi son Faruk akaina, hehehe yaya kowa matsayin shi daban, duk duniya ba Wanda nakeso kmr kai, INA sonka dayawa yayana, dariya yayi yace har umma da Abba? Itama dariya tayi tace suma matsayin su daban, abinda na Sani dai kawai shine INA sonka, I even can't explain how much I miss you, smiling yayi yace ga kawa nayi miki, bari na hadaku Ku gaisa. Mikawa afra yayi suka gaisa cikin sakin fuska dake dukansu they are wise enough, bayan sun gama ta mika mishi wayar, cikin tsokana suhaila tace yaya ko kayi new catch ne? Wata shegiyar dariya yayi da ita kanta afra batasan ya iya irinta ba sanan yace she is your age mate fa, haba suhaila na rasa da wacce zanyi soyayya se mate dinki, Husna is OK for me ita wanan Yar amanar Abba ce, sbda ita nake zaune a 9ja cikin shagwaba suhaila tace mu din bamu kai matsayin ayi soyayya damu kenan ko....call waiting ne ya shigo wayar shi se yace Faruk dinki yana kirana bari na amsa, OK to semun kara waya. Yana dauka Faruk yace mazaje kaidawa kuke wayane tun dazu nake Neman ka? Nida fiance dinka ne, ina afra me cemin aljani? Tana nan tana bani headache, dariya Faruk yayi yace ai Abba ya hadaka da aiki. Dama so nake ka fadawa Abba inaso na tro su dad dina su nema min auren suhaila, smiling Aryan yayi yace lalle mutumina ba dama ne, kwanan zaka angwance kenan, is alright zan fada mishi insha Allah. Seda aka kira sallar magrif sanan suka tashi suka koma ciki, bayan yaje masallaci ya dawo yazo yaci pizza da paper soup din da beci dazu ba, sanan ya kora da lemo. Ita kuma afra tana gefe tana shan cornflakes, umman shi ya kira a waya ya fara zuba mata shagwaba Wai tayi convincing abban shi ya janye wanan aikin daya bashi sbda ya gaji da zaman garin, cikin damuwa umma tace yana dawowa zanyi mishi mgana nima nagaji da missing dinka my son, cikin shagwaba yace amma fa umma bada fada zaki mishi mgna ba, dariya umma tayi tace ai kaji matsalar ka, kanaso ka kawomin karar abban ka kuma bakason a bata mishi rai, aikuwa idan ba bacin raina na nuna mishi ba bazai janye ba, to ki kyaleshi kawai zanyi hakuri na zauna, smiling tayi tace my son rigima kenan, naga ranar da zaka girma ka dena wanan rigimar. Afra dake gefe taji yanda ya ware yanata zubawa ummanshi shagwaba, tsuka tayi tace tsula tsiya Ashe shagwababbun munada yawa, Amma har akemin korafi na fiye shagwaba, seda ya gama wayar yazo yace ke Dan uwar ki dawa kike, hannu yakai ze buge bakinta kawai seta mike tayi daki da gudu, tana shiga ta tro kofar, tana kokarin sa key tura da karfi ya shiga, maida kofar yayi ya rufe, ita kuma ta jingina da bango zuciyarta banda bgawa ba abinda take, kokarin matsawa take sbda taga yana matsowa kusa da ita, kawai seya sa hannunshi ajikin bangon ya tare ta, banda kamshin turaren juna ba abinda sukeji, cikin kasalalliyar murya yace waye yake tsula tsiya? jikinta yana bari tace nifa ba dakai nake ba, oh kinma renamin hnkli ko? Bari na koyawa bakin rashin kunya hnkli to, Yana kokarin kai bakinshi yayi kissing dinta kawai seta fashe mishi da wani kuka me tsuma zuciya, cikin muryarta ta shagwaba tace don allah kayi hakuri, ganin yanda tayi mugun tsorata kawai se abin ya bashi dariya, Dan hugging dinta yayi sama sama, sanan yace is OK dena kuka ba abinda zan miki, hanky ya dakko ya goge mata hawayen, cikin bedroom voice yace ki tafi ki kwanta, binshi tayi da kallo, killer smile dinshi yayi yace oh sorry ni kike jira na fita kisa key ko? A hnkli tace eh, alright gud nyt, OK nyt. Yana fita tasa key, sanan ta saki sansanyar ajiyar zuciya. Toilet ta shiga ta kara wani wankan, sanan ta kwanta tana admiring din abinda ya faru Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣2⃣5⃣➖1⃣3⃣0⃣ Washe gari da wuri afra ta tashi tayi wanka sanan ta shirya musu break fast ta jera a dining, sanan ta zauna a daya daga cikin kujerun dining tana jiran fitowar shi. Cikin shirin sa ya fito, sanye yake cikin wasu hadaddun Riga da wandon jeans blue, seya Dora wata tsadaddiyar suit pink akai, yasa facing cap pink takalmi ma pink, sanan yasa wani hadadden agogo da glass irin Wanda ba kowa ne yake iya amfani dashi ba. Tun kafin ya karaso kamshin turarensa ya bigi hancinta, wit confidence yazo ya zauna, kallonta yayi yace baby gud morning, a hnkli tace morning, me kika girka mana? Mikewa tayi tai serving din shi, cikin nishadi yake cin abincin sbda dadin da yayi, tunda ya fara cin abincin ta kafeshi da ido, Masha Allah tace a zuciyarta, gsky Allah ya bashi kyau da iya daukar wanka, yanada bewar daze iya jan hnklin mace duk class dinta, shiyasa yake tsula tsiyarshi, Allah Sarki leema shiyasa tayi falling dayawa, da ina ganin lefinta amma yanzu na gano secret din dayasa 'yan mata dayawa suke binshi, ya Allah ka kareni daga sharrin hatsabibancin sa......katseta yayi da cewa kallon be isa ba haka? Wata kunya ce ta kamata, dake she is very smart seta dago tace dawa kake magana,? Dake nake mana, naga kin zuba min ido, shan mur tayi tace don INA facing din kane kake zaton kallonka nake, Amma ni ko kadan hanklina baa kanka yake ba, tunanin yanda zan warware matsala ta nake, so if you think iam looking for you, you better stop it. Wata shu'umar dariya yayi yace waw I like your style, kin burgeni fa, Mikewa tayi zata koma daki seya yi saurin riko hannunta yace zan tafi dutse sena dawo, shiru tayi batace komai ba, ganin haka seya kara repeating kanshi amma still no respond, Dan sassauta murya yayi ya kafeta da sexy eyes dinshi yace afra zan tafi dutse, tro baki tayi tace naji ai, me kake so nayi maka kuma? Ba zakiyimin addua Allah ya dawo dani lpya ba? Seda ta kawar dakai gefe sanan tace I wish you safe journey, killer smile dinshi yayi yace thank you, sanan ya saki hannunta ya fice guards din shi suka Mara mishi baya. Yana fita ta koma ta zauna, wata sansanyar ajiyar zuciya tayi tace oh god meke faruwa dani ne? Ya zama dole nabar gdn nan yau, domin kuwa zuciyata bazata iya cigaba da jure abubuwan da Aryan yake bijiro min dasu ba, meyasa yake treating dina haka? To ko dama sona yake shiyasa ya dakko ni sbda karna auri jabir? Kinga afra karki bari zuciya ta yaudareki, domin kuwa Dr Aryan mayaudari ne na bugawa a jarida, is not possible ace sonki yake, gara tunda wuri ki cireshi a ranki.....daya zuciyata ta bata shawara, wasu siraran hawaye ne suka fara zuba a idonta, to yanzu meye abunyi? Kiyi duk dabarar da zakiyi kibar gdn nan a yau, shine kawai ze tserar dake daga tarkon shi. Da wanan shawarar ta fita zagaya gdn, kutsawa ta ringayi ta cikin garden har seda taje jikin katangar da zata sadaka da waje, murmushin jin dadi tayi domin kuwa ta sami hanyar fita daga gdn. *4:15pm* Ta shirya cikin wata English gown green, ta shiga kitchen, tana shiga ta sami kuku yana dafa jallop spaggeti, yana ganinta yace barka da shigowa madam, basarwa tayi tace barka de, karfe nawa oganka yace ze dawo? Wallahi be fadamin ba, OK bani aron wayar ka na kirashi, sede ki fadi sakon na fada mishi, Harar shi tayi tace ka tambayeshi zeci sakwara da egusi soup? Tun 1pm Dr Aryan ya gama ganin patients din, daga nan MD din Asibitin RSSH yazo ya kirashi sukaje conference hall din cikin Asibitin akayi mishi send up party, sanan staff din Asibitin suka Tara mishi gifts, se kusan 2pm suka gama. yana fitowa ya wuce government house dake me girma Governor ya hada mishi lunching din tafiya sbda Dr Aryan yayi musu sallama akan daga ranar ba zasu kara ganin shi ba, manyan masu mukami na jigawa ya tara akaci aka sha, sanan me girma Governor yayi jawabin godiya bisaga temako da kuma cigaba da Dr Aryan ya kawowa jaharsa, sanan ya bashi gift dani kaina bansan meya bashi ba, sanan sukayi hutuna. Seda yayi sallar laasar a government house sanan yayi musu sallama da godiya ya fito. Hanyar Bkd ya dauka zeje su gaisa da uncles dinshi, ya fara tafya kenan yaji kira ya shigo wayarsa yana dubawa yaga no kuku shi ne, yana dauka yace oga dama madam ce tace a tambayeka zakaci sakwara? Smiling yayi yace kace mata eh, dif ya kashe wayar. Se wajen 5:40pm ta gama hada komai, har fruits salad ta hada mishi tasa a fridge, garden ta shiga cikin shan mur ta kalli guards din da suke wajen tace inaso Ku bani waje zanyi wanka, daya daga cikin su ne ya kira Dr Aryan ya fada mishi, lkcn yana gdn wata kanwar abban shi, smiling yayi yace Ku bata wajen, Amma karkuyi nisa da wajen, kuma Ku zama very careful Sbd she is very smart, yace zamu kiyaye oga. Suna fita ta karasa bakin swimming pool din, fadawa tayi ta fara wanka kmr gaske jiyo hayaniyarsu tayi daga waje sunata musu akan mulkin bahari wasu daga cikin su suna cewa yana burgesu wasu kuma suna cewa sun gaji dashi, seda ta tabbatar hnklin su baya wajen ta kawai seta tafi a hankli ta kama fencing din wayar da akayi ta haura, gudu take kmr zata tashi sama cikin kankanin lkci taje jikin katuwar katangar da zata sadaka da waje, cikin sauri ta nufi bishiyar da zata temaka mata hawa kan katangar, tana zuwa bakin bishiyar Ashe akwai wata waya ta karfe a wajen, tana sauri bata kula ba ta taka, aikuwa ta hudo takalminta ta shige tafin kafarta, wani irin zafi da bata taba jin irinsa ba taji, nan take ta saki wata azababbiyar kara, a lkci guda kuma jini ya balle kmr famfo Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣3⃣5⃣➖1⃣4⃣0⃣ Wajen karfe 11:30pm ta farka kmr a mafarki yaji zazzakar muryarta tana cewa ka tshi ka rakani nayi fitsari, a magagin bacci ya mike ya nufu inda take ba wani bata lkci ya dauketa cak ya nufi toilet din da ita, ajiye ta yayi ya fito data gama tayi mishi mgna yazo ya mayar da ita ya gyara mata kwanciya sanan ya koma ya kwanta. Karfen 2am kafar ta fara wani irin azabbaben ciwo da zugi, ba shiri afra ta farka ta fara wani irin kuka, cikin bacci yaji kukan nan take ya farka a razane, kusa da ita yazo ya zauna yace afra meya faru? Cikin kuka hade da shagwaba tace so nake ka ciremin kafar nan, ta dameni da ciwo, cikin tausayawa Aryan yace kiyi hakuri afra maganin ya gama aikin sa shiyasa kike jin zafi, Toni kawai ka yanke min kafar, dariya yayi yace aikuma zafin cire kafa yafi Wanda kike ji yanzu, zumburo baki tayi tace dariya ma kake min ko? Sbd ciwon ba ajikin ka yake ba, wata dariyar ce ta kwara kufce mishi, dafa kafadar ta yayi yace Wallahi INA tausayin ki afra, to indai kana tausayina don Allah kayimin mganin ciwon nan, ni kadai nasan abinda nakeji, first aid box din ya bude ya dakko declofenac inj ya zuke a syrige sanan yace oya juya nayi miki, wai allura ce maganin da zaka bani? Gaskiya ni banason allura, aikuwa ita kadai ce solution yanzu sbda tsami kafar tayi, wani sabon kukan ta fara wai ita Wallahi ba zaayi mata allura ba, cikin jin haushi yace gaskiya kin fara takura min, ke bakisan bacci nakeji ba? Ke ko tausayina bakya ji, dazu kin tasheni na rakaki fitsari yanzu kuma kinayimin kukan ciwo kuma dan iskanci kinki ki tsaya ayi allura ya kike so nayi miki? Idan ba zaki tsaya ba ni zanje na kwanta kuma wallahi kika kara yimin kuka sena balla kafar, shagwababbiya kawai. Komawa wajen kwanciyarsa yayi ita kuma taci gaba da rera kukan ta. Share ta yayi yaci gaba da kwanciyarsa se yaji tana cewa wayyo daddy kafata, daddy don Allah kazo ka temakeni kafata, kuka take sosai se kawai ya mike ya zauna folding din hannunshi yayi yana kallonta, wani irin tausayin tane ya kamashi, Allah Sarki afra Ashe fa ita marainiya ce, ba uwa ba uba, mutumin da take ganin shine gatanta kuma su suke kokarin halaka ta, she is calling daddy to come and help her, oh my god Allah ka karemu daga sharrin mutun. Mikewa yayi yaje kusa da ita ya zauna, tallafota jikinshi yayi cikin husky bedroom voice dinshi yace sannu afra, yana shafa gashin kanta yace don Allah kiyi hakuri ki bari nayi miki allura kinji sbda itace anayi miki ciwon ze dauke kmr cirar kaya, kuma a hnkli zanyi miki, shagwabe fuska yayi irin yanda akewa yara idan anaso suyi Abu yace kinji afra? Duk da she is in pain seda abin ya bata dariya har kumatunta ya lotsa, a zuciyarta tace wato abinda akewa yan 2-3yrs nima zemin.......katseta yayi da cewa are you ready nayi miki? Zatayi mgna yace kinga rikeni sosai ki rufe ido, hakan kuwa akayi rike shi tayi sosai ta kamkame jikinta sanan yayi mata, bayan ya gama ta Dora kanta akan cinyarsa yana Dan buga bayanta har bacci ya dauketa sanan ya lallaba ya koma wajen kwanciyarsa. Da asuba ya tashi yaje masallaci bayan ya dawo ya dauki alkur'ani ya fara krtu da kra'arshi irin ta larabawa, acikin bacci afra take jin krtun amma ji tayi yana ratsa ta kmr kar ya dena. Seda yayi hour daya da rabi yanayi sanan ya koma ya kwanta, se wajen karfe Tara afra ta tashi, shima ta tashe shi ya rakata toilet tayi wanka ya dakko mata duka abinda zata bukata ya ajiye akan gado, data gama ya fito da ita, sanan ya rufo mata dakin ya koma dakinshi wankan shima ya shiga yayi brush, sanan ya shirya cikin wata sky blue shirt da farin wando ya fesa turare, sanan ya nufi dining ya debowa afra abinci, lkcn daya shiga dakin ta shira tana zaune, killer smile dinshi ya sakar mata yace gud morning my angle baby, itama smiling din ta mayar mishi tace morning my special broz, smiling ya karayi sbda jin dadin sunan data kirashi dashi, a kusa da ita ya zauna ya ajiye tray din hannunshi a Kasa banda kamshin turarennsu ba abinda yake tashi a wajen lakatar dogon hancinta yayi fuskar shi dauke da smiling yace kin bani wahala jiya amma ko ki tambayeni ya gajiya? Yar kunya taji ta rufe ido tace to ya gjy? Tabi lpy, ya ya kafrki? Da sauki, Allah ya sawwake tace amin. Tray din abincin ya janyo ya hada mata tea me kauri sanan ya zuba mata tosted bread, fried plantain da kuma paper chicken yace bismilla.... Tro baki tayi tace indai bazaka bani a baki ba na koshi, killer smile dinshi yayi yace problem child, sanan ya fara bata sbda yanzu tausayi take bashi. Seda ta koshi sanan ya zuba nashi yaci, haka suka wuni yana faman dawainiya da ita, da yamma ya dauketa sukaje garden ya kuna musu Ghanian film a laptop dinshisuna kallo cikin nishadi, ga wata iska me dadi tana kadasu, gabansu kuma plate ne a ajiye makare da fruits suna kallo suna sha, shafa'a afra tayi da kallon shi, caring din da yake nuna mata yasa ta fara rage son jabir, gsky Aryan is unique and special, ko shakka batayi zuciyarta ta fara kamuwa da sonshi......... Karar da phone dinshi tayi ne ya dawo da ita daga tunanin da take, yanayin yanda ya nutsu yana zuba klmn soyayya ta gane Husna ce, wani irin kishi ne ya ziyarci zuciyarta kawai seta mike zata shiga cikin gda, tana tashi tsaye ta tafi tangal tangal zata fadi cikin sauri ya tareta ta fado jikinshi, kashe wayar yayi yace kunsan bakya iya tafya meyasa kika mike? Idan wani uzurin ne dake ai sekiyimin mgna ko? Shiru tayi batayi mgna ba se idonta daya kada yayi ja sbda kishi, kafeta yayi da sexy eyes dinshi yace afra me yake damun ki? Instead of tayi mgna kawai seta fashe da kuka, ya salm yace se kuma ya rungumeta sosai ajikin shi yana aikin rarrashinta Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣3⃣0⃣➖1⃣3⃣5⃣ Sun sha'afa sunata hirar su gbdaya sun manta da afra, khamis ne yace kai kun dubo Yar amanar mu kuwa kota gama wankan, da sauri suka shiga aikuwa ba alamar ta, rarrabuwa sukayi wasu suka shiga cikin gda wasu kuma suka shiga garden din shi daya shuka su goba, lemo, ayaba etc. Neman ta suke sosai cike da tashin hnkli, abakin bishiyar suka sameta a kwance a Kasa banda kuka ba abinda take, jini yanata zuba a kafar. Da hanzari suka karasa suka dago, kamis ne ya kira oga yace afra ta taka karfe, Amma be fada mishi yanda akayi ba, cikin gigicewa yace su nemi ruwan dumi da gishiri suyi vaso dilating din wajen kafin yazo. A 360 yake tafiya, cikin kankanin lkci ya karaso, a daki ya sameta a kwance tana baccin wahala, karasawa bakin gadon yayi ya zauna, Dora kafar yayi akan cinyarsa, shida yaje duba wound side, seya buge da kallon kafarta sbda masifar burgeshi da tayi, ya Dade yana shafa ta, sanan ya duba tafin kafar se lkcn ya kula kafar harta kumbura, dakinshi ya koma ya dakko first aid box, T.T inj ya fara yi mata, yana soka allurar ta mike a zabure, tana wani irin kuka, sauri yayi yamata dake allurar bata dayawa, janyota jikinshi yayi cikin tausayawa yace iam sorry afra sannu kinji, spirit da swab ya dauko ya goge wound side din, sanan ya bata sanan ya bata analgesic da antibiotics tasha, mikewa yayi yace bari naje nayi salla ko, tace to. Dakinshi ya shiga yayi wanka wata hadaddiyar farar jallabiya ya saka ya fesa turare, sanan yayi salla yana idarwa ya dauki phone dinshi ya fita falo, securities din shi ya kira yace ya akayi afra ta soke kafarta? Kamis ne ya bashi lbrn duk abinda ya faru ba tare da yace komai ba yace shikenan kuje Allah ya rufa asiri sukace amin. Tashi yayi ya nufi dakin afra A zaune ya sameta akan centre carpet din dakin, ta mike kafar akan filo, kusa da ita yaje ya zauna cikin kasalalliyar murya yace har yanzu bata dena zugin ba? Aa ta dena, OK akwai abinda kike bukata? Eh wanka nakeso nayi, to kije kiyi mana, tro baki tayi tace ai bazan iya zuwa toilet din ba, dankari! Wanan fa shine wata sabuwa, to yanzu ya zan miki kenan? Cikin shagwaba tace nima bansani ba, mayaudarin smiling yayi yace idan na rikeki zaki iya dingisawa? Kai ta daga mishi, toilet din ya fara shiga ya hada mata ruwan wankan ya dauki doguwar sleeping dress din da zata sa yakai mata toilet din, sanan ya dawo ya mikar da ita tsaye, ya tallafota jikinshi suna tafiya a hnkli har cikin toilet din seda ya tabbatar she is comfortable sanan ya rufe mata kofar ya fito, zama yayi yana jiranta harta gama seda ta shirya tsaf a toilet din tana rike bango tana komai sanan ta kwala kiranshi yazo suka dawo daki. A kan carpet din ya zaunar da ita yace me kike sha'awar ci? Cikin shagwaba tace ice cream, abinci fa na tambayeki, tro baki tayi tace toni a koshe nake, mikewa yayi yaje fridge din dining ya dakko mata da kasassun kajin daya sayo ya baje mata a tray, zama yayi yana feeding dinta har seda tace t koshi sanan ya koma ya zubo sakwarar da tayi mishi yaci ya kora mango juice. Shiru dakin yayi for some minutes sanan yace an fadamin kina dab da guduwa daga gdn nan kikaji wanan ciwon, inaso ki Sani nima wanan zaman da nake baason raina bane, don ba yanda zanyi ne, amma tunda har kike kokarin halaka kanki ya zamemin dole na mayar dake gda domin kuwa da ace kin hau kan katangar nan da kin rasa ranki sbda akwai electric shock ajiki, sassauta murya yayi ya marairaice yace nasan kin tsaneni, kuma kin tsani zama dani amma ba taba zaton kiyayyar takai haka ba, sbda haka nayi miki alkawari idan kafarki ta warke zan mayar dake gida da kaina koda kuwa Abba be amince ba insha Allah. Shiru afra tayi ta Kasa magana sbda ita kadai tasan abinda takeji game dashi, laptop dinshi ya bude ya kunna mata wani indian film mekyau yace Kiyi kallo zanje nayi salla na dawo. Bayan yaje salla ya dawo zama yayi suna kallon tare yana fassara mata, da mamaki tace dama ka iya yaren India ne? Smiling yayi yace ummana yar India ce, Abba nane Dan 9ja...karar wayar shi ce ta katse musu zancen, Husna ce yana dauka ta fashe da kuka haba yaya don Allah, wanan wacce irin kiyayya kake nunamin haka? Me zanyi maka ka soni don Allah? Cikin husky unique voice dinshi yace calm down an relax Husna, kinsan banason kuka ko? Meyasa kike tunanin bana sonki? Ina sonki mana, ban taba soyayya ba se akanki, kuma wallahi ke kade nakeso Husna, ya kamata ace by now kin fahimceni, na fada miki Abba ne ya Sani wani aiki, bazai yiyyu na taho na bari ba, cikin muryar kuka Husna tace to ka fadamin garin da kake Nazo, bazai yiyyu ba Husna, karfa ki manta mu masoya ne da muke feeling din juna, kuma ke ba matata bace so kinga zaman mu guri daya may cause problem, kiyi hakuri don Allah insha Allah cikin satin nan zan shigo kinji? Haka yayi tayi mata kalamai masu dadi yana rarrashinta harta hakura. Sun Dade suna hira sanan sukayi sallama Afra kuwa tunda ya fara waya da Husna ta nemi nutsuwar ta ta rasa, ta zubawa film din da suke kallo ido Amma ko kadan hnklin ta ba a wajen yake ba na shiga uku, me yake shirin faruwa dani ne? Kishinsa nake ko me? Oh my god Allah Kasa ba sonshi na farayi ba ji tayi wasu siraran hawaye masu dumi sun fara zuba a idonta,,,,,,,,, cikin unique voice dinshi yace yawwa meye kuma baki gane ba nayi miki bayani? Murya can Kasa tace nagane, riko habarta yayi yace what's wrong? Ko bacci kike ji? Kai ta daga mishi, mikar da ita yayi ya tallafot suka kaje bakin gadon seda ta kwanta sanan ya rufe laptop din yace mata seda safe, cikin wata irin shagwaba tace kuma idan zan shiga ban daki da daddare ya zanyi? Tsareta yayi da ido yace kiyi rarrafe, rarrafe fa kace? Ni gaskiya bazan iya ba sedai ka kwana anan, dariya yayi yace na fuskanci har kinfi my angle sis shagwaba, kema kinsan ai hakan be dace ba ko? Ai ba mgnar dacewa ake ba, kamawa tayi, nasan bazaka cutar dani ba, kuma baka da wani feelings akaina shiyasa, kuma iam serious bazan iya tashi ba. Is alright, bari na dauki filo to. Daya filon ya dauka ya Dora akan 3 seater din dakin ya kashe fitila ya kwanta Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣4⃣5⃣➖1⃣5⃣0⃣ Da farko be dauki abin serious ba, amma Mutanen sa su Barr kamal suka dage da bashi shawara akan karya sake yaje Nigeria da diamond din nan, domin kuwa ko shakka basayi indai yaje dashi to se an saceshi ko ta wacce hanya, lkci me tsayi Baban ki ya dauka yana tunani, tabbas abinda suka fada gskya ne, kuma gashi se zuzuta lbrin ake tayi, kawai seya amince ze nemi security din, aikuwa aka bashi labarin wani Eng da zeyi mishi save wacce bazata taba budewa ba seda thump print, nan take ya tambayi a wane gari yake sukace America, ba bata lkci ya nemi bisar America suka tafi har ke a lkcn baki fi 6yrs ba, dagowa yayi ya kalleta yace kinsan waye Eng din? Jijjiga kanta tayi, abbana ne, wajen sa kuka tafi a America. Tun kafin su karasa Baban ki yayiwa Abba waya ya fada mishi ya taho wajen sa, kuma ga kudirinsa, Abba yace se sunzo. Kuna sauka a airport Baban ki ya kira Abba ya fadamishi, shi kuma ya tura driver ya dauko su, bayan sunci abinci sunyi salla Baban ki ya fadawa Abba yanda yakeso save din ta kasance, wato wacce wuta bazata kona ba, wacce ba Wanda ze iya budeta se Wanda akayi da thump print din hannunsu. Dariya abbana yayi yace ba matsala zeyi mishi, yace to a nawa zaka yimin? Yace 3 billions, zaro ido daddy da alhaji sidi sukayi, fuskarsu dauke da nuna bakin ciki sukace common save din zaayi a billions uku? Sekace abin sata, ai kudin baa bola ake samosu ba, daddy yace ka rabu dashi kawai kazo mu tafi zan kaika inda zaayi maka me saukin kudi, harya mike zasu tafi, se kuma ya koma yace ba matsala ayi mishi kawai, ba karamin mamaki daddy yayi ba sbda Baban ki baya taba kaucewa mgnar sa. Sun kare magana akan bayan sati biyu zasu dawo su karba, sanan abban mu ya bashi shawara akwai wajen da ake kai ajiyar kudi ko kadarar da Ku dinshi yakai billions goma zuwa sama, akwai tsaro sosai awajen, kuma 5millions dollars kawai zaka bayar bazasu kara nema wani Abu ba har ka karbi dukiyarka ko shekara nawa zatayi, maze hana idan nayi maka save din kakai musu can su ajiye maka? Cikin farin ciki Baban ki yace ya amince, se yace to muje yanzu a yqmmacin nan kakai diamond din su fara ajiye maka, Sbd kwana dashi a gda risk ne, idan anyi save din se kakai su mayar maka ciki, yace to. Hakan kuwa akayi a ranar sukaje yayi register ya danka musu diamond din hade da photocopy din takardun ownership na diamond din, suma nasu takardun suka bashi guda biyu yayi singing, ya ummarci daddy ma yayi signing din a matsayin next of king dinshi, bayan ya mika musu se suka zare tasu suka basu dayar da sharadin duk lkcin da zaa zo karba dole da ita zaa zo, kuma suka umarce shi da yasa ayi mishi sensitive mukulli Wanda zaa rufe dakin da zasu saka save din aciki idan an kawo, sukayi musu godiya suka tafi, gdnmu suka dawo suka kwana washe gari suka koma 9ja. *2 wks later* Abba yayi musu waya akan save da key din sun zama ready Amma yazo da Mutanen dayake bukatar thump print din su ajiki ze karasa aikin, yace to. Washe gari sukazo a kamfanin Abba na Aryan technical company limited suka hadu, wanan karan ma dake akazo se daddy da kuma Barr kamal, basu dawo da alhaji sidi ba. Kallon Baban ki Abba yayi yace suwaye zaayi amfani da thump print din su? Jikin abbanki yana rawa yace dani da Dan uwana alhaji hamisu, se kuma tilon yata afra, kallonsa Abba yayi yace afra ita kadaice yarka? Yace eh, to ina Maman ta? Kolla ce ta cika idonsa yace tana haifarta ta koma ga mahallicinta, eyya Allah ya gafarta mata. Karewa daddy kallo abba yayi, seyaji sam zuciyarsa bata aminta dashi ba, gyara zama yayi Cikin shan mur yace naji ka lissafo mutun uku, amma magana ta gaskiya wacce nayi maka thump print din mutun biyu kawai take dauka, a zabure daddy ya mike, Amma dake he is very smart se yayi saurin seta kanshi, kakaro murmushi yayi yace to yanzu Eng ya kake ganin zaayi? Basarwa Abba yayi yace suje suyi shida yarsa, dariyar mugun ta daddy yayi yace to ba matsala kuje Ku dawo Wani daki kuka shiga Abba yayi amfani da wasu hadaddun na'urori wajen sa thump print din Ku ta yadda ko bayan ranshi ba Wanda ya isa ya canja su, sanan yasa abbanki ya fadi password din da zeyi amfani dashi seya sa.....dariya Dr Aryan yayi yace kema bazan fada miki yanzu ba sbda security, sbda su daddy basusan password din ba Dariya sosai afra tayi. Abba ya damka mishi key din katuwar save din da sukasa wacce Abba yayi musu aciki, sanan suka suka rufe suka taho da key din, se Abba ya kara yi mishi Yar karamar save din da ze boye key din aciki still me dauke da thump print din shi da naki free of charge, amma batakai wacce diamond din yake ciki tsaro ba. Ba karamin haushin Abba daddy yaji ba amma daya tuna sunan shi ne a next of king se damuwar tazo mishi da sauki. Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣4⃣0⃣➖1⃣4⃣5⃣ Kwana Biyar kenan Aryan yana faman jinyar afra, alhamdulilla ta warke yanzu da kanta take komai, yauma kmr kullum bayan ta tashi da safe dakinta da toilet ta fara gyarawa ta fesa freshener, sanan ta shiga tayi wanka ta shirya cikin wasu Riga da siket na atamfa red and white, seda tayi wanka da turare sanan ta fita falo, a zaune ta sameshi ya Dora laptop dinshi akan center table din dakin yanata aiki, a daya daga cikin kujerun ta zauna tace gud morning mayaudarin smiling yayi yace morning how are you? Iam fine, yah I see ya karashe mgnar yana kallon kwayar idonta, itama smiling din ta mayar mishi, ga abinci can kije kici yayi mata magana ba tare da ya kalleta ba, basarwa tayi kmr bataji abinda yace ba, ganin bata tashi ba seya dago suna hada ido yace bakiji ni bane? Oh wai dama dani kake? Da naga hnklin ka yana wani wajen I tot waya kake, wani irin smiling yayi sbda kawai yasan renin hnkli zatayi mishi. Tashi tayi ta nufi dining din, kadan taci abincin ma sanan ta dawo ta zauna, ci gaba yayi da aikinshi kmr besan tana wajen ba a ranta tace yau 'yan miskilancin suna kusa kenan, Dan gyaran murya tayi yana dagowa ta shagwabe fuska tace inaso naje nayi fitsari wata shegiyar dariya yayi yace na zama abin tsokana ko? Aida ace har yanzu baki warke ba da pampers din manya zan sayo miki, kuma nasamo miki wheel chair, wata mahaukaciyar dariya afra tayi da be taba ganin tayi irinta ba, tace pampers kuma? Allah ya kiyaye, binta yayi da wani mayataccen kallo yana mamakin yanda ta saki jiki dashi kwanan,,,,,,,karar wayar shi ce ta katse shi, jabir ne ya kirashi bayan sun gaisa yace ya lbrn afra? Jabir yace Wallahi har yanzu shiru, ya salm Allah yayi gaggawar bayyana ta, yace amin doctor nagode, dama akan mgnar Barr kamal ne, an kara samun improvement domin kuwa yanzu ya fara magana, sedai har yanzu memory din be dawo ba, shine nace don Allah yaushe zaka temaka kazo ka kara ganin shi? Doctor yace zan duba na gani, idan ze yiyyu zanzo gobe, to shikenan doctor nagode sosai Allah ya kara girma da daukaka Dan basarwa Dr Aryan yayi yace ba komai ai ni dakai mun zama daya, agaida min dasu hjya OK zasu ji. Yana kashe wayar ya saki wata sansanyar ajiyar zuciya kallon afra yayi yace kinga yanda gabana ya fadi kuwa, Wallahi nayi zaton zakiyi wani abin da jabir ze gane muna tare, dariya tayi tace da farkon lkcn daka dakko ni ne tabbas da zanyi, amma yanzu na fara trusting dinka, na fara ji ajikina akwai kamshin gaskiya amaganar ka, Dan zaman da mukayi dakai na gane cewa kai ba mugu bane sbda ba kowanne namiji bane a zamanin yanzu ,e kwanta da matar daba maharramar shi ba daki daya kuma be mata komai ba, kallon kwayar idonshi tayi tace na shirya jin lbrn da zaka bani, kuma a shirye nake daka fadi aikin da kake so nayi maka ko wanne iri ne zanyi, zubawa kwayar idonta kallo yayi sanan yayi smiling yace Allah yasa ba *gadar zare* zaki hadamin ba, dariya sukayi gabadaya sanan ya rufe laptop dinshi ya nutsu sosai yace...... Mahaifinki alhaji Suleiman moddibo hamshaki ne kuma mashahurin me kudi Wanda zaa iya sashi a jerin mutun Biyar na masu kudin kasar nan, su uku ne a gdnsu, alhaji hamisu(daddy) shine babba kuma shi mamar shi daban, shi kuma abban ki uwarsu daya ubansu daya da alhaji nasiru kuma abban ki shine karamin su duka agdn kmr yadda kika Sani. Mutun ne me tsananin kirki dason jama'a, alhaji sidi mahaifin jabir shine babban PA dinsa, alhaji Lawan shine branch manager din kamfanin shi na Kano katsina kaduna, shi kuma alhaji Sani shine na bauchi, gombe da jigawa, shi kuma alhaji hamisu(daddy) shine yake kula Dana Lagos da abuja. Farkon kiyayyar da daddy yakewa mahaifinki ta samo asali ne daga lkcn da abbanki ya mallakawa alhaji nasiru katon kamfanin shi na fata, Sbd shi daddy yana ganin su suke masa hidima amma ya fifita Dan uwansa akanshi, tun daga lkcn ya ya ringa shirya yanda ze farraka tsakaninsu har seda yaci galaba, ya zama ba Wanda abban ki ya tsani gani kmr alhaji nasiru, har ya zama ko gaisawa suka denayi, amma dake alhaji Nasir yasan bayin kansa bane be damu ba. Bayan daddy ya rabasu seya mallake abbanki yake juya shi in a smart way, ta yanda ba Wanda ze gane rashin kirkinsa, kuma duk inda ya zauna seya nunawa mutane yana bakin cikin rashin jituwar abbanki da Dan uwanshi. Wata rana mahaifinki yayi tafiya zuwa kasar Dubai seyaji lbrn gwamnatin kasar zata sayar da wani danyen diamond da suka samu acikin duwatsu, sunyi mishi kudi naira billions hamsin amma an rasa Wanda ze saya Sbd a lkcn ba kowa ne ze iya saya ba, yanajin haka yace ze saya aikuwa akayi ciniki ya biya kudin, suka bashi takardun mallaka yasa hannu, cikin kankanin lkci lbri ya zagaya ko ina se mutane suka bashi shawara akan ya nemi security, Kuyi hakuri zanci gaba [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣5⃣0⃣➖1⃣5⃣5⃣ Haka rayuwa taci gaba da tafya, ba karamin so babanki yake miki ba duk da tarin dukiya da kuma tarin Mutanen da suke aiki a karkashinsa da kansa yake daukar ki yakai sch idan an taso yaje dakansa ya dakko ki, kuma duk inda zeje tare kuke tafya, gado daya kuke kwana kuma shi yake miki komai. Mutane har mamakin irin sonda yake miki suke duk da sunsan tsakanin Da da mahaifi se Allah, ganin sonda yake miki yasa masu aiki a karkashin sa suke nuna miki do da kulawa, sbda duk Wanda yakeson faranta ran mahaifinki toya nuna yana sonki. Ana cikin haka ciwon zuciyarsa ya motsa Wanda ya hadu dashi tun lkcn rasuwar mom dinki, alhaji sidi mahaifin jabir da kuma alhaji hamisu wato daddy sune suka tafi dashi wani Asibiti dake nan kasar America, Unconsciousness suka tafi dashi seda yayi kwana uku besan inda kansa yake ba, a ranar kwana na hudun ne alhaji sidi da daddy suna zaune a jikin gadon da yake kwance, su kadai ne a dakin basu san babanki ya dawo normal conscious dinshi ba likimo yayi, se daddy yace banajin wanan ciwon nasa na tashi ne, jikina yana bani mutuwa zeyi sedai problem din bansan menene password din save din shi ba kuma yanzu banida wani buri daya wuce na mallaki wanan diamond din, dariya alhaji sidi yayi yace dole akwai Wanda ya fadawa, kuma indai afra tana raye a doron Kasa ka mallaki diamond ka gama tunda komai da ita yayi using, dariya sukayi dukansu atare. Tunda abbanki yaji haka se ya kara shiga tashin hnkli, tabbas sunyi gskya ciwon sa bana tashi bane, to amma wa ze samu ya damka amanar afra a hannunshi? Gashi sun rabani da Dan uwana alhaji Nasir yanzu bansan ma a duniyar dayake ba, abbana shine mutun na biyu daya fado ransa. Washe gari bayan likitoci sun tabbatar da farfadowar sa kuma sukace pulmonary valve ne ya sami matsala zaayi mishi aiki gobe, sukace to shikenan har sun danyi hira dashi a ranar seya hada baki da daya daga cikin nurses din yace ace su daddy su fita yana bukatar Hutu, bayan sun fice ya kira abbana a waya ya fada mishi duk abinda yake faruwa, tunda ya fara mgna Abba ya saka recording a wayar har ya gama, daga karshe yace eng banida wani buri a duniya da wuce naga afra tayi rayuwa cikin jin dadi da walwala, banaso dede da rana daya afra ta nemi Abu ta rasa, sedai Allah be nufa zanga hakan ba, Sbd haka don Allah Eng ka daure ka cika mini burina, Abba yana kuka yace insha Allah nayi maka alkawari alhaji Suleiman, da izinin Allah se inda karfina ya kare, Allah ya bani iko babanki ya amsa da amin, sanan yace ka nemi dan uwana alhaji Nasir ka nema min yafiya awajenshi, yace zanyi insha Allah sanan kuma ya fadawa Abba password din dayasa a save din da kuma inda ya boye important documents dinshi, kuma yace duk acikin Mutanen shi Barr kamal kawai ya yarda dashi, so ya nemish ze temaka masa. Abba yayi mishi alkwarin rike masa amana, kuma yace insha Allah bazai taba barin daddy ya cika burinsa ba, yaso zuwa Asibitin ya dubashi amma babanki ya hanashi zuwa sbda karsu daddy su fuskanci wani abu, a Daren ranar da sukayi mgnar around 12am Allah ya karbi ran mahaifinki, dagowa yayi fuskarsa ajike da hawaye yace kinji dalilin mahaifina na shigowa rayuawarki da mukayi, kuka sosai afra take cike da tausayin kanta dana mahaifinta, dakyar Aryan ya rarrashe ta tayi shiru. Likitan dayake kula da abbanki ne ya kira Abba a waya ya fada mishi rasuwar dake sunyi waya da Abba yace mishi yasa ido akan daddy da alhaji sidi, haka ya zauna yaci kukan sa ya kosh, washe gari 6am abbana ya gama organizing komai na tafiya da gawar, a daya daga cikin jiragen abbana wato Aryan air line aka tafi da gawar. [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣5⃣5⃣➖1⃣6⃣0⃣ Dubban jama'a ne suka raka mahaifinki gdnsa na gado, ciki harda me girma president mutane dayawa sunyi kukan rashinsa kasencewarsa mutumin kirki kuma abin so a al umma, har akayi sadakar bakwai daddy be dena kuka ba mutane banda tausayin shi ba abinda suke, bayan anyi sadakar bakai daddy yace zeci gaba da rikonki, kuma ya nemi alfarmar a jinkirta da rabon gado har zuwa lkcn da kika mallaki hnklin kanki kuma alhaji Nasir ya bayyana, sanan yayi alkawarin zeci gaba da aikin dayake wa abbanki ada, kuma yasa aka Nada Barr kamal a matsayin active chairman na kamfanonin har zuwa ranar da zaayi rabon gado. Mutane ba karamin mamakin halin dattako da karamci irin na daddy suke ba, Sbd acewarsu Allah Allah mutane suke su sami chance din da dukiyar wani zatazo hannun su duyi wadaka da ita, Amma shi daddy gudun ta yake, duk inda ka zaga yabon daddy akeyi, kuma sanan mutane sun kula da yanda yake nuna miki so fiye da yanda yakeson 'yayan shi, Basusan cewa hakan da yayi shine *gadar zare*ta farko daya fara Dora 'yan uwa da abokan arziki akai ba. *8 yrs later* Kmr a mafarki Allah ya hada abba da alhaji Nasir a wani taro da akayi a kasar Kuwait, nan take Abba ya bashi lbrn sakon babanki da kuma rasuwarsa, yayi kukan rashin Dan uwansa sosai, sanan ya kudiri niyar komawa Kano. Yana komawa aka yanke mgnar rabon gado, kasancewar ki 'ya daya a wajen abbanki, kuma gashi ke macece se ya zama Alhaji Nasir da daddy ma sunada gadon babanki, ana saura kwana biyu ayi rabon daddy yasa aka kira mishi branch managers din abbanki yayi meeting dasu wato alhaji sidi, alhaji Lawan da kuma alhaji Sani. Seda kowa ya hallara sanan daddy ya fara magana...... _kmr yadda kuka Sani INA daya daga cikin magadan alhaji, sede hakan bazaisa naki fada muku abin alkairin da Dan uwana yayi muku ba, ana saura kwana biyu ya hadu da cutar ajalinsa. Abinda nake nufi shine, marigayi alhaji Suleiman moddibo yayi wa kowanne daga cikin Ku kyautar kamfani ana saura kwana biyu ya hadu da rashin lpy, sbda Ku tsaya da kafafunku, dakansa ya tabbatar min da hakan, kuma ya fadamin cewa ya rubuta ya bawa barr kamal, Amma abin mamaki jiya nayi mishi mgnar yace wai shi besan zancen ba, Shine dalilin da yasa na taraku, kuje Ku matsa mishi da kanku ya fito da takardar kafin ayi rabon gado, kuma sekun hanzarta Sbd babu enough time Sbd jibi zaayi rabon gadon kuma karkuce abakina kukaji, kuce marigayi alhaji ne ya fada muku dakansa_. Godiya sosai sukayiwa daddy, suka tabbatar mishi gobe zasu suje su sameshi, da haka taron ya watse A Daren ranar alhaji Lawan ya kira Barr kamal yace suna son ganin shi, seyace to su hadu gobe around 5pm a guest house dinshi. Daidai time din suka shirya sukaje amma su biyu ne sbda tafya ta kama alhaji sidi be samu damar binsu ba. Bayan sun gama korawa Barr bayani seya kallesu da mamaki yace tabbas ana saura kwana biyu ya fara jinya munyi makamanciyar wanan mgnar dashi, amma furtawa yayi yace ze rubuta, so kafin ya rubuta ta Allah ta kasance, sbda haka banida hujjar da zance ya Baku, cikin fushi sukace karya kake munafuki bakin ciki kake mana, to Wallahi bari kaji munaso ka fito da takardar daga yau zuwa gobe idan kuma ba haka ba haka ba rayuwar ka tana cikin hatsari, cikin rashin damuwa Barr yace idan na mutu to kwana nane ya kare, cikin harxuka sukace haka nace ko? Eh, to zaka ga abinda ze faru, yace sede naga alkairi, da haka suka fita daga gdn. *2 days later* Anyi rabon gado sedai baa raba da diamond ba sbda alhaji ya mallakawa afra shi kafin ya rasu. Aranar da akayi rabon gado da daddare army robbers suka shiga gdn Barr kamal suka sace shi kuma suka harbi 'yarsa. Da police suka tsananta bincike se suka gano cewa sun sami misunderstanding dasu alhaji sani da alhaji Lawan, aikuwa ba bata lkci aka fara bincike akan su, basu tashi sanin cewa *gadar zare* su daddy da alhaji sidi suka hada musu ba seda sukazo da camera sukace a guest house din Barr kamal suka samu, ana kunnawa Sega hoton vedeo su a lkcn da sukaje suka sameshi, ba bata lkci aka kamasu da lefin salwantar da Barr kamal, kuma zasu ci gaba da zama a hannun hukuma har zuwa lkcn da suka fadi inda suka kaishi [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣6⃣5⃣➖1⃣7⃣0⃣ Jiki ba kwari afra ta mike ta shiga daki zubewa tayi ajikin gado ta saki wani irin kuka meban tausayi she is totally confused taya zaayi ace mutane data aminta dasu sune suke Neman suga bayana? Na yarda jabir ze iya aikata komai Sbd dama bashi da tarbiya sosai, Amma daddy fa? Anya abban Aryan ya fahimci daddy sosai kuwa? A iya sanina duk duniya bayan iyayena ba wanda yake sona kamar daddy taya zanyi in gane gaskiyar abinda Aryan ya fadamin? Ta Dade tana kuka cike da tausayin kanta seda tayi me isarta sanan ta shiga toilet tayi wanka tayi alwala wasu Riga da siket na lace ta saka, sanan tayi salla bayan ta idar lotion kawai ta shafa ta fesa turare taci gaba da kukanta, shima wankan yayi ya shirya ya fita masallaci sukayi salla sanan ya dawo yana zuwa yaga an jera abinci akan dining, knocking yayi a dakin afra akan ta fito seya jiyo shesshekar kukanta, da sauri ya bude kofar ya shiga akan sallaya ya sameta a kwance, Dakota yayi yace afra meya faru? Cikin murya kuka tace zuciyata ta Kasa aminta cewa da daddy ake yunkurin kashe ni, INA zargin kodai bakaji lbrn da abbanka ya baka dede ba? Dago jajayen idanuwanta tayi da suka rine Sbd kuka tace yaya Aryan don Allah ka kara tambayar abban ka yayi maka bayani, iam totally confused ta karasa maganar tana kuka, rungume ta yayi sosai ajikinshi cike da tausayin ta, sun Dade a haka, tunani ya shiga yi dama nasan dole haka ta faru, Abune me wahala afra ta yarda daddy nada wata manufa akanta sbda ba karamar *gadar zare* ya hada mata ba, yanzu ya zanyi kenan? Dago fuskarta yayi ya share mata hawayen da hannunshi, cikin husky cool voice dinshi yace nasan dama abune me wahala ki yarda dani afra, amma magana ta gaskiya shine daddy besonki, kuma dashi ake kokarin halakaki, sede inaso ki nutsu, kuma don Allah inaso ki rike sirrin mgnar da mukayi dake, koda wasa karki taba nunawa kinsan wani Abu game da abinda suke kullawa, idan kikayi haka very soon zaki fita daga confusion, so don Allah ki dena kuka kinji? Kai kawai ta daga mishi sanan yace taso muje kici abinci, cikin rashin kuzari tace na koshi, dining area ya koma ya debo musu abincin a plates daya yace oya muci, langwabewa tayi tace dagaske nake na koshi, tallafota yayi ta jingina da kafadarshi sanan ya Debi abincin yakai bakinta taso tayi gardama amma daya rikide ya koma Dr Aryan din nashi batasan lkci data bude baki ya fara bata ba. Seda ya tabbatar takoshi sanan ya kyaleta, cikin rada yace bari na kyaleki ki danyi bacci ko? Amma fa bacci nace kiyi, don Allah afra karki yi kuka, a hankli tace to. Shima dakinshi ya koma yayi baccin be farka ba se after 4, alwala yayi yai salla sanan yayi dressing din wanka ya nufi swimming pool seda yayi wanka ya more sanan ya koma daki yasa wasu white 3 quarter wando da yellow armless Riga, kayan ba karamin kyau sukai mishi ba game field din gdn yaje suka fara wasan basket ball shida Rab's daya daga cikin yaransa, afra ce ta shigo wajen sanye cikin wasu peach Pakistan Riga da wando, daya daga cikin kujerun wajen ta samu ta zauna, folding din arms dinta tayi ta zubawa Aryan ido tana kallon yanda yake game din cikin kwarewa, wani nishadi takeji sbda best game din tane itama ta iyashi sosai shiyasa Aryan ya burgeta dataga se wuta yake smiling tayi a zuciyarta tace kai gaskiya Aryan yayi, I like his style, ga uwa uba kyau Tun dazu nake kallonsa ko zanga inda beyi ba ajikinshi amma nakasa, ko kadan baa gano muni ajikinsa, he is more than handsome.... katseta yayi da cewa kema zoki gwada, fuska dauke da smiling ta make kafada alamar aa, zuwa yayi ya kama hannunta yace muje kiyi da Allah kyayi exercise cikin shagwaba tace ni ban iya ba, kallon Rab's yayi yace jeka jirani a garden, yace OK sir. Yana fita yace muje to, dagaske nake ban iya ba, to muje na koya miki. Janta yayi suka karasa wajen suna farawa yaga ta Ware idan ta dauki ball kafin ya Ankara ta jefata, kuma dake 'yar shafal ce ita batajin nauyin jikinta. Taje jefa ball bata kulaba Ashe akwai wani karamin dutse ya makale a cikin grass carpet din wajen, kawai setayi tuntube dashi, ta tafi zata fadi Aryan yayi saurin tarota ta fada jikinshi, wani irin sperk sukaji lkci guda, dago fuskarta tayi suka zubawa juna ido for some minutes, sanan yayi smiling yace sorry a hakura da wasan haka karki ji ciwo a jikamin aiki, dariya tayi sanan ya kama hannunta yace let's go Kan darduma garden sukaje suka zauna, sanan ya fito da sabon sim ya mikawa Rab's yace karbi Kasa a wayarsa, bayan yasa ya karbi wayar ya saka no daddy aciki sanan ya mika mishi yace wanan no zaka kira, wit confidence nakeso kayi magana, banaso ka nuna alamun tsoro ko fargaba, yace OK sir. Dialing din no daddy ya fara yana dauka yace nasan ka Dade kana expecting kira makamancin wanan, na kira ne na fada maka yarka afra tana hannun mu idan kana bukatar ta katanadi million 20 gobe kazo ka karbeta, idan ka sake kayi inviting jami'an tsaro zamu kashe ta Sbd da asirunmu ya tonu gara ta mutu, zan kara kiranka gobe around 10am Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣6⃣0⃣➖1⃣6⃣5⃣ Harsu daddy akaje gdn Barr kamal sun nemi daya basu original copy din takardar da ownership na diamond, takardar da zaaje karbar diamond da ita, key din wajen da kuma password, seyace iya key da takardar da zaaje karbar diamond din ne kawai awajensa, amma ownership papper besan inda take ba, kuma besan password ba, da nufinsu idan sun karba su kashe shi amma da basu sami complete abinda suke nema ba se suka yanke hukuncin su tafi dashi har se ranar daya fada musu sesu kashe shi, kuma a ranar suka karbi save din da key yake jiki da kuma takardar. Duk wani kulle kulle da daddy yake tare suke da alhaji sidi bayan sun dakko takardar da kuma key din se suka yanke hukunci akan zasu bawa wani Eng ya canja thump print din save din. Eng da suka kaiwa yayi iya kokarin sa amma abin be yiyyu ba, daga karshe se yayi musu dabara ya Dora thump print din jabir akai, kinga kenan yanzu keda jabir ne kawai zaku iya budewa, se yasa aka fito da key din akayi mishi fake, seya boye save din yace a garin dakko key din ta lalace, so se suka yanke hukunci akan alhaji sidi ze rike takardar a wajen sa, shi kuma daddy ya ajiye key din kafin su sami sauran evidence din, sede abinda daddy be Sani ba shine shima *gadar zare* alhaji sidi yake hada mishi domin kuwa key din daya bashi ba original din bane fake ne, sanan Baban jabir ya bukaci da a daurawa miki aure da jabir, bayan burinsu ya cika se su kasheki ta yanda mutane basasu taba ganewa kasheki sukayi ba, kinga dole mijinki ne ze sami gado, su idan an bashi ze rabashi kashi uku, shi daya, babanshi daya, dady daya wanan shine plan din su, yanda akayi muka Sani kuma shine tun ranar da babanki ya rasu Abba ya fara Neman yanda zeyi ya ringa jin duk wani Abu daya sameki, at d end seya hada kai da PA din daddy ba tare da daddy ya Sani ba, shi yake kawo mishi duk wani information. Shi kuma Barr kamal dayaga bashi da hanyar da zebi ya kaucewa sharrin su se yayi hysteria, akan ya manta komai, lkcn da abbana yaji lbri shine ya troni akan Na shigo kasar a matsayin likita kuma nayi aiki within Kano to jigawa, karna sake na nuna ni danshi ne Sbd yasan su daddy basu da burin daya wuce suga memory din Barr ya dawo, kuma yasan dole idan sukaji lbrna su nemeni, so kuma kinga hakane ya faru So yanzu aikin da nakeso kiyi shine takardar da zaa nuna a karbo diamond din ki da key suna hannun jabir acikin save, ke dashi ne kawai zaku iya fito dasu aciki domin kuwa thump print din Ku ne ajiki, sanan nayi nasarar ganin password din ranar Dana kwana a dakinshi, shi a haukansa bansan me yake ba amma kuma na gani indai ba canja wa yayi ba, sbda haka zan fada miki dabarar da zakiyi ki dakko mana, kuma ayau zansa daya daga cikin yarana ya kirasu a zuwan kidnapping dinki sukayi, so a matsayin haka zaki koma gda kinji ko? Tace to a sanyaye [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣7⃣0⃣➖1⃣7⃣5⃣ Farin ciki ne ya lullube daddy, no bar jabir ya kira ya fada mishi cikin tsananin farin ciki jabir yace alhamdulilla our dream will be coming true ooo, a ina zamuje mu karbota kenan? Since zasu kirani gobe da safe, shikenan Allah ya kaimu yace amin, Amma fa karka yi zancen da kowa harse mun karbota Sbd sunce idan jami'an tsaro sukaji kasheta zasuyi, yace to shikenan. Lasar lips dinshi jabir yayi ya lumshe ido, Kyakkyawar surar afra ya hango ga kuma uwa uba diamond din da zasu samu wata lallausar dariya yayi yace na kusa na huta da jikin da kike boyemin afra kuma na zama multi millionaire domin kuwa nasan yanzu wanan diamond din zekai wajen 200 million dollars idan ma befi ba. Washe gari tunda afra ta tashi taji jikinta yayi sanyi tunanin rabuwar ta da Aryan take sbda yanzu duk duniya ba Wanda zuciyarta takeso kmr shi, kuma gashi har yanzu be furta mata Kalmar so ba duk da taga alamu a tattare dashi, haka ta wuni xungur a gdn ba wani walwala. *5:15pm* Aryan ne ya shigo cikin dakin sanye cikin bakaken jeans da shirt ya dora maroon suit da facing cap maroon me tsadar gaske, maroon takalmi yasa, ya dora wani designer agogon azurfa sanan ya manna tabarau a idonshi, fesa turare yayi sanan ya dauki hadaddiyar brief case dinshi ya fito, daya daga cikin guards din shi ya bawa brief case yace ya kaimishi mota sanan ya shiga dakin afra, a zaune take ta kifa kanta ajikin gado kamshin turarensa ne ya tabbatar mata ya shigo dakin, dagota yayi suka zauna akan gado, cikin unique husky voice dinshi yace afra ya kamata by now ki cire tunanin komai a ranki kiyi kokarin kwatar hakkinki a wajen azzalumai, idan kuma ba haka ba zasuci galaba akanki, inaso ki sani takardar ownership ce kawai yanzu bata wajen su kuma ita dinma idan Barr yaga zasu kashe shi ze iya basu, kuma fa karki manta daddy ne next of king ajikin takardar da zasu karbi diamond din kinga kenan idan sukayi nasarar karbar ta ownership zasu iya tsafe ki su gusar da hnklin ki kiyi musu thump print din batare da kinsani ba kinga shekenan sun gama dake, inaso ki sa a ranki Sbd zakiyi musu thump print shiyasa suka barki kikaci gaba da rayuwa, da ace da thump print din daddy a jikin save din da yanzu ya Dade da kawar dake, so ya kamata ki nutsu kiyi abinda ya dace. Kwayar idonta ya kalla yace kinci abinci? A hnkli tace eh, OK zamu kirasu yanzu Amma fa zamu shaka miki abin gusar da hnkli kafin mu tafi, kuma Dan Allah zan kara rokon ki koda wasa karki nuna musu kinsan wani Abu kinji ko? Kai kawai ta daga hannunta ya rike yace muje falo. Rab's suka samu a zaune yana jiran su, wayar Aryan ce ta fara kara yana dubawa yaga jabir bayan sun gaisa yace doctor zaka sami dmr zuwan kuwa? Aina shigo Kano ma tun dazu, ina wani Dan aiki ne shiyasa ban nemeka ba, Eyya aikuwa ya kamata kayi kokari kazo domin kuwa an sami Afra, yanzu haka ma kidnappers din muke jira su kiramu, alhamdulilla kun sanar da jami'an tsaro? Aa sunce idan muka fada zasu kashe ta, wit full confidence Aryan yace da Allah manta dasu, karyar banza ce yanda suka bawa mutane wahala ya kamata a hukunta su, Baban abokina major ne anan garin suke, bari nayi waya su tro mana sojoji, cikin wata irin gigicewa jabir yace don Allah doctor karka kirasu iam begging you pliss, mu bisu a hnkli kawai ba wani Abu, to shikenan Allah ya rufa asiri, amin doctor ngde seka karaso yace OK. Dariya Dr Aryan yayi yace lalle sun tsorata, Ku muje ko, sukace OK oga. Motarsa ya shiga kirar BMW 2017, su kuma suka shiga katuwar land cruiser bullet proof, seda ya gama shirya musu yanda zasuyi sanan ya fada musu inda zasu tsaya, kuma yace se sunje wajen sanan su kirasu su fada musu, sukace to. A 360 Dr Aryan yake tafya, cikin few minutes ya karasa gdn jabir, tare ya samesu dasu daddyn shi suna expectin. In a smart way ya tura musu text cewa suna tare, se kawai suka canja sim suka kira, daddy na dauka suka fada mishi inda ze samesu aikuwa ba bata lkci suka mike har Aryan suka tafi . Sunje wajen amma se sukaga ba kowa, a baki wata bishiya dama sukayi packing, rabs ne ya kirasu yace ku fito da kudin ku ajiye ajikin wanan dutsen na gabanku, hkn kuwa akayi suna ajiye kudin Sega motar ta fito daga inda suka buya kmr walkiya, kafin kitawar ido suka dakkota suka shimfidar musu da ita a wajen suka dauki kudin, cikin sauri suka bace daga wajen. Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣7⃣5⃣➖1⃣8⃣0⃣ Jabir ne ya fara zuwa kanta cikin rudani yace na shiga uku, bata numfashi fa! Wata irin mummunar faduwar gaba Aryan yaji, cikin rabin second ya karasa wajen, pulse rate dinta ya dauka seyaji shi very low, se yayi observing respiration dinta she is having dyspnea, gabansa ne ya fara dukan Tara Tara innalillahi wa inna ilaihir rajuun yace, ya salm meya faru da ita? Daukar ta yayi cak ya shiga mota, kwantar da ita yayi ajikinshi ya fara yimata mouth to mouth respiration at d same time yana resuscitating dinta, murya can Kasa yace mu tafi Asibiti. Haka suka nufi AKTH saboda sun tafi da babban likitan da duk 9ja ba kmr shi ba bata lkci aka bude musu ward din suka shiga, intensive care unit ya shiga da ita ba tare da wani bata lkci ba Dr Aryan ya fara aiki cikin kwarewa har respiration dinta ya dawo normal, wata sansanyar ajiyar zuciya yayi yace alhamdulilla ya Dade yana kallon kyakkyawar fuskarta, sanan ya fice daga dakin wajen su jabir ya dawo ya samesu sunyi jigun jigun, suna ganin shi suka mike doctor meya sameta? Sun shaka mata abinda ze gusar da hanklinta ne, mistakenly kuma se suka saka abin yayi yawa, amma alhamdulilla ta dawo normal yanzu cikin girmamawa daddy yace sannu doctor, gsky haduwarmu dakai is a blessing from god, bamu da bakin yi maka gdya Allah ya saka maka da gdn aljanna murmushin yake Aryan yayi yace ba komai alhaji, hugging din Aryan jabir yayi yace thank you doctor, Aryan kam buga yake kawai yake jabir na sakin shi ya kallesu yace INA zuwa. Office din shi na cikin Asibitin ya nufa, a lkci guda wasu daga cikin doctors din Asibitin suka take mishi baya, lbri sukaji ya shigo asibitin shine sukayi sauri sukazo, suna rokon shine akan ya temaka ya gane musu wasu complicated cases guda uku, suna zuwa bakin office din ya shige yaja kofar ya barsu a wajen. Wayarsa ya dauko ya kira Rab's yana dauka ya haushi da fada ta inda yake shiga bata nan yake fita ba, shi kuwa Rab's banda sorry sir ba abinda yake cewa,....Aryan ne ya katse shi da cewa dalla yimin shiru Wallahi da yarinyar nan ta mutu da kuma sena kasheku. A/c ya kunna Amma banda gumi ba abinda yake, seda ya nutsu sosai sanan ya fito ya koma wajen su jabir. Seda afra tayi 2hours tana bacci sanan ta farka, tana bude ido taga Aryan akanta, lallausan murmushi ya sakar mata, nan take itama ta mayar mishi, yunkurawa tayi ta tashi cikin yanayin rada yace akwai abinda yake damun ki? Babu komai kawai jikina ne de a mace, OK to muje gda ko tace to, ina su daddy din? Suna waje. Suna fita ta tafi da gudu ta rungume daddy tana kukan yaushe gamo, shima daddy kukan yake sun Dade a haka sanan suka rankaya zuwa gda, shi kuma Dr Aryan yace ze biyosu daga baya sbda MD din Asibitin ya roki alfarmar yanason ganin shi. Bayan sun koma gda zuwa sukayi suka cika a dakin afra daddy se wani caring yake nuna mata, idan ta kalleshi ta tuno lbrn da Aryan ya bata seta fashe da wani irin kuka, su kuma sunyi zaton sbd missing din su da tayi ne. Bayan taci abinci suka fara yi mata question akan inda aka kaita, kuma ko zata iya tuna koda fuskar mutun dayane acikin wanda suka dauketa? Amma se tace musu babu abinda zata iya tunawa, shi kuwa jabir tambayar ta yake wai basu de keta miki mutucinki ba ko? Har seda yasa taji kunya. Ita kuwa sdya tunda taji ance Dr Aryan zeje gdn taje ta kara sbon shiri tayi make up sbda ta daura damarar yau zata fada mishi tana sonshi Se wajen after 8 Aryan yabar Asibiti domin kuwa rike shi MD yayi seda yayiwa mutun biyu aiki, yana gamawa direct gdnsa ya wuce dake lodge Road seda yayi wanka ya canja dressing wata hadaddiyar farar jallabiya ya saka ya fesa turare, beyi niyar fita ba Sbd ya gaji, sede yanason yaga condition din afra, Lkcn daya shiga gdn dukansu suna dakin afra ana hira, jabir yana kusa da ita a zaune, da sallamarsa ya shiga dakin, cikin nutsuwa ya sami waje ya zauna suna hada ido da afra taji zuciyar ta tana bugawa, se yanzu ta gane Ashe da ba soyayya take ba, yanzu ne tasan meye so. Wani lallausan smiling yayi mata yace patient ya jiki? A hnkli tace da sauki, kin dawo lpy? Amma de basuyi miki wani Abu na cutarwa ba ko? Eh ba abinda sukayi min, To Allah ya rufa asiri ya kara kare gaba tace amin. Mikewa yayi yace ni zanje na tafi seda safe, jabir yace da wuri haka? Dan murmushi yayi yace bacci nakeji ne, Amma de ba hotel zaka ba ko? Aa na sayi gda a garin nan, Masha Allah, Allah ya sanya alkairi yace amin. Tasowa yayi ze rakashi se Sadiya tace ah cigaba da kula da afra ni sena rakashi, hanu jabir ya mika mishi sukayi musabha yace nagode sosai doctor, sanan ya fita, sady ce tabi bayan shi se wani karairaiya take, cikin kissa tace dama manya suna bacci da wuri? Mayaudarin murmushi yayi yace manya kuwa ai su suke bacci da wuri ya karasa magana yana bude motar shi, kara sassauta murya tayi tace don Allah ka bani koda 10 minutes ne akwai mgnar da nakeso muyi, shiga motar yayi yai mata key sanan yayi wani mayaudarin murmushi yace hold on se mun hadu next time, gud nyt kawai yaja motar sa ya fice ya barta a wajen Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣8⃣0⃣➖1⃣8⃣5⃣ Gida ta shiga da gudu tana kuka, akan kujerar falo ta sami mum tana jiran ta dawo ta bata gud news, ganin ta shigo tana kuka ne ya tabbatar wa da mum cewa basuyi nasara ba, kama hannunta mum tayi suka shiga daki cikin bacin rai tace ya akayi? Ai bema tsaya ya saurareni ba, kin saka kwallin kuma? Eh na saka, turaren fa? Shima na shafa, lalle akwai aiki a gabanmu, duk yanda akayi yana yawan yin addua neman tsari domin kuwa aikin boka Danlakikis kmr yankan wuka yake, ai ko abinda na mallaka ze kare sekin aureshi rabu dashi zamu San abinyi. A Daren daddy ya bawa afra kyautar sabuwar waya, aka dauko tsohuwar aka cire sim card din dake dama tun ranar da aka dauke afra tana wajen jabir. Cikin sabuwar suka mayar da sim segashi text messages sunata shigowa, no Yasmin ta kira ta fada mata ta dawo nan take tahau murna, suna gamawa itama ta kira leema da BILY ta fada musu cikin kankanin lkci lbri ya zagaye FUD cewa anga afra. Se kusan 11pm jabir ya tafi, dakin ya dawo se ita kadai juyi take tayi akan gado banda tunanin Dr Aryan ba abinda take, ji tayi ba abinda takeson ji kmr husky cool voice dinshi, phone dinta ta dakko sede abin haushi ba no sa, dole haka ta hakura tayi bacci, amma fa dakyar baccin ya dauketa. Washe gari da wuri jabir da Dr Aryan suka dauki hanyar dutse wajen Barr kamal, har yanzu yana nan a dakin da sukayi dumping dinshi, jabir ne yace yanzu yana mgna amma har yanzu baya iya tuna past dinshi, sbda ranar nan ma cemin yayi shi be taba aure ba, smiling Dr Aryan yayi yace samo mana Aron bindiga koda ta wasan yara ce, cikin sauri jabir yace to. Yana fita Dr Aryan yace bamu da ishasshen time, wata Yar mitsitsiyar flat phone ya mika mishi yace karbi wanan wayar, a silent take ka boyeta a karkashin gado zan kiraka in d midnight, idan ya kawo bindigar inaso ka birgita sosai, yace is alright amma don Allah kai waye? Zanyi maka bayani idan na kiraka anjima. Jabir ne ya shigo hannunshi dauke da bindiga, se Dr ya rada mishi yace setata kmr zaka harbeni, aikuwa yana se tashi Barr kamal ya saki wata kara yace noo! Don't shut him, kamashi Dr Aryan yayi, seda ya tabbatar ya nutsu sanan jabir yace wanan abinda yayi ya tabbatar min memory shi ya fara dawowa domin kuwa munsha attacking din shi da bindiga amma ko ajikinshi, smiling Dr yayi yace idan ya kara 1 month be dawo normal ba dole zaku kaishi inda abin ya faru, gdya sosai jabir yayi mishi suka fito suka tafi Suna shiga Kano jabir yace yakamata yau mu wuce gdnmu Ku gaisada da mom dina, kullum tanajin lbrnka amma bata taba ganin ka ba, Dan basarwa Aryan yayi yace ka saukeni agida iam sorry next time naje na gaisheta. Har cikin gida jabir ya shiga da motar ya saukeshi sanan sukayi sallama ya tafi. Aryan na shiga cire kayan jikinsa yayi ya kwanta, seda yayi bacci ya tashi sanan yayi wanka yaci abinci ya shirya cikin wata hadaddiyar shirt red and sky blue color, yasa red jeans sana yasa facing cap me combination din red and blue ya daura agogo sanan ya dauki computer shi ya fice. Gidansu afra ya nufa yana zuwa ya sami jabir a kofar gdn, a tare suka shiga ciki mom da Sadiya suna falo a zaune ita kuma afra suna daki da friends dinta su leema sun kawo mata visit. Tunda ya shiga sady take binshi da kallo kamar mayya wata irin wutar sonshi ne take ruruwa acikin zuciyarta, ji take kmr taje tayi hugging din shi tayi mishi kiss. Seda suka gaisa da mom sanan suka tafi dakin afra....suna shiga leema tayi mutuwar tsaye binshi take da kallo kmr wata gunki, unique voice dinshi dataji ne ya kara tabbatar mata shi din ne. Tunda yaga 'yan mata a dakin ya hade girar sama data Kasa, seka rantse be taba dariya ba ita kanta afra yau mamakin rikedewarsa take, kuma gashi ya kara mata kwarjini leema ce ta mike daga kujerar da take tace bismilla ga waje ka zauna, no thank you ba zama zanyi ba ya fada ba tare daya kalli kurar data dakkota ba Cikin shan mur yace ya jikin? Na samu sauki, akwai abinda yake damun ki yanzu? Ba komai, idan kina respiration bakyajin komai? Eh se mutuwar jiki kawai, karasawa bakin gadon yayi ya dauki pulse rate dinta ya gwada Bp da respiration sanan ya mike, wani mgni ya rubuta mata ba tare da ya saki fuska ba yace jabir muje ko? Da mamaki jabir yace yau ko zama bazakayi ba, eh banaso nayi missing flight, cikin subutar baki afra tace wai abujan zaka tafi yanzu? Se yaushe kuma zaka dawo kenan? Wani shu'umin kallo ya wurga mata, ba tare da yace komai ba yace jabir let's go Maman Aysha [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣9⃣0⃣➖1⃣9⃣5⃣ A Daren Aryan ya kira Barr kamal ya fada masa koshi waye, kuma yayi mishi bayanin duk abinda yake faruwa da kuma matakin dayake shirin dauka sanan yace mishi duk ranar daya koma ganin shi ranar ne ze nuna ya dawo normal conscious dinsa yace to shikenan. Washe gari jirgin su Aryan ya tashi zuwa America har Husna dake 'Yar kanwar abbansu Aryan ce. Suna sauka suka samu su umma sunzo daukarsu ware hannu umma tayi Aryan ya tafi da gudu ya fada jikinta ta rungumeshi, sanan ta kalli fuskarshi tace I really miss you and your shagwaba my son, dariya yayi yace kai umma so kike wanan yarinyar ta renani, juyawa tayi se lkcn ta kula da Husna dake gefe, Dan rusunawa tayi ta gaishe da umma ita kuma ta amsa ba yabo ba fallasa sanan umma ta riko hannun surikarta hjy Anna suka dunguma suka tafi gda. Shima Abba ba karamin farin Cikin dawowar Dan nashi yayi ba, ba bayan sunyi salla sunci abinci kowa ya nutsu Abba da Aryan suka kebe waje guda Aryan ya bashi lbrn duk abinda ya faru yace very soon zasuyi nasara, ba karamin dadi Abba yaji ba yace Allah ya kare mishi Aryan daga sharrinsu, yace amin Abba. Rayuwa me dadi Aryan yake acikin family shi, ga Husna shi kuma suna tare suna buga soyayya kwata kwata ya manta da afra, wani lkcn nema idan zee tayi wani shermen ko in tana shagwaba se afra ta fado mishi a rai Sbd suna Abu iri daya da ita. Shiyasa ma ya hadasu kawance domin kuwa yanzu har waya sunayi, sede shi tunda ya tafi America be kira afra ba. Yauma kamar kullum sun fita yawon zaga gari dashi da Husna da kuma zee, wani hadadden waje sukaje me suna *Roseline garden* wajen yana daya daga cikin manyan wajen shakatawa a America, duk inda ka zaga yan mata da samari ne suke tsula tsiya son ransu, zee ce tace wa Aryan ya bata Aron phone dinshi tayi pics, seya bata sukayi ta daukar hotuna suka dauka dukansu, sanan ta daukesu shida Husna, haka de sukayi tayin pics wani farin ciki ne ya lullube Husna domin kuwa bata taba samun irin wanan opportunity din a wajen Aryan ba, Sbd bashi da time din ta ma, amma yau harta sami damar da suka dauki pics tare, wata dariyar farin ciki tayi tace shikenan na sami na sawa a dp na Instagram da face book. Aryan na kwance akan wata hadaddiyar kujerar shakatawa ya lumshe ido iska me dadi tana ratsashi Husna ta karasa wajen, Dan shagwabe fuska tayi tace inaso nasha ice cream, basarwa yayi kmr beji me tace ba, seda tayi mishi mgna sau wajen hudu amma be kulata ba, dake tasan halin abinta kawai seta juya ta tafi, wajen zee taje tace don Allah jeki wajen yayan ki kice ya sayo mana ice cream zee tace to, dama phone dinshi tana hannun zee se Husna tace kawo na rike miki phone din karya kwace, tace to. Zee na zuwa ta zauna a gefen shi ta tro baki tace yaya, yace uhm, ka tashi, shiru yayi idonsa a rufe sbd bacci ne me dadi ya fara daukarsa, Jijjiga shi ta farayi tana cewa yaya ka tashi don allah, cikin cool voice yace afra me kike so ne? Binshi tayi da kallon mamaki, sanan tace afra kuma? Bude ido yayi da sauri yace oh sorry my angle sis me kike so? ice cream nakeso nasha, binta yayi da kallo yanayin yanda take mishi mgnar seyaji kmr afra wani malalacin murmushi yayi yace, Husna ce ta troki ko? Dariya tayi tace aa, itama tace zata sha ne? No na tambayeki ne kawai, hannu yasa a aljihunsa ya Ciro dollars ya bata yace kije ki sayo duk abinda kike so, amma ina wayata? Nabawa yaya Husna ta rike min, oya jeki karbo min tace to Husna kuwa zee na tafya ta fara bincike a wayar Aryan, text messages ta fara budewa taga Wanda yan mata sukayi mishi beyi responding ba, sanan ta bude chart din shi shima taga yan mata sunfi mutun Dari biyu sunyi mishi mgna amma beyi reply ba, contact dinshi ta duba se taga duk no friends dinshi maza ne, seta ummansu, no zee da kuma Aunties dinshi. Wani irin dadi ne ya lullube ta a ranta tace Ashe de da gaske yake ni kadai yakeso, Allah na gode maka daka bani miji me class, gaskiya yaya Aryan yayee, ba ruwan shi da kwashe2. Tana kokarin fita daga cikin contact din kawai seta shiga letter S, kmr a mafarki se taga ya rubuta sweet baby afra, gabanta taji yayi wani mummunar faduwa wani irin kishi ne ya lullube ta har taji bakinta ya fara daci, cikin seconds ta dauki no tayi saving a wayarta, seda ta tabbatar dede ta dauki no sanan tayi deleting dinta daga wayar shi ta ajiye wayar a gefe kmr bata taba ba Zee ce ta dawo hannunta rike da kayan motsa baki iri iri, tana ajiye ledojin tace gashi ki faraci bari na kaimishi phone dinshi, ai ina ganin ki kirashi kawai mutafi maci a gda zee tace to Suna zuwa gda Husna ta wuce dakinta searching din sunan afra ta farayi a Facebook, cikin kankanin lkci sunanta ya bayyana wato afra S moddibo, pic din data gani akan dp tane yasa ta kara shiga rudani, sbd tayi masifar kyau, jiki yana bari Husna ta shiga ta fara duba pics din da tayi posting tunda take bata taba ganin yarinya mekyau wacce gayu ya ratsata, kuma Yar Hausa fulani kmr wanan ba, a gigice tace Allah yasa ba itace afra ba. Wani abinda ya kara daga mata hnkli shine da taga yarinya ce jagab domin kuwa she is 19yrs yanzu, ita kuma Husna 26yrs jikewa tayi jagab da gumi, binta privt tayi tace _salm kece afra S moddibo?_ daga daya bangaran afra ta amsa da eh itace, _kece ajinkin dp ki?_ *Ba damuwarki bace*afra ta bata amsa a takaice _OK inaso ki fadamin meye tsakanin ki da Aryan?_ Ji tayi gabanta ya fadi amma seta daure tace *kedin wacece da zakiyi min irin wanan tambayar?* _ki duba dp dina zaki gane ko wacece, kuma ina warning dinki daga yau ki fita daga harkar Aryan sbda zan iya yin komai a kansa, idan kunne yaji to jiki ya tsira_ Mamaki ne ya kama afra to wacece ita? Dp dinta ta duba setaga ta Dora pics din da sukayi da Aryan suna dariya cikin nishadi, a status dinta kuma ta rubuta *my finance is my hero* wasu zafafan hawaye ne suka fara zuba a idonta, duk yanda akayi wanan itace Husna, wato ni ina nan tunanin shi ya hana ni sukuni shi kuma yana can yana zuba Luv da Husna, shiyasa ya share ni yau 3 wks kenan be bi takaina ba, ina ganin ya manta ma da mission din dayace zamu karasa [15/10 9:09 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣8⃣5⃣➖1⃣9⃣0⃣ Suna fita daga dakin leema tace jakar uba wanan shine ga samu ga rashi, gani ga dream guy dina amma ba chance din yi mishi mgna, Dr Aryan wanne irin mutun ne shi jama'a? Afra ya akayi babban likita kmr Aryan yake zuwa har gda ya dubaki? Kinsan kuwa ABU teaching Hosp sau kusan Biyar suna aiko mishi da takardar gayyata Amma yaki zuwa, Afra tace kinsan abokin yaya jabir ne, kuma naga sunayi da mom ma sosai, INA ganin shiyasa yake zuwa gda. To nidai don Allah afra Ku temaka min keda jabir kuyimin hanyar dazan samu ya saurareni muyi mgna, Tabb uhm sede yaya jabir din sbda ni bamayi dashi, yanzu ma don banida lpy ne ya kulani, Amma ko gaisuwar kirki bata hadamu...... Har airport jabir ya rakashi, seda ya tabbatar ya gama komai sanan sukayi sallama ya tafi. .....Sallamar jabir ce ta katse su, leema ce tayi caraf tace yawwa jabir zancen abokin ka muke, don Allah ka temaki rayuwata ka hadamu dashi, dariya jabir yayi yace wai doctor? Dama Har yanzu baki hakura dashi ba ? Indai zakiji shawarata ki cireshi a ranki domin kuwa wani irin murdadden mutun ne shi, nasha haduwa da mutane amma ban taba cin karo da miskilin mutun kmr shi ba, at d same time kuma ban taba cin karo da mutumin kirki kmr shi ba. So Aryan ya wuce duk yadda kike tunani bansan ta yanda zan fassara miki Shiba, kuma gskya yanada matar daze aura domin kuwa tunda muka fita suke waya da ita har mukaje airport, duk wanan saurin da kukaga yanayi wajen ta yake son tafya, se shagwaba take mishi yana aikin rarrashinta, gaskiya da alama yana mugun sonta. Cikin loosing hope leema tace ko wacce me Saar ce? Cousin dinshi ce sunan ta Husna, wanan shegiyar Husna nasan su tare nima nasan lbrnta. Dariya Yasmin tayi tace to kinji seki kama dahir, Wallahi gsky yaya jabir yake fada miki ki cire Aryan a zuciyarki ki fitar da mujahid a matsayin miji, kinga nima yanzu next WK jamil ze tro, BILY tace nima iyayen nazir sunje anyi mgna nan da 3 months zaayi biki. Kallon afra sukayi sukace uhm su mutuniyar sbda an kama dahir ko uffan bata cewa, sede abinda basu sani ba shine...... Tunda jabir ya basu lbrin Aryan yana waya da budurwasa ta nemi nutsuwar ta ta rasa duk hirar da suke ba abinda take fuskanta domin kuwa ta bada duniyar tunani, dama Husna ce ta daga mishi hnkli shiyasa ya shigo yana ciccin mgni, _tanata zuba shagwaba yana rarrashinta_ Kalmar jabir ta dawo mata, kenan har yanzu yana kan bakar shi na auren Husna, to ni kuma caring din dayake ta nunamin fa? Kenan dama ba sona yake ba? Aikuwa idan hakane ya cuceni, domin kuwa duk duniya ba wacce ya yaudara kmr ni, Sbd su leema da sauran yan matan haukansu dama suke besan sunayi ba, ni kuwa yabi duk wata hanya ya koyamin sonshi. wasu siraran hawaye ne suka fara suntiri akan kuncinta ba tare data sani ba Maganar da Yasmin tayi mata ne ya maida hnklin su gareta, ganin batayi responding ba suka gane bata tare dasu, hawayen da suka gani kwance akan fuskarta ne yasa suka gigice da tambayar meke faruwa? Dan basarwa tayi tace kaina ne yake ciwo, eyya sorry aikuwa a drugs dinki akwai pcm bari a dakko miki kisha tace to. Dakko mata yayi ta karba tasha. Jabir yace Amma dazu doctor yanata tambayar ki idan da inda yake miki ciwo Amma kikace babu, eh a lkcn be fara ba, a ranta tace ai kai kazo min da headache din. Aryan na sauka guards din shi sukaje suka taho dashi, yana shiga gdn yaje yayi hugging din Anna yace I really miss hjy Anna, tureshi Anna tayi tace kai ni rabu dani da wanan turancin naka, seyau kaga damar dawowa ai na sakeka saki ukku, dariya yayi yace tunda ta karfen tazo ai ba matsala dama manage nake dake, kallon Husna yayi yace yan mata ba magana? Ko har yanzu baki huce bane, marairaicewa tayi tace ni na isa nayi fushi dakai, ai Sbd Kasan bazan iya ba shiyasa kake min abinda kaga dama, yaufa kwana na goma a garin nan Amma seyau na ganka. Killer smile dinshi yayi yace Husna kenan tun kafin na taho nake baki hakuri ai ya kamata mitar ta wuce haka ko? Ya karasa mgnar cikin sigar jan hnkli. Dariya tayi tace Allah ya baka bewar da kowacce mace zata soka, shiyasa nake mugun kishinka kuma duk lkcn Dana hadu dakai acikin seconds kake kara tarwatsa min zuciya, cikin kissa tace muje kaci abinci bari na fara wanka tace to. Anna ce tace almura marar kunya saurayi ya dawo yau baki har kunne, dariya Husna tayi tace kede kawai kice kina kishi Seda yayi sallar magrif a massalaci sanan ya zauna cin abinci, Husna na gefenshi se karairaya take mishi, dadin duniya ya isheta, Rab's ne ya kirashi a waya bayan sun gaisa yace dama mgnar 20million din nan ne oga ya zaayi da ita? Ka raba muku, zaro ido Rab's yayi yace duka oga? Eh duka nabar muku, su kuma idan komai ya daidaita zanyi musu refunding din kudinsu, zeyi godiya Aryan ya kashe wayar sa, haka suka zauna sunata hira dashi da Husna da Anna har kusan 10:30pm sanan kowa ya tafi ya kwanta Maman Aysha [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 1⃣9⃣5⃣➖2⃣0⃣0⃣ Washe gari da yamma Aryan ya dauko wayarsa ze kira afra amma ga mamakinsa seyaga ba number ta a wayar, zee ya kira yace jiya kinyi min tabe tabe a waya ko? Har kinyi min deleting, cikin shagwaba tace Wallahi bani bace, ni ban shiga contact din ka bama, OK bani wayar ki na dauki wani Abu, tace to mika mishi wayar, wane suna kikayi saving din no afra? Wata shegiyar dariya tayi tace anya wanan afran ba ita zata karya akidarka ta cewa bazaka auri small girl ba? Gaskiya da alama yayana is in Luv, Cikin sigar tsokana yace matsala ta dake shirme zee, shirmen Ku iri daya keda afra ga shegiyar shagwaba duk Wanda ya aureku ai ya hadu da aiki, zunburo baki tayi tace mu muke shirmen? Janyota jikinshi yayi yace sorry Ashe fa amaryar kwanan nan ce, rufe ido zee tayi tana dariya sanan ta nemo mishi no ya dauka. Tana fita ya kira Husna yace ta sameshi a parlour shi, jiki yana rawa ta dauki turare ta kara fesawa ta kara shafa powder da wet lips ta fita. Kujera ta samu ta zauna cikin kissa da Jan hnkli tace gani, ba tare da ya dago ya kalleta ba yace meyasa kika goge min number jiya? Hassala tayi, cikin tsananin kishi tace oh wato harka gane no bata cikin contact dinka ko? Meye hadinka da yarinyar da har zakayi saving din number eye? Kai bakasan cewa bana kaunar naga wata ta rabe ka ba? To inaso kasani Wallahi duk no macen dana gani a wayarka indai batayi min ba sena....Marin daya dauketa dashi ne yasa ta Kasa karasa mgnar, Cikin kuka tace yaya Aryan ka mareni? Fita ko na balla miki kafa, zata kara mgna yace I say leave Cikin daga murya fita tayi da gudu tana kuka shi kuma ya fara dialing no afra Kwance take cikin rashin kuzari son Aryan da tunanin shi ne yayi mata yawa, a yanzu kan ta yadda cewa dama Aryan ba sonta yake ba, zama waje daya da kuma tausayin ta dayake ne yasa ya nuna mata caring.... Karar da wayarta take ne ya katse mata tunani, international call ta gani, cikin cool voice tace hello, muryar da taji ne yasa ta mike ta zauna, hello afra ya kike? Ya naji muryarki so cool are you OK? A hnkli tace eh, mgna nakeso muyi a ina kike yanzu? Ina daki, ke kadai ce? Eh OK, idan lissafin dana ke na ministra cycle dinki yana tafya dede kin fara period yau ko kuma zaki fara gobe am I right? Cikin jin kunya tace eh, to ai baki bani amsa ba, a hnkli tace na fara yau Gud to kinsan me nakeso dake? Tace aa, jabir yana zuwa zance ko? Eh, yawwa inaso yau kiyi dressing din da ze tadawa jabir sha'awa kuma karki bari ya gane kina period idan ya nemi yayi romancing dinki sekice yayi hakuri Sbd yanzu acikin gdnku ne amma gobe zaki kaimishi visit gdnsa yayi duk abinda yakeso dake Idan kinje make sure cewa main bedroom dinshi yakaiki, zakiga shine me purple labule, seya fara yunkurin fara romancing dinki se kice kinajin alamun period dinki yazo, Kuyi hakuri da wanan zan karasa gobe insha Allah [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 2⃣0⃣0⃣➖2⃣0⃣5⃣ _This page is dedicated to Kadija Aliyu_*(sweet Kady)*tanx for d Luv and care👌👌 Dare nayi afra tayi wanka wata bingilgilar armless maroon riga tasa, se kawai ta jingina bayan ta da pillow tana chatn. Tana jiyo voice dinshi a falo suna gaisawa dasu mom taji gbnta ya fadi, Amma seta daure. Da sallama ya shigo dakin dake gdn ba wani tarbiya ne dashi ba gefen gadon yaje ya zauna, smiling yayi yace sweet heart ya kike? " lpya kalau " wai meyasa yanzu kika fiye son zaman dakine? Ko falo ai kya ringa fita kina hira, Amma kullum kina daki, ko akwai wani Abu dayake damun ki ne? "A a ba komai, kawai de Kasan idan na fita ma su yaya sady ba wani kula harkata take sosai ba, mikewa tayi tace bari na kawo maka ruwa. Tana fara tafya ya bita da wani mayataccen kallo, hips dinta kawai ya zubawa ido yana kallo, fridge ta bude ta debo drinks da fruits tasa a tray ta kawo gabanshi ta ajiye, ta yunkura zata mike kenan ya fisgota ta fado jikinshi, zatayi mgna yace shitsss..... Na Dade ina fama da radadi da kuma azaba ta sha'awar ki, Sbd kinyi min shamaki da jikinki shiyasa nake ta daurewa ina jiran ranar aurenmu, kuma se gashi ranar tazo mana da kaddara, don allah afra ki tausaya min ko Dan romancing dinki nayi ko zanji relief Kafin tayi mgana taji ya fara tsotsar lips dinta madly, Wani irin yanayi ta shiga na tsoro da firgita, kuka ne yake neman kufce mata, amma seta daure Cikin wata mummunar faduwar gaba tace calm down and relax yaya jabir, inde wanan ne ai duk me sauki ne, kaga yanzu a gdnmu nake any time wani ze iya shigowa amma nayi maka alkawari gobe zan kawo maka visit gda, se kayi duk yanda kakeso dani Dagowa yayi da sauri ya kalleta da idanuwanshi da suka rine sukayi ja, so yake ya tabbatar da abinda take fada, zuba mata ido yayi yanaso ya gano gaskyar a kwayar idonta Dan rausayar dakai afra tayi ta kashe masa ido tace are you surprise? Don't be surprise I mean it Sassauta murya yayi yace Don't deceive me pliss Kara fara ido tayi tace I will not insha Allah zanzo Shikenan afra bari na tafi sbda I have totally loose my control, kinsan kedin ta dabam ce, zanje gda na kwanta kozan samu nutsuwa, so gud nyt OK nyt. Yana fita afra ta fara dialing din no Aryan...yana dauka ta fashe da kuka Wata mummunar faduwar gaba ce ta ziyarci zuciyarsa cikin sarkewar murya yace i hope ba nasara jabir yaci akanki ba? Eh amma ni gaskiya bazan iya cigaba da mission din nan ba, banaso ya tabani I hate it at all Wata wawiyar ajiyar zuciya ya saki sanan yace alhamdulilla a hnkli, sassauta husky voice dinshi yayi yace na fiki jin bakin cikin tabakin da yayi, yanzu ma da kike fadamin ji nake kmr kina zubamin ruwan zafi ajikina, but ba yanda zamuyi wanan ne kadai solution, kuma kinga a yanda aka yanke saura kwana goma a daura miki aure dashi, so kinga bamu da time kiyi hakuri afra kinji? Yanayin yanda yayi mgnar seda taji tsikar jikinta ta tashi, a ranta tace komai na aryan is unique and special, i like his style, amma a fili se tace shikenan. *washe gari* tun safe jabir yake kiranta a waya setayi mishi kalamai masu dadi tace tana zuwa, Se wajen *5pm* ta shirya ta fita, dake mom ba shiga harkar ta take ba kota tambaye ta inda zata. Keke napep ta tara tayi mishi kwatancen inda ze kaita, tana sauka a kofar gdn ta kira Aryan tace zan shiga gdn yanzu, sanan ta goge number daga dial call ta fada Cikin gdn. Security ne kmr banza zagaye da gdn, knocking tayi yace ta shiga, tana shiga parloun ko zama batayi ba ya taso yayi hugging dinta ya fara manna mata kiss, Dan shagwabe fuska tayi tace a parlour kuma? Dariyar jin dadi yayi yace a haba ni na isa, zabi ina kike son shiga? Bedroom dinka nakeso, washe baki yayi yace angama. Yana rike da hannunta suka shiga dakin, seda ta tabbatar shi dinne sanan ta Dan saki jiki, cire mata mayafin jikinta yayi yana shirin cire mata Riga tace washi Allah ta tsugunna kasa Da wata irin voice yace meya faru? Ji nayi kmr an soki marata da kifiya An soki mararki kuma? Common sweet heart don Allah ki tashi, kinsan yanda nakeji kuwa? Tana kokarin mikewa tace ina ganin fa period dina yazo naji kmr nayi staining, Dan juya mishi baya tayi tace Dan dubamin, yana dubawa yaga da gaske take kawai seya kwanta rigin gine ya lumshe ido ba tare da yayi mgna ba. Shiru dakin yayi for some minutes, karar da wayarsa take ne ta katse shirun, da rawar jiki ya dauka hlo doctor ka wuni lpy? Lpya kalau Mr jabir ya gda? Lpy kalau Don Allah wani temako nakeso kayimin, akwai friend dina yanzu haka yana airport, yazo yin wani workshop ne ze zauna a gdna, kuma be taba zuwa Kano ba gashi ya kira no abokan aikinshi be samu ba, nima na kira Rab's wayarsa a rufe shine nace don Allah idan ba takura ka temaka ka dauko shi zuwa gdna Wit respect jabir yace haba doctor harse ka rokeni, ni abinda kake min kuma nace me kenan? Ba damuwa zanje yanzu na dakko shi. Kallon afra yayi yace ni zan fita wani waje, tashi muje na mayar dake gda Marairaicewa tayi tace Sbd yanzu banida wani amfani a wajen ka ko? To ni ba yanzu nayi niyar komawa ba, se dare zan tafi so kaje ka dawo zan kwanta Dariya yayi yace ba korarki nake ba, bari naje na dawo mu kwanta, ko romancing dinki nayi ai zan sami relief, kisawa kofar key ki rufe kar ki barmin ita a bude Tace to, harya je bakin kofa tace kuma ina bukatar pad ya zaayi na samu? Bari na bawa daya daga cikin guards dina su sayo miki, idan yazo zeyi knocking daga kofar parlour ta waje sbda basa shigo min Cikin gda, bayan shi kuma me kike so? Cake, shawarma da kuma ice cream, Smiling yayi yace bakya son nama? Shikenan zan bayar akawo miki, take care of your self sena dawo. Yana fita yaci karo da fahad a bakin kofa, rusunawa fahad yayi yace barka da fitowa oga, yawwa barka fahad, don Allah bari na baka sako ka sayo min Abu, idan ka dawo kayi knocking afra tana ciki seka bata, OK to shikenan oga Seda afra ta tabbatar jabir ya fita sanan ta rufe kofa tabar key ajiki, shaf shaf tabi instruction din da Aryan ya bata, tanasa pin no wato 6622 taga ansa successful, farin ciki ne ya kamata sbda sunata fargaba koya canja pin din, your *thump print* is needed taga an rubuta da manyan baki tana sawa taga ta bude kanta, cikin sauri ta dauki key din, takardar cema seda ta Dade tana krtu sanan ta ganota Sbd takardun dayawa a wajen. Bayan ta mayar ta rufe drowa din, seta nunke takardar ta jefa a jaka. Ji tayi ana knocking ajikin kofar falo, a tsorace tace waye? Yallabai ne ya bada sako a kawo miki, tace to Bude kofar tayi ta fita parlour ta bude shi kuma ya mika mata, harta juya zata koma ciki se taji yace sunana fahad a hnkli, tuno bayanin Aryan tayi _akwai yarona acikin guards din gdn sunan shi fahad, na fada mishi duk yanda zeyi ya tsaya a inda jabir ze ganshi ya aikeshi, idan shi dinne zeyi miki identifying din kansa, so shi zaki bawa takardar da key din ya tafi min dasu_ Se kawai tace OK ina zuwa. Bag dinta ta dakko ta dawo parlour sanan ta dakko ta mika mishi. [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 2⃣1⃣0⃣➖2⃣1⃣5⃣ Suna shiga gdn gonar ya fincikota daga mota ya jata zuwa ciki, suna shiga taci karo da Barr kamal an daure shi da igiya akan kujera, su kuma alhaji garba da alhaji sidi suna tsaye. Jabir ne ya shigo a rikice yace ke afra ina takarda da key din da kika dauka? Daddy ne yace takarda de key ai yana guna Shiru sukayi ba Wanda yayi mgna, seda jabir yace afra ba dake nake ba? Dan tro zumburo baki tayi tace ni bani na dauka ba, Wasu mahaukatan mari jabir ya dauke ta dasu har guda biyu yace Dan ubanki karki bata mana lkci, thump print dina da naki ne kawai ajikin save din, kuma kinje dakina kin Dade last WK, idan bake mika dauka ba to waye? Daddy ne yace mu bita a hnkli may b zata fadi gskya, cikin bacin rai jabir yace ba wata gaskiya da zata fada domin kuwa ta gama sanin komai, dukanmu a banza take ganin mu Bari na fada muku abinda baku gane ba, jikin yana bani ba kidnappers bane suka sace afra Wanda suka San sirrin mu ne, se bayan sun gama yimata huduba sanan suka dawo da ita. Idan kun lura tunda ta dawo bata da wata walwala sosai ya kamata ace munyi zargin wani Abu, amma se bamu kawo komai ba so ko su waye sunyi foolish dinmu. Daddy ne yazo gabanta yana huci shima ya dauke ta da Marin da har seda taga wuta, cikin wata kakkausar murya yace ko ki fadi inda takardun nan suke kona halaka ki, shekara ta goma sha biyu ina hada plan din yanda zan mallaki wanan diamond din, kuma seda aski yazo gaban goshi sanan komai ze juya. Ina Wallahi bazai yiyyu ba dole sena cika burina Jabir ne yace duk Wanda yake zugata ba karamin hatsabibi bane, kuma koma waye yana tare damu, sbda ya akayi afra tasan kudirinmu akanta? Kuma abinda ya daure min kai ma ya akayi afra tasan pin dina na save? Alhaji sidi ne yace nifa ban yarda da barr ba, anya kuwa bashi ya hada mana gadar zare muka hau ba? Daya daga cikin yaran su ya kallo yace ita dukansu harse sunyi bayani. Haka ya kama Barr ya fara duka, ita kuma afra daddy ne ya jera mata mari guda Biyar Sbd tsabar zafi batasan lkcn data saki fitsari ba, kallo daya zakayi mata ka gane ta zama depressed, tun abin yana bata mamaki har yazo ya dena, tun tana tunanin mafarki take harta gane reality ne, se yau ta tabbatar da abinda Aryan yake fada mata, to amma ina Aryan ya shiga ya barsu acikin bala'i? Ko shima *gadar zaren* ya hada musu ya gudu? Ko kadan ta Kasa kuka siraran hawaye ne kawai suke zuba a idonta tana kallo sukayi wa Barr dukan kawo wuka, . Shiyasa Aryan yake kaffa kaffa dasu, Ashe basuda digon imani a zuciyarsa Daddy ne ya kara cewa afra ke muke jira ki fada mana waye uban gidanki? Cikin kuka tace Allah da gaske nake duk mgnar da kuke fada bansan komai akai.....wani wawan naushi yakai mata nan take hancinta ya fashe jini ya fara zuba Wallahi idan baki fadamin gskya ba sena kashe ki. Dr Aryan ne ya shigo dakin sanye Cikin red jeans da White shirt me karamin hannu ajikin rigar an rubuta *freedom* da jan rubtu hannunshi sanye cikin aljihunsa Gabadayansu tsorata sukayi da ganin shi, a kidime jabir yace doctor meya kawo ka nan? Wani Dan iskan smiling yayi yace karde ace har yanzu baka gane waye Master planner ba? Dan tabe baki yayi yace amma idan haka ne gskya brain dinka bata ja, ai ya kamata ace kadau haske Any way tunda Abin ya shige muku duhu bari na fitar daku, iam the master planner ni na shirya kuma na tsara komai Kallon daddy yayi yace alhaji hamisu shekara goma sha biyu kayi kana hadawa afra da Mutanen gari *gadar zare*, Amma acikin few days na ruguza ta, ni kuma befi 2 months na dauka ina hada muku tawa *gadar zaren*ba amma abun mamaki ta rufta daku Wata 'Yar iskar dariya yayi yace alhaji ya akayi haka ta faru? Jabir ya kalla yace abokina iam sorry nasan ka yarda dani 100%, sede Allah ya sani banci amanar ka ba kai ka yaudari kanka, nasan kanason abota dani, so duk randa ka gyara halinka ina nan ina jirnka Daga murya yayi yace ASP bismilla Nan take yan sanda da yan jaridu suka shigo ba bata lkci yan jarda suka fara gudanar da aikinsu, shi kuma Aryan yaje ya daga afra sanan ya tafi wajen Barr. Yana cikin sunce Barr seya hango alhaji sidi ya Ciro bindiga daga aljihunsa ya seta afra, wata irin super yayi kamar walkiya ya shiga gabanta yana cewa afra sit down.....tana tsugunnawa Kasa yana sakin bullet din, se kawai ya sami Aryan a hannu Kafin ya kara sakin bullet na biyu ASP yasa kafa ya buge gun din daga hannunshi cikin tashin hankli jabir yace oh my god, why dad? Gara na kasheta kowa ya huta, yanda bamu mora ba kowa ma bazai samu ba, idan na kasheta kowa ya huta. Haka suka ringa sakin layi shida daddy suna cewa aryan ya cucesu yaci amanarsu. Da haka aka kamesu duka aka fita dasu. Tsabar karfin hali irin na Aryan da aka harbeshi be fadi Kasa ba, hannunshi yasa ya rike wajen, se kuma idonshi daya kada yayi ja sosai Jinin da yake ta zuba kmr famfo ne yasa jiri ya fara diban shi, ya tafi luuuu ze fadi afra tayi saurin tare shi suka fadi tare, da sauri guards din shi suka ciccibeshi zuwa Asibiti. Ita kuwa afra sbda kuka har muryarta ta dashe [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 2⃣0⃣5⃣➖2⃣1⃣0⃣ Jabir be sha wahar gane bakon Dr Aryan ba, Sbd ya tro mishi phone no sa, yana kira ya fada mishi inda yake yaje ya dakko shi. Yana barin kofar gdn Aryan ya kirashi a waya yace hlo yace ka dakko shi na gode sosai jabir, dariya jabir yayi yace bakomai doctor. Yana kashe wayar wani kiran ya shigo, afra ce yana dauka yaji tana kuka, a Dan razane yace meya sameki? Marata zata falle don Allah ka temaka min da magani, kuma kayi sauri kazo idan ba haka ba zan mutu, wane irin mganin kk sha? Feldine ne. Kofar wani chemist ya tsaya ya saya sanan ya figi motar a 360 ya nufi gda. A daki ya sameta tana ta murkususu da sauri ya 'balla mata maganin ya dakko mata ruwa tasha, kwanciya tayi kmr me bacci seda tayi wajen 15 minutes a haka sanan ta mike tace muje ka kaini gda ba musu yace to wuce muje, haka suka fita hannunshi rike da ledojin snacks da kajin daya bayar a sayo mata, pad din kuma ya dauka yasa a jaka. Ya Dade a dakinta suna hira sanan yayi mata sallama ya tafi. *3 days later* Da yamma jabir ya kira Dr Aryan gameda zancen Barr kamal, seyace mishi su sami yarinya dede age mate din yarsa da aka harba, su kara gwada harbinta agabshi idan ta ya dawo normal shikenan idan be dawo ba kuma zeyi mishi aiki a Brain din, cikin loosing hope jabir yace to kuma problem din ta yaya zakayi mishi aikin bayan bamaso kowa yasan yana wajen mu? Wit confidence Dr Aryan yace karka damu idan bukatar hakan ta taso ni nasan yanda zaayi, kaje de Ku gwada abinda nace muku. Gody sosai jabir yayi sukayi sallama. Tun daga ranar suka fara Neman vissa zuwa America sbda jikinsu yana basu alamun nasara. *A weak later* Around 12midnight suka dauki Barr kamal suka tafi dashi Kano, gdn gonar daddy na kandahar suka wuce dashi, washe gari da safe jabir yaje ya dauko Yar sis din shi Ummi yaje da ita gdn gonar, exactly yanda sukayi wancen karan haka sukayi, kawai se Barr kamal ya fara ihu yana cewa noo! Don't kill her pliss zan fada muku, Wallahi zan fada muku inda suke. Runtse idonshi yayi ya dafe Kansa, dariyar cin nasara daddy da alhaji sidi sukayi sanan suka sashi a tsakiya sukace fadamana a ina suke? Idonshi ya bude a hnkli ya sauke akan yarinyar, cikin tsananin tsoro yace wanan ba Ihsan bace, ina Ihsan, kun kasheta ko? Alhaji sidi ne yace relax Barr kamal, Ihsan tana nan bata mutu ba, ka fada mana inda ka ajiye takardun mu sakeka ka koma wajen family ka Baki na rawa yace suna wajen afra, Daddy yayi saurin cewa afra kuma? Tun wane lkci ka bata kenan? Tun lkcn da akayi rabon gado na damka mata nace ta boye, cikin wani irin yanayi daddy yace kenan takardun suna gdana mukayi ta bata lkcn jiran samun saukin ka? Kai Allah ya sawwake rashin sani. Alhaji sidi ne yace tunda hakane kaje ka lallaba afra ta fito maka dasu, kuma tunda mun sami vissa gobe ya kamata mu tafi america sbda lkcn daurin auran kara matsowa yake, kuma kace dole se an karbi diamond din sanan zaka amince a daura, daddy yace ai tunda suna wajen afra ba matsala bari naje na sameta. Yau tun safe taji gabanta yana faduwa, wunin ranar gabadaya ba kuzari tayi shi, gashi tun shekaranjiya take kiran layin Dr Aryan na America ta fada mishi su daddy sunyi musu visa zasu taho amma ta rasa. Tana daki a zaune ta rafka uban tagumi daddycya shigo, kusa da ita ya zauna fuskarsa dauke da murmushi yace afran daddy meya faru naga kinyi tagumi? A hnkli tace ba komai Are you sure? Yes daddy OK dama so nake na tambayeki a ina kika boye takardun da nace Barr kamal ya baki 3 yrs ago? Da sauri ta dago ido tace ni ba wasu takardu daya bani Dariyar manya daddy yayi yace kodai kin manta tunda an Dan Dade, amma ki zauna kiyi tunani, inaso ki sani duk duniya baki da Wanda yake sonki kmr ni, zan iya sadaukar da rayuwata domin naga na kwata miki 'yancinki, wani gagarumin case ne ya taso shiyasa nake Neman takardun, kuma a wancan lkcn da hannuna na bawa Barr nace ya baki ki ajiye, so kiyi tunanin inda kika ajiye na baki daga nan zuwa gobe idan ba haka ba wasu azzalumai suna Neman kawo mana hargitsi, ki nutsu ki tuna kinji afran daddy. Yana fita gabdya kanta ya kulle, wai meke faruwa ne? A iya saninta Barr be bata takardu ba, kuma a deal dinsu ma ba a tsara hakan ba, to meya faru kenan? Kode daddy dabara yayi yakeso ya bugi cikinta. Toilet ta shiga ta fara kiran Aryan amma still se turanci ake mata, ta kira no zee ma d same thing. Washe gari ma haka daddy yazo yana ta lallaba afra, kuma yace ta shirya kayanta idan ansami takardun America zasu tafi. Wajen karfe 9am alhaji sidi ya kira daddy cikin rudani yace ta fadi inda takardun suke? Daddy yace ah ah Ai bazata fada ba, akwai babbar matsala afra tasan abinda muke shirya wa domin kuwa ta dauke takardar wajen jabir ma, Sbd haka ka tafi da ita Kandahar yanzu semu yi gaggawar Neman solution. Afra ta gama shirya wa kenan cikin wata orange gown ta yane kanta da mayafi ta fesa turare, seta dauki phone dinta ta goge duk wani Abu da tasan ze zama evidence, ko kadan bata cikin hayyacinta jiya ko baccin kirki batayi ba, babban tashin hnklin ta ma shine rashin samun no Aryan da kuma mgnar da daddy yayi mata jiya, Kasa zama waje guda tayi se kaiwa da komowa take a dakin. kmr daga sama taga daddy ya fado dakin jikinshi har rawa yake, ba tare da yayi mgna ba ya kama hannunta suka fita, wurga ta a mota yayi yasa lock, karbe wayoyin hannunta yayi ya figi mota suka nufi kandahar [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar Zare🌹🌹 2⃣2⃣0⃣➖2⃣2⃣5⃣ An gurfanar dasu daddy agaban hukuma, su jabir da daddy an yanke musu daurin shekara guda a gdn yari da aiki me tsanani, shi kuma daddyn jabir daurin shekara biyu Sbd yunkurin kisan kai da yayi, su alhaji Lawan da alhaji sani kuma aka sakesu. Lkcn da yaya kalil yaji lbrn abinda yake faruwa ba karamin tashin hankli ya shiga ba, Sbd daga shi harsu mum basu taba sanin abinda daddy yake kullawa ba. Yanzu wani falli husna take sbda taga Aryan ya dena kyarar da yake mata, kuma yanzu har agabansu Abba nuna mata caring yake, da farko afra ta shiga damuwa sosai sometimes setaje ta kebe a waje guda tayi ta kuka, daga baya kuma seta bawa zuciyarta hakuri akan Allah yayi mata zabin abinda yafi alkairi, ta tattara sonda take mishi ta ajiye a gefe, taci gaba da treating dinshi a matsayin brother kmr yadda yake nuna mata. Ba karamin tausaya mata zee take ba, idan ta tuna cewa ita marainiya ce, kullum tana kokarin janta ajiki sbda ta mantar da ita halin da take ciki. Suma kuma su Abba da umma suna kokarin suga sun sata farin ciki, Ba lefi ta ware yanzu sosai a gdn domin kuwa wani lkcn ma ita take musu girki, dake girki hobby dinta ne idan tana kiwa kuma se kuku din gdn suyi dake yanzu tana da freedom ba kamar rayuwar gdn daddy ba Yauma kmr kullum da wuri afra ta farka ta shiga kitchen, wake ta diba ta bawa masu aikin gdn suka gyara, sanan aka kai markade. Paper soup din kayan ciki ta farayi, sanan ta soya irish potato da kwai da kuma plantain, tayi hadadden kunun gyada da kosai, sanan ta dafa ruwan zafi ta zuba a flaks Seda ta gama jerawa a dining sanan ta shiga tayi wanka, wata shegiyar yellow gown ta saka data fito mata da shape din jikinta, simple make up tayi ta fesa turare ta fita Tana fita ta samu kowa ya zauna ita kadai ake jira, Abba ne ya nuna mata kujerar kusa dashi yace zo nan ki zauna my dota, dariya tayi tace to a Abba bari nayi saving dinku first Haka ta ringa bin kowa tana tambayar shi abinda zatayi saving dinshi, bayan ta gama taje ta zauna. Seda kowa ya koshi Haj Anna tace kai Amma wanan yarinya Allah yayi miki albarka, yaushe rabona da naci kosai, wallahi ba karamin temako na kikayi ba sbd na Dade banci abincin da yakai nayau yawa ba, dama ni k'yal k'yala banzan nan ya isheni, bushewa da dariya sukayi gabadaya, zee tace su Haj Anna anji abincin gargajiya, wani farin ciki ne ya cika abba, yace wallahi Anna nima ta burgeni sbda yanzu yaran zamani basu damu da yin irin wanan abincin na gargajiya ba, Umma tace wallahi kuwa, Aryan yace ai afra oga ce, ko ina tana nan daga na zamanin harna gargajiyar, a munjibir ai ita take mana girki muke ci, expart ce sosai my angle sis seki ringa binta tana koya miki , keda zakiyi aure kwanan nan kinsan girki ne adon Mace, Umma tace gaskiya kam is a good advise. Abba ne yace da rana kuma me zaa dafa mana afra? Fuskarta dauke da murmushi tace duk abinda kuke so Abba Kallon Anna Abba yayi yace Haj Anna me kike so ayi miki da rana? Anna tace tuwo miyar kubewa Aryan ne yayi saurin cewa tuwo kuma? Gasky Abba ni bazanci wani tuwo ba wallahi, dama nasan wanan tsohuwar ba abin kirki zata fada ba Dariya sukayi dukansu, sanan Abba yace aikuwa tunda ta fada shi zaayi Tabb aikuwa yau bazanci abincin gdn ba, sena tafi restaurant naci Anna tace karka ci mana Afra ce tayi dariya tace ba matsala kowa ya fadi abinda yakeso na girka mishi, ni girki baya bani wahala Umma tace bazai yiyyu ba afra, bame wahalar min dake idan bazasu ci ba su bari kuku yayi musu Wanda sukeso Zee ce ta tro baki tace aini wallahi yanzu idan ba abincin afra naci ba bana jin dadi Anna tace hamm hum kiyi zuciya ki koya ba shegen iyayi ba Dariya suka karayi sanan afra tace ba matsala umma wallahi kowa ya fadi abinda yakeso Abba ta kalla tace me zaayi maka? Dariya yayi yace ina layin tuwo, umma kefa? Nima tuwo nakeso, Zee fa? Ni gasky fried rice Tana dariyar da take kara mata kyau tace yaya Aryan kaifa? Yanayin yanda taje dariyar ne ya burgeshi, gani yayi yayi ta kara mishi kyau, binta yayi da wani irin mayataccen kallo fuskara dauke da smiling, seda ya dauki kusan 1mnt yana Kallon ta, duk Mutanen wajen zuba musu ido sukayi suna kallon ikon Allah, Umma ce ta kalli Abba ta nuna masa su da ido, shima kashe mata ido yayi sukayi murmushi Anna ce tayi gyaran murya, Aryan ya dauke kai da sauri, Dariya Anna tayi tace yau ka dauke kai? Ka zubawa yarinya ido kmr zaka cinyeta Dariya suka karayi gabdayansu banda Husna da ta shiga rudani Cikin burin kunya yace ke wallahi tsohuwar nan kin fiye sa ido, mikewa yayi ze tafi, sai zee tace ya zaka tafi baka fadi abinda kake so ba? Kara kallon afra yayi da shu'uman idanuwanshi sanan ya sassauta husky voice dinshi yace zaki iya yimin sakwara? Kafin ta bashi amsa umma tace bazata iya ba, se kace wata bewarku? Wani mayaudarin smiling afra tayi ba tare da tayi mgna ba Dake basuyi break fast da wuri ba, se wajen 1:30pm afra ta shiga kitchen, hadadden tuwun semo tayi miyar danyen kubewa, paper soup din kaji, sanan ta kalli zee tace na gama da wanan, saura fried rice dinki da sakwarar yaya Aryan Zee tace bar nawa kawai nima naci tuwun, mu karasa ginger drinks din se kiyiwa yaya Aryan nashi ko? Tace Tana gama ginger drinks din tasa a fridge, sanan ta dakko doya zata fara ferewa kenan Husna ta shigo, kallon banza ta watsa mata tace karki kara yiwa mijina shishhigi, idan kuma ba haka ba senayi maganin ki a gdn nan, banza karuwa. Fisge wukar tayi tace fita ki bani waje ni zanyi mishi. Jiki ba kwari afra ta fita Aryan yau a gdn minister of health ya wuni, sun Dade duna tsara hanyoyin da zaabi wajen kawo cigaba ta bangaran lpy a 9ja, ba yanda beyi da Aryan akan yaci abinci ba Amma fur yaki sbda yana sa ran zeje yaci hadadden girkin afra. Kafin yazo Mutanen gdn sun gama cin abincin su banda santi da ciwa afra albarka ba abinda suke Se yamma ya shigo gdn, yana zuwa yayi wanka ya fito dining. Ganin shi kadai ne yasa ya kira zee a waya yace tazo ta tayashi zama. Tare suka fito da afra, suna zama Sega Husna ma ta fito anci make up se wani iyayi take. Ita tayi saving dinshi, yana fara ci dakyar ya hadiye loma daya, ture plate din yayi daga gabanshi, ganin haka se zee tace bari na zuba maka ginger drinks ka shashe bakinka, seda ta cika cup din amma cikin kiftawar ido ya shanye. Cikin kisisina husna ta mike ta karasa kujerar kusa dashi, sweet heart wats wrong? Don allah ka daure kaci abinci, favourite dinka nefa, ni idan kiwar vi kake bari na baka a baki. Diba tayi ta mika mishi, shi kuma sbda karya bata kunya ya bude bakin ta zuba mishi, kasa hadiye abincin yayi ba shiri ya dawo dashi. kafe afra yayi da shi'uman idanuwanshi alamar tambaya Afra na ganin haka kawai se dariya ta kufce mata, bushewa tayi da wata Yar iskar dariya da har seda jerarrun fararan hkornta suka bayyana Husna na ganin haka ta dauketa da mari Maman Aysha [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 2⃣1⃣5⃣➖2⃣2⃣0⃣ Direct AKTH suka nufa dashi a rikice manyan likitoci Asibitin sukayi rubdugu akanshi, dama Malaman Asibiti akwai kokari wajen ganin ceto ran mutun, ballantana kuma cowlick dinsu. Seda suka tabbatar he is stable har bacci ya daukeshi sanan suka sami nutsuwa Abban shi yana gda yana expecting yaga kiran Aryan kawai seyaji mummunar lbri, ba shiri suka nufu Kano ta prvt jet dinshi dake dama suna abuja. Seda yayi 1 hour yana bacci sanan ya tashi, yana bude ido sukayi 4 eyes da MD din Asibitin, smiling yayi mishi yace sannu doctor, shima smiling yayi yace yawwa, sanan cikin cool voice yace don Allah ina afra? Tana nan, gani nayi zata d'aga mana hnkli, munyi rarrashin duniya amma taki tayi shiru, shine kawai nace Dr bala yayi sedating dinta, jiki a sanyaye Aryan yace tana ina yanzu? Tana office dina, tashi Aryan yayi yace muje wajen ta, MD yace ka bari ka kara watsakewa mana Aryan, yanzu ma iam OK muje kawai A kwance suka sameta kan 3seater din office din tana ta sharar bacci, kusa da ita Aryan yaje ya zauna ya zuba mata ido yana ta kallonta. Haka duka dauki wani lkci me tsaho sanan afra ta farka tana ganin Aryan ta mike da sauri tayi hugging dinshi tana wani irin kuka me tsuma zuciya, a hnkli yake buga bayanta yana rarrashinta, wani irin tausayin ta ne yake ratsa ko ina a jikinshi. Phone dinshi ne ta fara ruri yana dauka yaji muryar Abba yana cewa my son gamu mun shigo cikin Asibitin kana ina? Office din MD Suna shiga office din umma taje ta rungume danta se yanzu data ganshi sanan hnklin ta ya kwanta, da gani take kmr condition din nashi yafi haka, godiya tayiwa allah sosai sanan tayi mishi addua akan Allah ya kara kare mata shi. Shi kuwa abba babban dan yatsan shi ya daga mishi alamar jinjina, sanan ya sakar masa murmushin jin dadi yace weldone my son, iam very proud of you allah ya kara kare min kai, shima aryan alamar jinjinar yayi mishi yace amin abba Kallon afra abba yayi ya ware mata hannu yace come on my dota, da sauri taje ta fada ya rungumeta sanan ya dago fuskarta yace ina cikin farin ciki marar misaltuwa yau, sbd na sauke nauyin da mahaifinki ya dora min, da ace na mutu ban cikawa mahaifinki burinshi ba da bazan taba yafewa kaina ba, alhamdulilla ala kulli halin, allah ya bani ikon cigaba da kula dake kmr yadda mahaifinki yaso yayi, a hnkli afra tace amin, sanan abba yace zakici gaba da zama a wajena, daga yau ni zaki ringa gani a matsayin mahaifinki, kuma nayi miki alkawari insha Allah zan rikeki a bisa amana. Meda hanklinsa kan MD yayi yace doctor mungode fa Allah ya kara zumunci, Smiling MD yayi yace don't thank me Abba, ai Aryan wani garkuwa ne ga Mutanen duniya bawai 'yan Nigeria kawai ba, abinda mukayi mishi ai is nothing . Da ace Aryan ya mutu da Mutanen Nigeria se sun fiku damuwa da rashinsa domin kuwa ba karamar gudun mawa yake bayarwa ba, bazan iya k'irga rayuka nawa ya tserar cikin izinin ubangiji ba, Sbd haka Allah kadai zamuyi wa godiya. Alhamdulilla sukace a tare sanan sukace zasu tafi. Jama'a ne suka ringa fitowa daga dukan unit din cikin Asibitin zuwa rakiyar Dr Aryan, idan ka kallesu seka rantse shugaban Kasa bahari ne yazo, sanan sukayi mishi sallama ya tafi Cikin kankanin lkci zance ya baza 9ja, duk lungu da sakon daka shiga zance akeyi, 'yan jaridu kuwa from different states da basusan an sallami aryan ba, suka ringa zuwa Asibitin sunaso suyi hira dashi amma se su tarar an sallameshi A lkci guda kuma 'yan matan da suke son Dr Aryan gabadaya sun shiga rudani suna ta mamakin wacece wanan afaran? Meye tsakanin shi da ita da har yake Neman seda ranshi akanta? Sede bame amsa musu A gida abja ma haka abin yake kullum gdn acike yake da mutane masu zuwa jaje da kuma dubiya, ciki kuwa harda me girma President na Nigerian republic da makarrabansa irinsu minister of health. *A weak later* Aryan ya ware sosai domin kuwa yanzu da sauki. Da yamma yana zaune a parlour shi Husna ta shiga, ta side din hannun da yake ciwo taje ta zauna ta Dora kanta a kafarsa, da sauri yace och Husna hannuna, saurin dauke kai tayi tace oh sorry na manta. Hawayen da suke zuba a idonta ne ya bashi mamaki, cikin husky voice dinshi yace Husna meya faru? So nake ka fadamin da gaske kake zaka aureni? Wanan wacce irin mgna ce Husna? Ina ganin ai mun dade da wuce wanan zancen ko? To indai haka ne inaso kayiwa Abba mgna gobe a fara shirin daurin aure, ni bama se anyi taron biki ba burina kawai na amsa sunan matarka Meyasa kika yi wanan tunanin? Sbd hankli na be kwanta da wanan shegiyar yarinyar afra ba, tunda Abba yace ta dawo gdnku da zama naji na fita daga nutsuwata, ko kadan hnklina be kwanta da zamanku waje daya ba Sbd komai ze iya faruwa, cikin shesshek'ar kuka tace yaya Aryan ina sonka, inayi maka sonda bazan iya fadar irinshi ba, kuma ina tsananin kishin ka irin Wanda zan iya kisa akanka, banida wani buri a duniya daya wuce naga munyi aure, don Allah ka temakeni ta karasa mgnar tana kuka me tsuma rai. Janyota jikinshi Aryan yayi yace is OK Husna, inaso ki kwantar da hnklin ki, insha Allah Aryan naki ne ke kade. Duk da inada 'yan mata buhu buhu ban taba bawa wata fuska ba seke, ke kadai na taba furtawa Kalmar so, afra da kike gani Wallahi ba abinda yake tsakani na da ita, ina tausayin ta ne kawai amma ban taba kawo wani mgnar soyayya a tsakanin mu ba, afra tayimin yarinya dayawa Husna, so don Allah ki kwantar da hnklin ki kinji? Cikin kissa tace to nagode, kuma idan haka ta kasance to nafi kowacce mace saa a duniya, sbd yaya Aryan dina na daban ne, you are such a special ana unique person. sanan ta goge hawayen suka ci gaba da hira Maman Aysha [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 2⃣3⃣0⃣➖2⃣3⃣5⃣ Afra ce tayi saurin daga ido ta kalleshi, farin ciki da kuma bakin ciki ne ya lullube ta a lkci guda, abinda ya sata farin ciki shine jin Kalmar data Dade tana jira daga bakin Aryan, bakin cikinta kuma challenges din da yake gabansu Muryar mum ce ta katse mata tunani da cewa oh Sbd wanan tsintacciyar magen ne yasa kake gudun kanwar ka gudar jinin ka? To Wallahi ko kanaso ko bakaso seka aureta, Haj Anna ta kalla tace Anna kice wani Abu mana, ko zuba mishi ido zaayi yayi abinda ransa yakeso? Sanan ta juya wajen Abba tace yaya bakace komai ba Umma ce ta katse ta da cewa me kike so suce? Ba kince dole seya aureta ba? To ai se ayi auren mugani, inaso ki sani kmr yadda kike son 'yarki kike tattalinta nima haka nakeson Dana kuma nake tattalinsa, sbda haka dole ne a barshi ya auri choice dinshi domin kuwa ko mace andena yi mata dole ballantana namiji Kallon Aryan tayi tace my son, afra Ku tashi mu tafi Cikin tsananin bacin rai mum tace yanzu yaya kanajin abinda take fada amma ka kyaleta? daddyn Husna ne ya katseta da cewa ya isa Hauwa'u, abin ai bana zafi bane, ya kamata ki fuskance su tunda baya sonta banga dalilin da zesa ki matsa seya aureta ba, Abba ya kalla yace yaya karka damu ni a wajena wanan ba matsala bace, na fahimce Aryan Kuma nayi mishi uxuri sbda haka ina rokonka don Allah Ku aura mishi yarinyar dayake so, ita kuma Husna Allah ya zaba mata mafi alkairi Gabadaya suka amsa da amin banda Husna da tafi daki da gudu tana kuka Abba ne yace to meze hana ya auresu su biyu? Haj Anna tace bazai yiyyu ba Sbd baya sonta, koda anyi auren bazata ji dadin zama dashi ba Ita kuwa mum Husna na tafya tabi bayanta zata rarrashe ta Daga karshe de Abba, Haj Anna da kuma daddyn Husna sun yanke hukunci akan afra Aryan ze aura, sanan kowa ya tafi makwancinsa Seda Husna tayi bacci sanan mum ta fito daga dakin, tana zuwa room din da aka saukesu ta sami daddy zaune a bakin gado, zama tayi ta ringa zazzaga mishi bala'i wai be damu da yarsa ba, bayason farin cikinta. Seda ya bari ta gama sanan ya zaunar da ita ya fara yimata nasiha har seda ta saduda sanan suka kwanta A bangaran su Abba ma haka abin yake, kin zuwa oza room Umma tayi sbda tana jin haushin abinda kanwar sa tayi, daya gaji da jira seya bita har dakinta yana shiga yaga ta wani sha kunu ta hade rai, se kawai ya bushe da dariya, zama yayi a kusa da ita yace uhm kaga me Da, Sbd zaa aurawa yaronki matar da bayaso kk wanan fushin ko? Ke bakisan nafi ki son Aryan ba? Bazan taba yin abinda ze sashi a wani hali ba, kuma wani abin farin ciki ma, 'Yar amanata yake so ya aura, nafi kowa jin dadi Sbd dama duk duniya ba Wanda ya dace da afra kmr Aryan, nasan ko waye yarona iam very sure ze riketa amana, kuma Karin farin ciki ma shi yace yana sonta ba hadasu mukayi ba, gskya iam very grateful. Sede Allah yasa itama afra ta yarda ta soshi, kwanciya Umma tayi ajikinshi tace amin Washe gari dukansu suka hadu sukayi break fast banda afra domin kuwa tana daki, kunya da kuma tsoron fitowa take, Umma ta aika a kirata se tace wa zee taje tace musu bacci take. Bayan sun gama mum ta kwantar dakai ta bawa Umma da Abba hakuri suka fuskanci juna, sanan sukayi musu sallama suka tafi har Husna. Har airport su Abba suka rakasu, shi kuwa Aryan yana ganin sun fita ya Debi abinci ya nufi dakin afra, sedai yana taba kofar yaji a rufe Dakin zee ya shiga yace meke faruwa da kawarki naji ta rufe kofa? Smiling zee tayi tace ba komai, bacci zatayi shiyasa Cikin damuwa yace amma ai bataci abinci ba, Dariya zee tayi tace wa ya fada maka? Ai ina gamawa ita na fara kaiwa daki, sbda dama tacemin kunyar fitowa take marairaicewa yayi yace don Allah my angle sis temaka min kisa ta bude kofa, I need to se her now pliss Dariya zee tayi tace yayana is in Luv, me kake ci na baka na zuba, take it easy yayana, afra ai ta zama taka angama Uhm uhmm angle sis, ina fargaba, ina tsoron kar afra tace batayi accepting dina ba, shiyasa nakeso na ganta sbda in har tace bata sona Abba bazai taba yarda ya auramin ita ba, so help me to see her kinji angle sis dina Watar dariyar zee tayi harda tafa hannu sanan tace yaya yaushe kayi falling haka da yawa? Dan shagwabe fuska yayi yace na Dade my sis, kede ki tayani da addua Allah yasa ta karbeni a matsayin masoyi Zee tace amin, sanan suka nufi dakin afra Knocking zee tayi, afra cikin golden voice din ta tace waye? Zee tace nice, da sauri ta tashi ta bude, sede instead of taga zee, se taga Aryan a tsaye, tana wani basarwa tace sis ina kika shiga kuma? Maida ita ciki yayi ya rufe kofar sanan ya matso kusa da ita har yana jin bugun zuciyarta, cikin husky voice dinshi yace meyasa kika rufe kofa kika zauna ke kadai a daki? Fiki fiki da ido tayi ta Kasa magana, sede ja da baya da take, duk wani step din da tayi shima se yayi a haka har suka karasa bakin gadon, tafya tayi zata fadi yayi saurin rikota cikin bedroom voice dinshi yace afra meyasa kk guduna? Kodan na fadawa su Abba ke zan aura batare da izininki ba? Don Allah afra karkice bakya sona, sbda na Dade ina dakon sonki a zuciyata, Sbd tun ranar Dana fara ganin ki nayi falling, Dan basarwa kawai nayi a lkcn sbda jikina ya bani kota halin k'ak'a sena aureki Cikin shan mur tace oh ko ta halin k'ak'a ma kace ko? To naga yanda zaayi ka aurenin Kafeta yayi da sexy eyes dinshi yace ba haka nake nufi ba afra, ina nufin duk wahar da zansha zan jure harse na samu na aureki, ki temaka ki soni don Allah afra cikin sigar tsokana yace idan ba haka ba zan margaya lkci na beyi ba Yanayin yanda yayi mgnar ne ya bawa afra dariya Yana ganin ya sata dariya ya marairaice yace joke apart afra, don Allah zaki aureni? Seda ta rufe ido da tafin hannunta sanan tace eh Wani ihun farin ciki yayi, sanan ya dagata sama yake ta juyi da ita yana murna Maman Aysha [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 2⃣2⃣5⃣➖2⃣3⃣0⃣ Dukansu ba Wanda yasan tazo wajen Sbd sunyi nisa basajin kira😀 Tana huci taje ta fisgo afra, ba tare da wani bata lkci ba ta wanke ta da mari ta kara wanke ta da mari, hhhhhh atakaice kyawawan mari kwararar guda shida tayiwa afra acikin 30 sec ta daga hannu zata kai mata na bakwai afra ta tafi luuuu zata fadi, da sauri Aryan yaje ya tareta ta fada jikinsa, sbda azaba ko kuka ta Kasa yi, hawaye ne kawai yake zuba a idonta Kwantar da afra yayi akan grass carpet din wajen, sanan ya karasa inda Husna take ya dauketa da mari guda uku kacal yayi mata Amma seda ta manta inda take Cikin tsananin kuka tace sbda bare, tsintacciyar mage ka mareni? Ba tare daya bata amsa ba ya nufi wajen afra daukar ta yayi ya rungume ta ajikinshi kmr 'Yar baby, haka ya ringa ratsa mutane duk inda yabi kallon su ake Ita kuwa afra rintse ido tayi, kanta ne yake sarawa kmr ze fado Kasa don ciwo, tanaji tana gani ya dauketa amma bazata iya mgna ba Seda yaje bakin motar sanan ya bude ya kwantar da ita a back seat, zee ya kira a waya yace tazo su tafi Tana zuwa yace shiga mu tafi, ganin afra kwance ne yasa ta gigice tana tambayar meya same ta? Basarwa yayi yace ba komai kanta ne yake ciwo To ina yaya Husna? Tayi gaba yace a takaice, sanan ya fisgi motar suka tafi Da sukaje gda ma ba kunya Aryan ya dakko afra ya kaita daki su Umma na ganin haka sukabi bayan su A kice umma take tanbyar me yake damun ta? Zee ce tace kanta ne yake ciwo, zama sukayi a bakin gadon sunayi mata sannu, shi kuma Aryan ya dakko first aid box din shi ya bata magani ta sha Husna kuwa tana ganin afra rungume ajikin Aryan ta zube a wajen tana kuka me tsuma zuciya, kwanciya tayi awajen ta ringa burburwa tana kuka, ganin ba Wanda ze rarrashe ta ne yasa ta mike ta tafi, keke napep ta shiga ya maido ta gda. Afra na gama shan mganin bacci ya dauketa, haka suka zauna suna hira se wajen 10pm kowa ya watse suka bar zee ta kwana awajen ta Husna tana shiga gdn dakinta ta wuce, bayan ta cire kayan jikinta tasa na bacci seta dauki waya ta kira mum dinta, tana dauka ta fashe mata da kuka a rikice take tambayar ta menene? Cikin kukan tace so nake duk yanda zaayi gobe ko jibi kuzo 9ja keda daddy a yanke last decision na auren mu sbda akwai matsala, To shikenan zamu zo gbn insha Allah (dake a Ghana suke) Washe gari Aryan yana dawowa daga masallaci dakin afra ya wuce ya samu ta idar da salla tana kartun kur'ani, smiling yayi ya fice. Se wajen goma dukansu suka hallara a dining, yau zee ce tayi musu abincin. Ba karamin dadi sukaji ba da suka ga afra ta ware sosai Tunda suka zauna a dining din ake kallon kallo a tsakanin afra, Husna da kuma Aryan domin kuwa su mutan gdn basu San abinda yake faruwa ba Bayan sallar laasar su mum din Husna sukayi sallama suka shigo, da gudu Husna taje tayi hugging din mum dinta dakin Anna mum ta wuce dake dama ba wani shiri suke sosai da Umma ba Da daddare bayan sun gama cin abinci kowa ya hallara ana hira harsu Abba, se daddy ya gyara zama ya kalli abba yace Babban abinda ya kawo mu munzo ne domin mu tattauna magana ta karshe a tsakanin auren yaran nan, sbda har yanzu an Kasa tsaida mgna daya, kuma lkci tafiya yakeyi Cikin girmamawa Abba yace gaskiya ne, muma mun matsu ayi auren, ganin shi Aryan din beyi mgana ba shiyasa muma mukayi shiru, amma tunda kunzo yaushe kuke so ayi? Mum ce tayi caraf tace nan da sati biyu is OK Abba yace sati biyun yayi muku? A tare suka amsa da eh To shikenan Allah ya tabbatar da alkairi Cikin wani irin yanayi Aryan yace Abba inada mgana OK inajin ka my son Iam sorry to say ni gskya indai kuna son farin cikina to a hakura da mgnar auren nan, sbda nayi duk iya kokarina naga na so ta, amma Sam zuciyata ta Kasa aminta da ita, na Kasa yimata soyayya ta aure, har yanzu ina ganin ta ne a matsayin ta na kanwata, zuciyata ta Kasa sonta Abba don Allah a hakura da mganar, a k'yalemu kawai muci gaba da zumunci pliss Mom din Husna ce tace aikuwa Wallahi baka isa ba, aure dakai da ita ba fashi in banda iskanci yarinyar ta Dade tana sonka seda abu yazo kuma kace ka FASA Dagowa yayi ya kalleta sanan yace aunty hauwa ya kamata kiyi min adalci, tun farko dama bani nace ina sonta ba Anna ce ta hadamu, ni kuma nayi biyayya sbda ina tunanin zan tilastawa zuciya ta ta sota, Sede problem din na Kasa, don Allah Ku barni na auri wacce zuciyata take so Abba ne yace wa kake so? Afra, afra zuciyata take so Abba don Allah ka temaka min [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 2⃣3⃣5⃣➖2⃣4⃣0⃣ Zee ce ta shigo dakin fuskarta dauke da smiling tace ihunka naji ai, nayi zaton wani Abu be ya faru Dariya yayi yace ihun murna ne afra ta amince zata aureni Dariya zee tayi tace shikenan su yaya an buge da auren pre matured, yanzu seka dena yiwa yaya Faruk dariya sbda duk jirgi dayana ya deboku, har gara shima sbda na bawa afra 2yrs, sanan ta kalli afra tace yaya yasha cika baki akan bazai auri 'Yar shila ba, kuma gashi kin karya alkadarinsa, yanxu zanje nayiwa yaya faruk albishir Juyawa afra tayi ta kalli Aryan suna hada ido ya sakar mata wani lallausan smiling yace don't mind her my baby Sallamar su Abba ce ta katse su, da sauri suka fita a parlour suka samesu, Abba yace zo nan afra my dota Cikin nutsuwa taje kusa dashi ta zauna Dama so nake na tambayeki, inaso ki fadamin gskya karki cuci kanki, kinga ni babanki ne so feel free kinji? Tace to Abba Kin amince da bukatar Aryan na aurenki dayace zeyi, ko kuma kinada Wanda kk so? A hnkli tace na amince Alhamdulilla Allah yayi miki albarka, kuma Allah ya tabbatar da alkairi Duk aka amsa da amin, sanan Abba yaci gaba da cewa zaa saka date din bikin nan da 3wks, zanyiwa daddyn Faruk mgna semu hana bikin lkci guda Maida hnklin shi kan afra yayi yace level nawa kk yanzu Tace level 3 Kallon Aryan yayi yace yanzu meye decision dinka? Ko jiya minister of health ya kirani akan na rokeka kayi hakuri ka zauna nace zanyi maka mgna, so indai ba takura gara kayiwa kasar ka aiki, amma kai ya kagani? Smiling Aryan yayi cikin yanayin shagwaba yace duk abinda afra tace shi zanyi Abba Da sauri afra ta dago ta kalleshi kashe mata ido yayi yace yes ki fadi raayinki duk inda kike so nan zamu zauna Dariyar manya Abba yayi yace to kuje kuyi shawara a tsakanin Ku, kuma insha Allah jibi zamu koma USA, zamuyi 2 wks, ana saura 1wk biki zamu dawo Aryan yace to Allah ya kaimu. Da daddare bayan sun gama cin abinci aka zauna zaman hira, hira suke cikin nishadi ana tsara yanda biki ze kasance, kunya ce ta kama afra se kawai tayi musu seda safe ta tafi, umma ce tace afra da wuri haka? Eh bacci nakeji, to allah ya tashemu lpya tace amin Sunci gaba da hirarsu se Haj Anna ta mike sbda gyangyadi ya fara kwasar ta, ganin haka se Umma da Abba ma suka mike suma suka tafi Zee da Aryan ne kawai awajen sukaci gaba da hirar su, yaya Faruk ne ya kira zee a waya se ta mike tace ina zuwa Dariya yayi yace kice seda safe kawai, wanan sarkin surutun ne ze wani barki ki dawo Dan shagwabe wa tayi tace kai yaya Dariya yayi yace aina sani, nima bari na tafi zance Afra na shiga daki wanka tayi tasa wata rigar bacci golden color, ta fesa turare, sanan ta dakko laptop dinta tana kallon wani nollywood mekyau ta sha'afa da kallo ta manta bata rufe kofa ba Shima daki ya koma yayi wanka yasa wasu hadaddun pyjamas ya fesa turare sanan ya nufi dakin afra Yana murda kofa yaji a bude, da sallama ya shiga Fuskarta dauke da mamaki tace kai kuma meya kawo yanzu? Wani lallausan smiling yayi yace zance Nazo mana Tro baki tayi tace yanzu da daddaren nan? Ni gaskiya bacci nakeji Shagwabe fuska yayi yace kiyi baccin ki sena saki a gaba ina inyi ta kallon ki idan na fara jin bacci sena tafi, kinsan ni bawan Allah ne Dariya tayi tace ai kuma bana iya bacci da namiji a daki Shima dariyar yayi yace yarinya sede kar a kuma ai Dariyar ta karayi sosai sanan tace Allah Sarki munjibir Wallahi nayi kewar wajen sosai Cikin bedroom voice yace to ko can zamuje muyi amarcin? Rufe ido tayi da tafin hannunta Smiling Aryan yayi yace bude idonki muyi mgna, a ina kikafi son mu zauna USA ko nan? Cikin yanayin shagwaba tace gara mu koma kusa dasu Abba idan yaso ma ringa zuwa nan time to time Smiling yayi yace is OK duk yanda kika ce haka zaayi my heart and blood Smiling din da yake kara mata kyau tayi tace duk ni kadai Haka sukaci gaba da hirar su har seda yaga Afra ta fara jin bacci sanan yayi mata sallama ya tafi, ita kuma ta rufe kofar *2 days later* Jirginsu ya daga zuwa USA. A bangaran su mom kuwa sun zama abin tausayi sbda bame gda, saarsu daya ma yaya kalil ya dawo yanzu shi yake rike da kamfanin sa kafin a sakesu. Neman inda afra take yaya kalil yake ruwa a jallo ya roketa gafarar abinda daddy yayi mata amma har yanzu be samu address dinsu Aryan ba, gashi Aryan ya canja no sa Ita kuwa ya sady tun tana kulaficin Dr Aryan harta hkura sbda yanzu tayi believing cewa igiyar rakumi tayi nesa da Kasa Itama Husna tunda suka koma gda iyayenta suke fama da ita, domin kuwa farkon komsaduda har dena cin abinci tayi yanzu nema da suka dage da nasiha da kuma addua ta fara saduda Maman Aysha [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: 🍀🍀🍀 Gadar zare🌹🌹 2⃣4⃣5⃣➖2⃣5⃣0⃣ _Jinjina agareku_*Rabia Haroun da Mrs didi* _bakina bazai iya furta daruruwan godiya ta agareku ba, gaskiya kunyi namijin kokari wajen karasa min novel din nan, nagode sosai Allah yabar zumunci kuma ya kara Nasir_👍👍👍👍👍👍 Tunda aka kai Afra ta ke aikin kuka 'yan rakiya sun wastse sai friends dinta 'yan Maman Aysha grp dake su sai gobe zasu wuce sai hakuri suke ta bata sun samu tayi shuru suka gyara mata makeup dinta Suka kara fesheta da sassanyan turare sannan aka wuce dasu masauki. Dr Aryan ne yashigo compound din cikin makekiyar motar sa sai fara'a ya ke yana lallausan smiling yafito rike da ledodin rose flower sweet and bakery yashigo gidan saida ya tabbata koina a rufe ya wuce dakin da aka kai Afra sallama yayi acikin husky voice dinshi yaji shuru kanta na rufe ya je ya zauna kusa daita yakama hannunta yakafe ta da sexy eyes dinshi yanajin dadin sassanyan kamshin da ke tashi daga jikinta da kuma dakin cikin bedroom voice yace (angle baby na)Alhmdl Alhmdl nayi matukar farin ciki da Allah ya nuna mana wanan ranar da ranmu da lafiyarmu, nasan a kullum kina tunanin ke marainiya ce, baki da wani wa ko kanne da zaki nuna kice ciki daya kuka fito, Amma inaso ki sani nizan zame miki uwa da uba da 'yan uwa baki daya Ina sonki dayawa afra, ni kaina bansan irin adadin sonda nake miki ba, nayi miki alkawari zan cigaba da sonki har iya karshen rayuwa, zan shagwaba ki nayi miki duk abinda kike so, zan saki acikin farin ciki da nishadi kowanne lkci in fact zan zama bawan ki afra Se lkcn ta yaye mayafin suka hada ido, wani lallausan smiling tayi mishi at d same time hawaye na zuba a idonta Cikin wata kasalalliyar murya tace yaya Aryan bawana fa kace? Idan ka zama bawana kuma ai sha'ani ya baci Shima smiling din ya mayar mata cikin bedroom voice yace bawanki na soyayya nake nufi bana wani Abu ba afra, ko bakisan ana zama bawan mutun a soyayya ba? Murmushin da yake kara mata kyau tayi tace hamm yaya Aryan kenan Cikin sigar tsokana ya kwaikwayi mgnarta yace my angle baby afra kenan Matsawa kusa da ita yayi ya mata sassnyan kiss agoshinta sanan yace tashi muyu wanka Cikin yanayin shagwaba afra tace ni nayi wankan ai, yace toh kiyi arwala sai muyi sallah Kara shagwabewa tayi tace ni nayi salla ta tun dazu Yana wani mayaudarin smiling yace wannan special one ce, so kiyi alwalar ina zuwa Mikewa yayi ya nufi dakin shi yayi wanka yasa wasu hadaddun pyjamas ya fesa turare sannan yanufi dakin Afra ya jasu sallah yakama kanta yayi ta suburbudo musu adduoi kaman yadda addini ya tanada daganan ya wuce kitchen ya dauko plates dauke da kaji da kuma fresh milk yace suci cikin kunya tace takoshi haka yazauna yafara feeding dinta taci kadan tace ta koshi yabata fresh milk shima yaci yasa sauran a freezer yadawo dakin yasamu takwanta da kayan jikinta yace(my angle baby na) bazaki sa night wears ba? tace eh yace toni bari insamiki ya je yadauko wata hadaddiyar pink night gown sharashara da ita ya hau kan gadon yajata jikinshi yafara cire kayan ya sakamata night gown din tunda idon shi yayi tozali da kirjin Afra yashiga wani yanayi dabai taba shiga ba yakashe musu fitila daganan yafara kissing dinta sauko zuwa wuyanta nanfa jikan Afra yafara rawa tana cewa Ya Aryan am sorry shikuma sai cewa ya ke don't worry sweetheart am gonna be gentle jikin Afra sai rawa ya k daga nan dai yacigaba da aika sakonnin wanda ni Rabi'a Haruna da Mrs Didi muka kasa tsayawa muka fito@ 360 muka rufe musu kofa Aryan&Afra asuba tagari😅 Da asuba Aryan ya tashi yayi wanka yasa wata farar jallabiya ya nufi masallaci da niyar idan ya dawo ya tashi afra Tanajin fitar sa ta mike akasalance, dakyar ta rarrafa ta shiga toilet, seda ta gasa jikinta da ruwan dumi da dettol tayi wanka da sabulu sanan tayi wankan tsarki Tana fitowa ta shafa mai, wata hadaddiyar orange English gown ta dakko tasa, tayi wanka da turare, kanan kalaba da akayi mata suka kwanta luf a gadon bayanta, sanan ta dauki hijab tayi salla. Ta Dade tana addua Allah ya basu zaman lpy me dorewa ita da Aryan, bayan ta gama ta nade abin sallar. Ji tayi har yanzu jikinta be dena ciwo ba, dakyar ta samu ta dingisa zuwa bakin gadon, wani magni ta gani akan side loka din gadon, tana krntawa taga an rubuta ibuprofen 400mg, kawai seta balli guda daya ta dakko ruwa acikin Dan karamin fridge din dakin tasha, sanan ta gyara shimfidar gadon ta koma ta kwanta, cikin lkci kadan bacci me dadi ya dauketa Seda yakai kusan 1 hour yana kartun kur'ani sanan ya shiga dakin afra, ba karamin mamaki yayi ba dayaga har tayi wanka ta shirya, shima gadon yahau ya janyota ajikinshi sukaci gaba da baccinsu. Wajen 10am umma ta kira layin Aryan, a magagin bacci ya dauka, Hello umma Naam yarona kun tashi lpy? Lpy kalau, na bayar da break fast dinku a kawo muku, kuma tara zasu taho da Mutanen Yola zasu yiwa afra sallama, seku kintsa kafin suzo OK to shikenan se sun karaso Afra ya kalla yaga tana baccinta comfortably, bayason ya katse mata bacci amma kuma ya zama dole, a hnkli ya fara taba ta Afra tashi kici abinci, cikin muryar bacci da shagwaba tace ni na koshi Sassauta murya yayi yace pliss ki tashi mana haka afra, baccin yayi yawa ai...ya karasa mgnar ya kokarin zaunar da ita Fashe mishi tayi da kukan shagwaba ni don Allah ka kyaleni, bakai ka hana ni bacci da wuri jiya ba, kuma yanzu ma kaki ka barni na huta Smiling yayi ya janyota jikinsa cikin sigar rarrashi yace iam sorry my baby, gasky jiya nayi lefi kam amma ayimin afuwa kinji? Dama Mutanen Yola ne zasu tafi shine zasu biyo suyi miki sallama... Be karasa rufe baki suka jiyo sallama a falon farko Kallon ta yayi yace kinji sun karaso taso muje, mikewa tayi suka fara tafiya ganin tafiyar ta ta canja se ta tsaya, kallon Aryan tayi idonta cike da kolla tace kuma a haka zanje ina irin wanan tafiyar? Suna ganina zasu gane abinda ya faru Dariya ce ta kwace mishi, matsowa kusa da ita yayi cikin rada yace idan sun gane ma ai ba wani Abu bane, farin ciki ma zasuyi ya karasa mgnar yana wani shu'umin smiling Hararsa tayi, shi kuma yaja hannunta suka nufi parlour [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar zare🌹🌹 2⃣4⃣0⃣➖2⃣4⃣5⃣ *UP* *UP* *Mrs didi* *da* *Rabia*👍👍👍 _gsky aikinku yana kyau, muna jiran page din gobe muji yanda first night ze kasance tanx Allah ya kara basira_ *koda yaushe kuna raina* Feena Sweet Kady Jamila sani _tanx for d Luv and care_ Shirin biki ake ba kama hannun Yaro, dake akwai kudi a hannun Abba acikin kwana biyu aka gama sayayyar duk wani kayan daki da ake zubawa amarya Yar gata wacce iyayenta suka tasa kai da dollars. Komai iri daya aka yiwa afra da zee, bayan sun gama suka sako kayan ta jirgin ruwa da sharadin Cousin din Abba alhaji Nura zeje ya karba idan kayan sunje Ankai lefen zee gdn alhaji Nura tsadaddun akwatuna ne guda 8 dauke da hadaddun kaya, ranar da aka kai kayan suka dauki hoton video suka tro musu, shi kuwa Aryan da kansa ya shiga wasu manyan mall na kasar ya hada kayan lefensa, wasu ma seda yaje har kasar Holland ya sayo su Ita kuwa umma tun kafin su tafi USA tayiwa wata tsohuwar costomer dinta waya 'Yar Sudan ce, tasa ta hada mata tsadaddun kayan gyaran HQ masu kyau da quality, ta kawo mata ana ya gobe zasu tafi, sbda haka tunda sukaje USA take tsuma 'yayanta *2 wks later* Jirgin su ya sauka a abuja Nigeria, tunda suka dawo basu huta ba, Haj sumaye 'Yar Sudan umma ta kira tazo ta fara yiwa su afra da zee gyaran jiki Washe garin ranar da suka dawo wasu daga cikin 'yan uwan umma da Abba suka fara zuwa, anje anyi Jere a gdn zee dake unguwar rimi Kaduna, dake Faruk Dan Kaduna ne, gdn ba karamin kyau yayi ba domin kuwa kallo daya zakayi mishi ka gane cewa dollars sunyi kuka. Itaa kuwa afra gdanta a unguwar maitama yake,kuma Aryan cewa yayi baya bukatar wasu masu Jere, Sbd shi komai nasa is unique and special. komai na gdn aryan sunyi copy ne da gdn wani attajiri a kasar united state of America me suna john, gdn mutumin ya Dade yana burge Aryan shiyasa ya dauki alwashin shima se yayi irinsa a 9ja, hoton gdn ya dakko ya nunawa wani kwararren architect shi kuma ya zana mishi, sanan ya samu kwararriyar interior designer ta tsara mishi komai na gdn, seda ya tabbatar komai ya tsaru to his own test sanan ya dauki su umma sukaje suka gani, wato me krtu fadin kyau da tsaruwar gdn afra bata lkci ne abin se Wanda ya gani kawai *1 WK later* A yaune dubban mutane suka hallaci daurin auren Aryan Mohd Tahir da afra Suleiman moddibo, sanan Zainab Mohd Tahir da Faruk Nasir a babban masallacin jama'a na cikin garin Bkd jgwa state. Manyan mutane ne suka hallaci daurin auran ciki kuwa harda me girma president, minister of health, jgwa state Governor, Kano state Governor etc Bayan an gama daurin aure akaje akayi hadadden reception a makeken gdn Abba dake area 7 cikin garin dutse, Bayan anci ansha motoci suka Debi jama'a zuwa dutse international airport inda zasu hau jirgi su koma gda A abuja kuwa didimar da ake baa mgna, mutane ne kamar kuda wani makeken hall aka kama Amma seda jama'a suka cikashi Amare da angwaye ba karamin kyau sukayi ba, events kala hudu sukayi mother's eve shine na karshe. Tunda aka fara bikin afra take kuka sbda duk inda ta wulga ba danginta se 'yan uwan umma da Abba ne suke kaiwa da komowa, ana jibi zaayi mothers eve ne kmr daga sama zee tazo tace mata sadya, yaya kalil da kuma mum sunzo Aikuwa da gudu ta tafi ta rungume su, da daddare ana cikin shirin tafiya Arabia night Aryan ya kirata a waya yace ta fito familyn mamanta sunzo daga yola ji tayi kmr almara part din da aka saukesu taje, tana shiga ta zube a wajen tana kuka me tsuma zuciya, kakarta data haifi Maman ta tazo ta rungume ta itama tana kuka tace kiyi hakuri afra ba lefin mu bane, alhaji hamisu(daddy) ne yayi asiri ya rabamu dake sbda karmu hanashi mugun nufin dayaso yayi akanki, shiyasa tunda aka watse daga rasuwar mahaifinki bamu kara tuna ki ba, amma yanzu cikin ikon Allah mijinki yayi bincike ya gano abinda yake faruwa, yasa an karya asirin kuma yaje ya Samar mana da mgnar daurin aurenki shine har muka samu mukazo, kiyi hakuri afra kinji. Dakyar suka rarrasheta ta tafi ta shirya zuwa wajen events din da zaayi Aryan sbda yaga afra ta shiga damuwa shiyasa yayi kokari yayi inviting danginta zuwa wajen bikin, domin kuwa shi yayiwa yaya kalil waya ya fada mishi, sanan ya ringa bincike har seda aka samo mishi lbrn inda alhaji Nasir yake shima yayi mishi waya. Ranar da zaayi mother's eve da safe alhaji Nasir ya sauka da iyalinsa daga kasar Thailand. Anyi biki lfya angama lpya, washe gari da safe aka tafi da zee gadn mijinta dake unguwar rimi Kaduna Daddare kuma aka raka afra gdnta dake maitama anan abuja [15/10 9:10 PM] ‪+234 803 511 4516‬: ☘☘☘ Gadar Zare🌹🌹 2⃣5⃣0⃣➖2⃣5⃣5⃣ Dakyar afra ta yadda suka karasa parlour, a tare suka durkusa suka gaishe su, sanan afra ta kaisu parlour na uku suka zauna, tafiya tayi zata kawo musu kayan motsa baki dake harda su snacks da dambun nama aka kaisu, adda kakarta ce ta dakatar da ita da cewa kinga mu a koshe muke, kizo muyi sallama kawai mu tafi sauri muke Juyowa afra tayi tana takawa a hnkli Sbd karsu gane tafyarta, waje ta samu ta zauna Nasiha adda tayi mata sosai akan tabi mijinta, ta zamo me biyayya agareshi, sanan ta umarceta da ta rike marecin ta Tunda adda ta fara yi mata nasiha take aikin kuka, har suka gama sukayi musu sallama suka tafi, kudi Aryan ya basu dani kaina bansan nawa bane, sukayi mishi godiya suka tafi Afra kuwa kasa rakasu tayi durkushewa tayi a wajen tana kuka me tsuma zuciya, tunanin iyayenta ne ya dawo mata sabo Har Aryan ya rakasu ya dawo tana durkushe a wajen, dago ta yayi suka shiga daki, rungumeta yayi ajikinshi yanata rarrashinta har seda tayi shiru, sanan ya dakko musu abincin sukaci Through out d day haka suka wuni suna gudanar da soyayyarsu, Faruk da zee sun kirasu sun gaisa se tsokanar Aryan yake yana cewa abokin ya kaji 'Yar shila? Basar dashi Aryan yayi ya kashe wayar shi Sati guda sukayi suna cin amarci sanan suka rankaya suka tafi America harsu umma Sbd afra tace ta fison zaman can Sunje inda aka boye diamond din afra sun karba, sanan Abba ya shige mata gaba suka sayarwa wani kamfani da suke yin jewelries na gold akan kudi 250 billions dollars, suna karba Abba yasai mata wani katon kamfani kera wayar cellular anan kasar America, kuma ya nemi mutane masu amana suke kula mata dashi. Haka rayuwa taci gaba da tafya Aryan ba karamin so yake nunawa afra ba, yanzu afra anyi doubling din shagwaba akan ta da, duk abinda take so shi Aryan yake mata, itama kuma tanayi mishi biyayya fiye da tunanin sa *1 year later* Wata makekiyar motace ta faka a kofar gdn daddy, Aryan da afra ne suka fito sanye cikin shiga ta alfarma sede kallo daya zakayiwa afra ka gane tana dauke da ciki sbda ta kara kiba tayi haske tallafo ta Aryan yayi suna tafiya a hnkli har suka karasa cikin gdn Sunayin sallama daddy ya taso da sauri ya durkusa agaban su, wani irin kuka ya fara kmr karamin Yaro, cikin muryar nadama yace afra don Allah ki yafemin Tsananin son zuciya, son duniya da kuma rashin godiyar Allah su suka so su kaini ga halaka domin kuwa da ace na cika burina na kawar dake daga doron kasa da bazan taba yafewa kaina ba afra Mahaifinki yayi min komai, ya budamin duk wata hanya ta arziki Amma sbda banida godiyar Allah na rena abinda yayi min, na fara hango hanyar da zambi naga na fishi, ya yarda dani 100% karshe na ha'ince shi...cikin shesshekar kuka yace tur da halina afra, banga amfanin fito dani daga prison din da kukayi ba, meyasa Baku barni na karasa rayuwata a can ba Duk Wanda yace ze dauki *hassada, rashin godiyar Allah, cin amana da kuma son duniya* a matsayin dabi'unsa to tabbas ze dawwama yana daya sani a rayuwar sa, wadanan abubuwan sune suka kaini suka baroni Amma Wallahi yanzu nayi nadama, nadamar da ban taba zaton zanyi irinta kwana kusa ba Kallon Aryan yayi yace zan maimaita mgnar dana taba fada maka wataran *haduwar mu dakai is a blessing from god* sbda kai ka rushe _gadar zaren_ da muka dauki shekara masu yawa muna shiryawa, mun gode Allah yayi maka albarka sbda ba karamin temaka mana kukayi ba kaida mahaifinka Durkusa wa afra tayi agabansa tace na yafe maka daddy, kuma har yanzu ina maka kallon da nake maka na da wato Wanda yake sona yakeson farin cikina, Allah ya kare gaba kuma yasa mufi karfin zuciyarmu Gabadaya aka amsa da amin Sanan suka zauna akaci gaba da hirar yaushe gamo. Se dare su afra suka tafi, a gdn Aryan na Kano suka kwana washe gari jabir yaje har gdn ya roki gafarar afra ta yafe musu shida babanshi, shima tace ta yafe mishi, sede batace ta yafewa daddyn shi ba. Da yamma suka koma abuja. *3 months later* Afra ta haifo balarabiyar 'yatta me sunan umma wato Hafsat suna kiranta da Noor, jabir da ya sady sun shirya Kansu, shi kuma yaya kalil tun abikin su afra suka jone da Husna An yanke date din biki nan da 2 months zaa hada ayi _masha Allah, alhamdulilla ala kulli hslin, ina me matukar godiya ga Allah daya bani ikon kammala wanan novel, ina mika godiya ta ga dukkan masoyana Wanda na sani da Wanda ban sani ba, more especially members din Maman Aysha GRP 1 and 2_ nagode da kaunar da kuke min Allah yabar zumunci _ya zama dole na mika gdya ta agareki Aunty Kady_(writer din my happiness) tanx for d Luv and care _jinjina agareku_*Rabiatu Haroun and Mrs didi*_wanan novel din sadaukarwa ne agareku, nagode Allah ya kara zumunci_ Se mun hadu a Sabin novel dina me suna *wuya bata kisa* Yours Maman Aysha

Share this


Author: verified_user

0 Comments: