Friday, 8 June 2018




gidan gandu complete

Home gidan gandu complete

Page 1 GIDAN GANDU by Biebee Isa Tsaki Haneefa ta qara bugawa a karo na biyu, yanzu mu kullum haka zata dinga samu latti? Bilqeesu tace Aifah, inda sabo ai ya ci ace mun saba, ta cika nawa, Hanifa tace wlh baxa ta sabu ba, bari mu dawo daga makaranta wlh mu samu Tsoho mu gaya mishi, Islahulkhair da ke gefen su ba ta tanka musu ba, cikin damuwa Fadila tace Mallam Audi donAllah ka qara mata horn, kafin Mallam Audi ya qara Horn suka hangota tana sauri cikin yanayinta na sayih ta fada cikin mota qirar bus, Mallam Audi Ina kwana, ya amsa mata cikin murmushi, tace kayi haquri wlh banga Socks dina bane, yace ba komai shigo muyi ta tafia kar mu bata wani lokacin. Ya ja mota ya bar haraban wakeken gidan da ke qunshe sashe sashe.. Kusa da Islahulkhair ta zauna gefenta Fadila ce riqe da keypoint tana karatu, Ta ce hey Sisters, sorry i kept u waiting, Fadila ta dago ta kalleta, cike da zolaya tace Allah ya nuna mana ranar da zamu daina jiran Maysah, kin cika nawa, tace wlh banga safata bane ta kalli Islah tace yadai sisi? Murmushi ta mata tace lafya u will never change will u? Daria ta mata ta kama kunnenta tace sorry, ta kalli su Hanifa da bilkis a gefe tace duk ina kwananku, a tare suka buga tsaki tare da hararta, ba ta damu ba don idan da sabo ta saba. Mazan da ke zaune su hudu a chan baya tace Whatsapp bro, daya kawai ya amsata sauran 3 hararata sukayih. Ta kalli Na’imah da bakinta ke sake tana jalalar da miyau tace Nimcy a rufe bakin mana, kar ki bata gaban hijabinki, cikin tsiwa nimcy tace anqi a rufe din, sa’idawa masu bacci da ido daya, tace Allah baki haquri ta ciro littafinta ta shiga dubawa don yau suke fara NECO exams… Jikokin Alhaji Musbahu Zailani kenan masu rubuta Jarabbawar qarshe ta makarantar Sakwandire na TopOnwards Science College Maiduguri, Su 10 cif zasuyi graduation bana… *************** Assalam Alaikum tsoho me ran qarfe, Tsohon da ke zaune kan Sofa kyakyawan gaske ne, kadan ya rage ya cika shekaru chasa’in cif a duniya, tsufansa me kyau ne, gyara zaman gilashisa yayi yace Hanifa ce da Balki? Eh mune, amma bilkisu nake ba balki ba, yayi daria yace ja’ira, ya jarabawar? Suka ce toh Alhamdulilahi, duk suka yi shiru, Tsoho yace me bakin shan qwai menene? Naga magana a bakin ki, Hanifa ta zumburo baki, tace kaga dai tsoho ka bar ce man me bakin shan qwai, yace toh ai naga kun kasa magana, ku fada matsalarku a magance maku ita, Ke Me Gadon zinare menene? Bilkisu tace daman Tsoho qara muka kawo ma, Haneefa tayi charaf tace tsoho mu dai mun gaji, wao kullum sai Maysah ta samu latti, gashi mun fara jarabawa, wlh idan bamu bi a sannu ba wata rana sai an hana mu zana harabawa saboda latti, Mu gaskia da sakel, a san yadda zaayi damu, ko a sama mata me kaita ta qarata chan da lattin ta, Tsoho yayi jimm yace kuyi haquri, kunsanta da Nawar tsiya, zan mata fada, amma maganar raba tafiya duk bata taso ba, tun lokacin yayyunku da sukayi aure tare ake kaisu makaranta kunga lokaci guda ba za a bar wannan qaidar ba, Hmm ai daman munsan baka san laifinta ka fi sonta cikin jikoki, da sauri yace haba yan jikoki na, wlh duk daya na dauke ku, ku bari zanyi shawara da iyayenku, ku saurareni kunji? Sukayi godia suka mai Sallama. ******* Ta kalleshi tace Tsoho tunda nagama karanta ma Jaridar bari naje nayi karatu dukda bamu da paper Gobe sai Jibi, yace RUMAISA’U Meyasa kike sa ‘yan uwanki latti? Kullum ke kadai suke jira, ko so kuke a hanaku shiga makarantar! Duk cikin lallabi yake mata magana, ta yi raurau da fuska tace, kayi haquri InshaAllah zan daina, yauma don safata ta shige wani gurin ne ai da bansamu latti ba, yacr donAllah ki daina kinji? Tace InshaAllah, yace yauwa idan kin shiga cikin gida ki kiramin Hajia Babba, tace toh Tsoho ta miqe ta fita, a ranta tace InshaAllah sai na riga kowa shirin makaranta jibi, ba za a qara jirana ba sai dai na jira…Tayi Sassan Matan tsoho domin kiran Hajia Babba, da Sallama ta shiga dakin Hajia babba ce da Abida (Maman Hanifa) a dakin, suna ganinta sun ka bata fuska, ta gaida su ba wanda ya amsata, tace Hajia Babba tsoho na kiranki, ba ta jira ta ce komai ba, ta fice don bata son jin zagin da za a jefi kakar ta dashi ba. Anty Abida ta buga tsaki tace jikar Mayu kawai. Hajia Babba taja tsaki tace wanda suka gaji tsiya game da miqewa don ansa kiran mijinta Tsoho. ******* Gidan Alhaji Musbahu Zailani, wanda yan unguwa da sauran mutane ke ma laqabi da GIDAN YAWA, gida ne katon gaske gari guda ne, me qunshe da sashe sashe, su biyu kachal mahaifan su suka haifa, shida Qaninshi me suna Rabi’u iyayensu asalin yan qasar Chadi ne yan Shuwa Arab, Shekara 2 kachal ya ba qanenshi. İyayensa sunyi hijira zuwa qasar Nigeria garin Maiduguri inda suke sana’ar sirfani da dinki,Bayan Rasuwan Mahaifansu Musbahu ya rungunmi qaninsa suka cigaba da wannan sanaar dinki, har Allah ya buda musu, sun samu İlimi me inganci na arabi da boko. Kafin suka fara habaka Sanoin su ta wani sigar.. Har suka zama matasan Attajirai. A kasuwan da suke Sanaarsu, Akwai Wata yarinya Karime da ke kawo musu tallan fura fura, yau da gobe ya sa suka saba da Musbahu har suka fara Soyayyah, ba ayi wata wata ba ya kai gaisuwa gun iyayenta, yace ba su da kowa a Qasar nan sai qaninshi. Mahaifin karime yace bakomi an bashi karime, ana haka ne diyar kishiyar Maman karime ta shigo daga tallan Goro, ta gaidasu, Baban yace sannu Hajjo kin sha rana shiga kan kabad ki dauko samira na nan da abinci kici tace to, Rabiu ya bi bayanta da kallo chan yace Baba wannan fa? Yace hajara kenan, qanwar Karime ce, amma ba uwarsu daya ba, uwarta ta rasu, sukace Allah ya ji qanta, Baban ya miqe yace ina zuwa, ya shige ciki, Musbahu ya lura Akwai magana bakin qanenshi, yace yaya dai Rabiu? Yace Yaya wannan yarinyan ta man, bansan ko babanta ze ban ita ba, Musbahu yace bari yazo a kwatanta daman gwara kayi auten kaima, ko da baban ya dawo Musbahu ya sanar dashi buqatar qaninsa, Mallam yayi shiru yace baqi taku ba, amma Hajjo bata da kowa sai Allaj sai ni, Hajjo tasha wahalar kishiyar uwa, ta na kan sha, Zan baka hajjo amma sai kayi man Alqawarin cewa zaka riqe man ita da amana, da sauri Rabiu yace wallahi na amince baba, zan riqe maka ita da amana. Yace toh shikenan na baka ita bayan Sati 2 kuzo a daura aure. Sunyi murna gaba ki dayan su… ******* Da daddare Mallam ke gayama maman karime yadda sukayi da meson Karime, murna fal ranta, Allahu Akabar, ashe zan ga Auren Karime nah, kai madalla madallah, yace ai ba auren karime kadai zaki gani ba, harda na hajjo, take Annurin fuskarta ya dauje dif, tace bangane ba, yace Qanin Musbahu ke son Hajjo kuma har na bashi ita, maman karime ta daka tsalle ta re da riqe qugu tace Kam babban balaeen chan…. Page 2 GIDAN GANDU by Biebee Isa Sai kuma ta fashe da kuka, yanzu mallam ni zaka tona wa asiri? Eyi? Yace bangane tona miki asiri ba, dan ka ga ba ni na haifi hajjo ba shine zaka aurar da ita ko neman shawara bakayi? Ynx idan tayi aure wazai na kai mun talla? Ko ni kakeso na fita tallan da kaina? Takaici ya hana mallam magana sai kawai ya fice ya bar dakin… ***** Tadihn su sukeyi irin ta masoyan da, Hajjo ta shigo da Sallama a fuskarta, Musbahu ya amsa da murmushi, yace Amaryarmu, nan da nan karime ta hada gabas da yamma, tace wato Rabiu ba xai janye ba koh? Me zaayi da wanda ba a san asalinsu ba? Hajjo ta shige cikin gidan da sauri tana matsar qwallah, Musbahu ya bata rai yace haba karime me yasa kike haka neh? Sai kace ba Mahaifinku daya ba? Charrr uban, Allah ya sawwaqe, daman wayace ma baban mu daya? To tsaya kajih yanda abun yake, da ita kishiyar maman mu ta shigo gidan nan, Agola ce, kuma da ta rasu, shine babana ya riqeta, ni kadai ral mahaifana suka haifa, Musbahu yace najih dai, be kamata kina nuna qyamarki gareta a fili ba, ko kina kishi ne don ta fiko kyau, wani mugun ashar ta lalayo ta dinga zage zage da qyar ya lallabata tayi shiru. Ya shaida mata gobe zasu je Chadi don sanar da kawunninsu auren su, ta mai Allah ya kiyaye ****** Ko da Su Musbahu suka isa qasar Chadi suka tarar da Kanin Mahaifinsu Ya rasu me dakinshi batafi wata 2 ba itama ta rasu, Musbahu ya kalli Rabiu yace kaga Rabiu inaga mu tafi da su Mudassir da labaran Nigeria, yara ne ba su fi shekaru 10 ba su da kowa yanzu sai mu, yace Yaya duk yanda kace hakan zaayi… Haka kuwa akayi Washegari suka kama hanyar Nigeria. bayan kwana 2 aka daura auren Musbahu da Karime, da kuma Rabiu da Hajjo. Dan madaidaicin Gida ya kama musu, suka zauna tare da yanuwansu Labaran da Mudassiru, Musbahu yace Karime ta riqe su, fir taqi ita bazatayi bautan yara ba tun kafin ta fara samun nata, haka Rabiu ya kwashe su ya kaima Hajjo su, ta amshe su hannu bibiyu. ***** Bayan Shekara daya. A daddafe ta szuwa ta kai kanta bangaren Karime, kuka takeyi tana kiran Yaya ki taimakeni, bayana zai balle, Karime da ke zaune tana tamnar cingam ko kallo bata isheta ba, nan Hajjo ta xube tana murqususu, amma karime bata ce mata ci kanki ba, Tunda Hajjo ta samu ciki Karime ta ji wani tsanarta ya shigeta, jin haushinta daya ya zaayi hajjo ta samu ciki? Ita bata samu ba? Ta sha kai ma cikin hari tun yana qarami amma bata samu nasara ba, Kishinta takeyi Sai kace kishiyoyi, ta dinga juyi a qasa amma ko kallo bata samu ba daga karime, maqociyarsu ce Umm Afeef ta shigo gidan da Sallama, ganin hajjo a qasa yasa ta qarasa gunta tana sallami, me ya sameki haka? Ko naqudar ce? Sannu, ta kalli karime tace kedai bakiji dadin rayuwarki ba, wai shin mini daya kuke aure da zaki nuna mata wannan halin ko in kula? Karime tace Maman Afeef wlh ki fita idona zamu kwashi yan kallo dake. Cikin wahalaliyar muryan hajjo tace umm afeef marata, bayana, ta fita da gudu tana fadin ina zuwa Bata tsaya ko ina ba sai gidan Unguwan zoman garin Ummu Anisa, ta ce ki temaka haihuwa tazo ma hajjo, ai ko da gudu suka fito suka nufa gidan, har ynx hajjo na qasa ta na mutsu mutsu, maman Anisa tace kamata mukaita ciki, Karime tace Waaa? Ai wlh ba zaa shiha da najasa dakina ba, ummu Afeef ta buga tsaki tace in fitsari banza ne, kaza ma tayi, Ummu anisa tace rabu da marar tausayin nan kamata mu kaita bangarenta, nan suka bar karime na ta zazaga masifa. Suna ko shiga daki Hajjo tayi wani yunkuri ta santalo danta, Kai Masha.. Maman afeef ba ta rufe baki ba sai ga wani dan ya fito, cikin murna tace Yan biyu– sai ga wani dan ya kuma fitowa, Guda maman afeef ta sake da qarfih, ummu aneesa sai sannu take ma hajjo, kafin aka gyara hajjo. Da yaranta maza kyawawa kamar babansu. Ummu Afeef ta fita waje da sauri taga karime na labe tana leqe, ummu afeef tayi shewa tace samun Yan uku sai ‘yar baiwa, Karime ta dafe qirji tace na shiga uku, Yan uku? Maman afeef na fita ta samu almajiri kayi maza kaje kasuwa kace ma malam Rabiu hajjo ta haihu ta samu yan uku. Da gudu almajiri ya ruga. Karime kuwa kamar tayi hauka, sai sambatu take tayi, Hajjo ta haihu? Ta samu yan uku? Kuma maza? Jar ubanchan, wlh bazata sabu ba. Da balaee nima sai na haihu cikin watan nan hka ta dinga haukanta… Da gudu Rabiu da Musbahu suka shigo gidan, kallo daya zaka musu zaka san suna dauke da tsantsar farin ciki, Hajjo har tayi wanka tayi kyau abunta, Rabiu ya kwaso yayan ya rungume, ya miqa ma yayanshi, Musbahu ya amshesu tare da musu addua, Allah shi rayaku.. Nan ummu aneesa tace a bar hajjo ta samu bacci, Yan gidan kuwa Labaran da mudassiru sai murna suke tayi Nene Hajjo ta haihu. Musbahu ya shiga cikin Gidanshi jiki na rawa yake ta qwalawa Karime kira yana Karime karime, Hajjo ta haihu har daki ya bita yana gaya mata, Yan uku ta samu, kuma duka maza, Bata san lokacin da ta fashe da kuka ba, shi be ma lura da yanayinta ba, yace wai baki san hajjo ta haihu bane ba? Cikin tsawa da masifa tace Tou Sai Me? Ya dan kallota, karime lafiya? Ta miqe tace ita ta kawo hakan, ta sabi zaninta ta bar gidan, shiko Musbahu tunani yake me yayi zafi haka? ***Rannan suna Yara sukaci suna Hassan Hussaini da Gambo, Yaran nan abun so ne gurin Jamaa, har yau Karime bata leqo ta gansu ba, Rabiu wani kuka ta musamman yake ba matarshi, Hajjo na shan wahaln yan ukun nan, ba wanda ke tayata da rainonsu, sai Mudassiru da Labaran, ganin hakan ne Karime ta sami Rabiu da kuka wai ita dai a bata mudassir da labaran, ita tana cikin kadaici, waye waye, Rabiu be ce komi ba yace su koma gun karimen, Musbahu ya so tambayar ba a si kawai sai ya share. Karime ta cigaba da riqonsu don kawai kar Hajjo ta moresu, a hankali a hankali ta dinga chusa masu tsanar Hajjo. ******* Abu na Allah cikin Shekaru yaran hajjo 6 har da yanuku kasancewar duk shekara take haihuwa wani abun Allah yaranta duka maxa, Bayan Yan uku ta samu Ahmad da Ibrahim, sai auta Hafiz har yau Karime ko batan wata ba ta taba yi ba, an bi Malaman anbi yan tsibbu da bokaye amma a banza. Musbahu na san Yaran Yanuwansa sosai, ya sa yan uku da Amad makaranta Islamiya.. *** A bakin kogi me kallon boader ya hango er yarinya na kuka gashin kanta ya rufe mata fuskarta da sauri ya qarasa yace ke me akayi maki? Dago kanta tayi Ya Salam!! Aljana ce ko mutun? Cikin hausarta da be fita tace wlh mutun ce ni, ya sunanki? Sunana Aishalle daga ina kike? Masu kamen bayih ne suka kamo mu shine ni na gudo nayo nan, ke er wace qasa ce? Tace kamaru, yace ina iyayenki? Ta matse qwallah tace sun rasu da dadewa, yace ta shi na siya miki abinci, na saki kwalekwalen da zai kaiki har kamaru, da sauri ta girgiza mai kai,Tace wlh ba zanje ba, banda kowa a chan, bauta mukeyi a gidan sarki, kuma na gudu da na koma zaa fille mun kai. Ka barni a nan kawai, Musbahu ya tausaya mata qwarai, yace zakije gidana? Da sauri ta daga mai kai, yace toh biyo ni, ba gaddama ta bishi, sunyi tafiya kadan kafin suka isa gida, tun daga soro yake qwala ma karime kira, ta fito, kai mallam ya kake kwala man kira kamar wani watan ramadana– turus ta tsaya ganin Alajana da gudu tayi daki ta na fadin bayanka Musbahu bayanka Aljana, yayi daria yace keee mutum ce, ta dan leqo tace daga ina? Ya kwashe komai ya gaya mata, shine nace ta zo ta xauna a gidan nan, Ashar ta saki, Wannan Alajanar zata zauna dani? Wannan Mayyar? A gidan nan? Wlh ba dai gidan nan ba, Musbahu ya fusata yace Gidan ki ne ko nawa? Toh sai ki hanata xama gidan nan idan kin isa.. Zuciya ta ci karime ta daka tsalle ta damqo gashin Aishalle Page 3 GIDAN GANDU Biebee Isa Aishalle ta sake ihun wahala, Musbahu ya chapko karime ya hadata da bango, ya ja hannun Aishalle yayi waje da ita, karime na kwance kasa amma bakinta be daina furta zagih da batanci ga Musbahu ba, Wurin Hajjo ya kaita, tayi sauri fa lullube jikinta da zanih, yace hajjo ga yarinya nan danAllah aba ta abinci kuma tayi wanka a bata kaya, Hjjo tace toh Yaya, Yace Aishalle ki saki jikin ki, ba abunda xai sameki anan, ga qanwata na zata kula da ke kinji? Aishalle ta gyada fuska,usbahu ya sakai ya fice,Hajjo tace zonan kinji qanwata? Aishalle ta matsa kusa da hajjo tana dari Dari don ta tsorata da alamarin karime, Jan hannunta tayi ta kaita har daki, ta zubo mata faten doya ta bata, sosai taci abincin nan. Sannan ta bata kaya ta sata tai wanka. Kwanan Aishalle 5, ta sake da hajjo da yaranta, ita ke kula da Hafiz auta, wanka da wanki, haka kuma zata tasa su Hassan gaba tayi ta basu tatsunniya, kullum Musbahu Sai ya shigo ya ga ya take, Duk zaton karime Aishalle bata gidan, don ba shiga sassan hajjo takeyi ba balle ta ganta. Kuma ta hana su mudassir shiga balle su kawo mata rahoton gulma. Wasa wasa har Aishalle ta samu wata 2 a gidan Rabiu, tayi clean ta qara wani irin kyau me firgitarwa. Kuma tana son yaran Hajjo har ranta, da taimakon Hajjo Aishalle ta iya abinci da wasu gyaran da ya kamata ace mace ta iya. Haka suke zaman su cikin aminci da yarda da juna.. ****** Yaya kana ganin karime baza ta bamu matsala ba? Musbahu yace Rabiu ni ba raggon maza bane, na isa da gidana, Kuma bawai zan auri Aisha bane don na ci mutuncin karime sbd bata haihuwa ko wani abu, aa zan auri Aishalle ne don ina matuqar sonta kuma dan raya sunnan manzo. Rabiu yace toh shkn Allah shi sa a dace.. Hajjo ce ta ma Aishalle bayani, tace Mamman Hassan ba wai zan muku musu bane, amma wallahi ina tsoron matarshi, hajjo itama cikin damuwa tace kar ki damu kowa da halinsa zai zauna. Allah dai ya sa mu dace.. Yau ana sallahn jumaa aka daura auren Musbahu Zailani da Aishalle, bisa sadakin silallan zinari 5, Hajjo ta gyara Aishalle, da daddare Musbahu ya shigo Sashen qaninshi yace ma Hajjo ta shigo da Aishalle sashen karime zai hada su, sai da gaban hajjo ya fadi kafin tace toh Yaya ga mu nan zuwa. Wuce wa yayi sashen karime, tana xaune ta na shan rake ko Isha’i ba tayi ba. Mallam sannu da zuwa, tace yauwa karime rake ake sha, e wlh zaqin tsiya kana sha? Yace aa, yo daga ina kake haka sai uban qamshi kake zubawa, rabon da na ganka tun safe? Kafin yace komai su hajjo suka shigo da sallama ya amsa, karime tace wai meye? Da daddaren ma ba za a barka ka zanta da mijinka ba? Hajjo dai bata ce komi ba, Aishalle kuwa gabanta ya tsanta bugu, hajjo wace ce wnnan sai noqe noqe take kamar manahuka? Musbahu yace Karime, tace naam mallam, zaki tuna fuskar nan? Hajjo bude mata fuska, Hajjo ta bude mata fuska, karime tayi zumbur ta miqe, oh Allah Musbahu wai kai ina kake samo aljanai masu tsigar mayu! Haka kwanaki ka kawo wata mayyar, ai gwara wanchan akan wannan! Wannan ai kynta ya shahara, danAllah kiyi haquri baiwarAllah, ai kuma Allah ya hallice ku Duk da bansan me mijin nawa ya miki ba amma kiyi haquri, ta ba musbahu daria sai da ya dan dara, yace Karime wannan ce na kawo miki ita kwanaki sunanta Aishalle, kuma a yau ta zama matana saboda na aureta, Karime ta daka tsalle ta chakumo wuyanshi,/Ni zaka munafurta ni zaka ci ma amana? Idan ka isa Allah ya tsinen, babban balaeen chan, sai ta sakeshi ta wawuro sandan rake ta maula wa hajjo a baya, hajjo ta gantsare baya, ta yo kan Aishalle, yau sai na daddaki kashin babba buraubaki, Cikin zafin nama musbahu ya damqota ya jefar ya nuna ta da yatsa, karime ki kiyayeni karime ki fita idona, ta yo kanshi ta chakume shi, na rantse yau sai ka sakeni idan baka sake niba ba ka haifu ba, wlh sai ka saken, yace karime na sake ki saki daya, ihu ta sake da qarfih tace na shiga uku, daman basona kqke ba? Shege tsinanne laananne, ta figi zanenta ta bar gidan da gudu ko tsoron dare bata yi. Ya kalli Hajjo tace Hajars kiyi haquri ni na jamaki ko? Tace bakomai Yaya, yace nagode ki jeki wanke fuskanki kar ki sa su hassan damuwa tace to yaya nagode sai da safe, Aishalle Allah ya tashe mu lafiya. Like · 1 · Reply · Report · Aug 3 Phatee Lamin **** Bayan Wata Biyar Zama suke cikin so da qaunar juna, abu na Allah Aisha na dauke da cikin Wata 4, Hajjo na kula da ita sosai, su Hassan na sonta Goggo Amarya suke ce mata, Hafiz na ce mata Goggo Ama sbd shi yana da tsamin baki, haka kuwa kowa ke ce mata Goggo Ama, su Mudassir kullum suna gidansu karime suna kai mata rahoton abun da ke wakana cikin gidan, ta dau alwashin raba Aishalle da gidan nan amma bokanta ya shaida mata Aishalle ba zata taba barin gidan nan ba, kuma ya hango yaranta da jikokinta cikin wannan gidan, kuma duk wanda Musbahu zai aura a bayan Aishalle yake don sonta a cikin jininshi yake, Hankalin ta ya tashi ainun, babban baqin cikinta be wuce yanda Musbahu yayi watsi da ita, a tunanin ta zaizo yace a maida aurensu amma shiru, gashi uwarta ta rasu, abinci ma gagaranta yakeyi, haka ta samu babanta tana kuka tace sai dai yaje ya ba Musbahu haquri a maidota, yace shifa ba inda zaije, ba zata maidashi tsohon banza ba Nan ta fashe da kuka tana tirje tirje, don yaga uwarta ta rasu shisa be damu da ita ba, ya fi son hajjo, duk da Hajjon ba diyarsa bace, tsakanin da da mahaifi sai Allah, zuciyarsa ta karaya, yace zai ma Musbahu magana. Da kanshi yaje kasuwa gurin Musbahu, Musbahu yace haba baba ai da ka aika an kirani yace bkmi, nan ya gaya mai abunda ke tafe dashi, ya danyi jimm baba yace idan baka so dole ta haqura bawai ina maka dole bane, yace lahh bakomi wlh ni ko ynx a shirye nake a maida auren mu. Haka kuwa akayi ba a jima ba aka maida auren, bayan ya samu Aishalle ya mata bayani ta nuna mai bakomi, amma ta shige dakih ta ci kukanta hajjo na lallashi,. Daga bangare a ka fidda ma Karime dakih ciki da parlo, rananr da tare su Mudassir dadi kamar ya kashe su uwar dakinsu ta dawo, nan ta rada musu wanih abu kunne suka hau shewa… ****** A yau Aishalle ta suntulo danta kyakyawa me kama da babanshi da taimakon hajjo da na umm aneesa, ko kallo basu ishe karime ba, amma hauka ne kadai batayi ba, takaicinta ya akayi Ama ta riga ta haihuwa kuma namiji? Musbahu baki har wuya yau ya gudan jininshi, Rannan suna da yaci suna Aliyu. A rannan ne karime ta tashi da wani kitifi wai ita ba ta san qanshin ragon da ake soyawa, maqota basu bi kanta ba don sun san halinta sai da suka ga tana amai suka temaka mata, a ka kira ummu aneesa don ta dubata, gwajin farko ta gane karime na da juna biyu. Aifah tun lokacin karime aka fara salon iyayi da kankamba, ba ta san wannan ba ta san wanchan. Har Allah ya sauketa lafiya, amma tayi baqin cikin ganin mace ta haifa, Musbahu ya nuna farincikin shi ranar suna diya ta ci suna Abida. To daga nan Aishalle da karime suka fara gasan haihuwa, duk shekara sai sun haihu, sai da Karime tayi mata 2 Sadiya da Zainab kafin tayi namiji daya Usman, ita kuwa Aishalle bayan Aliyu ta haifi Umar da Abubuakar sai mace daya Maryam tun daga maryam Ba su sake haihuwa ba. Maryam din Ama na da shekara 7 Hajjo ta qara haifan Yan biyu mata, Hassana da Hussaina, Aishalle kam kamar ita aka ma haihuwan nan murna kamar mene, tace wlh Yaya Hajjo ke er baiwa ce, daga yan uku sai yan biyu dama ni, tace kema Allah xai baki…. ***** Hannun hajjo saqale da nashi, kuka take tayi jin abun da ke fita daga bakin mijinta, Hajjo na so na zame miki Gata har qarshen rayuwarki, amma da alamu kwanana yana gab da qarewa, tace wai rabiu me kake cewa haka? Cuta ba mutuwa ba fa? Hajjo kenan sati biyu kenan ina fama da ciwon cikin nan, nidai dan Allah kayi shiru, Hassan ne da qanenshi suka shigo dakin ganin mahaifansu na kuka yasa suma suka fara kuka, Da qyar rabiu yace hassan Allah muku Albarka, jeka kira mun babanka, da gudu ya fita sai gashi ya dawo da Musbahu da Aishalle a rude, Asha Rabiu ciwon ne haka? Sannu yace yaya ka yafe man idan na taba bata maka, Yaya ga Amanar iyalai na, na san zaka kula mun dasu, Kafin Musbahu yace wani abu rabiu ya cika yace ga garin ku nan, Tashin hankali. 4. GIDAN GANDU by Biebee Isa Inalillahi wa ina ilaihir rajiun, shi ne abunda Musbahu ke maimaitawa, Hajjo kuwa don rudu kasa kuka tayi, Musbahu yayi qrfin halin fita kiran maqota don a suturceshi cikin awa da be wuce daya aka kai Rabiu gidanshi na gaskia, kafin aka zo zaman makoki, Karime ta dan rude da farko amma daga baya sai ta gyagije wai Allah ke kama maqiyanta ta hanyar kashesu. ****** Bayan Arbain; Musbahu ya rungumi iyalan marigayi qaninshi, dukkansu ba wanda be zuwa makaranta banda Hassana da Hussaina. ******** Bayan wata 5 Aishalle kince kina son muyi wata magana? Tace eh Mallam, daman wani abu na hango, yace me ke nan? Tace Me zai hana tunda Yaya Hajjo tagama Takaba me zai hana ka aureta? Ina ganin ta hakan ne zaka fi kula da ita kuma ka riqe amanar da qaninka ya bar ma, ya tsura mata ido, dama chan yayi wannan tunanin amma yana tsoron abun da zaije ya dawo shisa ve gaya ma kowa ba, kaii amma Allah yayi ma Aishalle albarka Akwai da kaifin tunani, yace Aishalle kin tabbata wannan shawarar taki har ranki? Don ni bana so nayi abunda zai bata ranki, tayi murmushi Maigidana kenan, kamanta hallacin Hajjo a gareni? Ko kirkinta da kular da ta bani ka mance wlh wannan abu har raina, don a qasar nan banda kamarku. Yace toh shkn, na amince, tace ka taso muje mu kai qoqon barar mu, yayi daria yace Aishalle baki da dama. Karime dake labe bakin kofa ta na jinsu idonta ya rufe tsabagen tashin hankali, kishi da Hajjo? Aiko zaayi yaqin basasa na biyu a gidan nan, keji wannan hegiyar mayyar, dan taga na barta ta zauna shine har da gayyato hajjo, ganin sun kusa fitowa ne yasa ta shige dakinta da gudu. ****** Hajjo jin maganar tayi bambamraqwai, ya zaayi ta auri yayan mijinta? Kuma Mijin Yaya karime? Aishalle tayi sauri tace donAllah yaya hajjo kar ki baza mun qasa a ido, kinsan duk wnda zaki aura a bayan mijina yake, kuma so kike kiyi aure wani gurin ya rabaki da yaranki? Auren mijina ne mafita gareki, hajjo ta harareta, hussain da ya shigo yace Umma danAllah ki auri babanmu, shiru tayi sai chan tace Allah ya hada kawunnan mu. Suka amsa da Amin. Ji sukayi ance idan ka isa Allah ya tsinen, ni zaka ci wa mutumci? Hajjon zaka aura? Qanwata? Yayi murmushin takaici, yace ynzun kika san cewa qanwarki ce? Ai aure be haramta tsakaninmu ba, kuma kamar anyi angama, ta chakumo wuyanshi, tace kuran sai ka saken, ya ce so kike na sakeki? Wani dan guntun tunani tayi tace da sauri aa kar ka saken danAllah, amma yasin da sake ba zata sabu ba. Daria yayi ya ja hannu Aishalle sukayi qofa ta juyo ta fara zagin Hajjo, Musbahu ya leqo yace qara ce mata uffan a bakin Aurenki wlh kuna kika tafi kin tafi kenan. Dif kakeji kamar an dauke wuta, sai murgude murgude da harare hararen da takeyi, ba halin magana. Oh su karime ashe ana san auren… Ana idar da Sallahn jummaa aka daure Auren Hajjo da Musbahu….. ****** Bayan Shekara 15. A halin yanzu Hajia Babba(karime) Haihuwan ta 10 Shida sun rasu saura Abida, Sadiya, Zainab, sai Usman haushinta daya yaranta maza duk sun rasu daya kawai ya rage mata. Hajiya Ama(Aishalle) yaranta Aliyu, Umar Abubakar, Maryam, Rabi’u sai Auta Nuratu. Tun Da aka yi Auren Hajjo da Musbahu ko batan wata bata taba yi ba, Yaranta da Rabiu basu da bambanci da yaran Musbahu a cikin Gidan. ****** Dalilin da ya sa na tara ku anan shine; Na yanke hukuncin hada aurenku duka, kasancewar ku Maza duk kun gama makaranta ga Sanaar ku kunayi, ya kalle Mudassiru da Labaran yace matsayin qannai na kuke, amma aure be haramta tsakanin ku da ‘yayana ba, saboda haka kai Mudassir kaine babba, na baka Abida, kai Labaran Sadiya ce matarka, karime sai faraa take tayi, don tasan sai yanda tayi dasu mudassir din Musbahu Zailani ya cigaba da cewa, Hassan Maryam ce taka Hussaini kuma Nuratu, Gambo kuma na baka Zainab. Aliyu kuma zaka auri Hassana, Umar kuma Hussaina, Abubakar kuma akwai diyar Alhaji Mai dala’ilu Hafsat, yace ya baka ita charaf Karime tace Wa?? Ai kuran baku isa ba, Hafsatun da ke son Usman? Kuma mun gama magana da mahaifiyar yarinya tace ta ba usman Hafsatu, Wlh ba wani Habuvakar, karime sanin dukian Alhj me dalailu ne yasa ta ke son hada danta da diyarshi, Shi dama Abubakar ya fita daban cikin gidan, yace Baba a bar ma Usman din, duk daya ne, don be son Auren yanzu musamman na zumunci, ya cigaba da cewa ni dama ina son na qaro ilimi, , yace toh shkn da kai da Usman din duk daya ne, Allah ya ba da xaman lahya. Suka amsa da Amin gabaki daya, Karime tace yauwa Alhaji maganan Zainab da Gambo, ya xaayi ka hadata da gambo? Bayan kasan hajjo bata qawnar jinina? Wani kallo da ya watsa mata ya sata nustuwa lokaci guda.. ***** Sunyi qoqarin fahimtar junansu, kowa yayi naam da hadin da aka mai, Zainab kuwa tana son Gambo qwarai da gaske amma Karime tana laantar wannan hadin, Gambo ma yana danne zuciyar sa, don duk dakin Hajia babba ita kadai ce ta fita daban, Hajia Hajjo(mama hajja)da Goggo Ama suka lallasheshi kan yayi haquri yama babansu biyayya, Haka dai yayi haquri ya chusa ma kanshi son Zainab don ya lura tana sonshi. A haka akayi aurensu, nan cikin gidan aka fidda ma kowa gidansa ciki da parlo, aka aje amare anan. Abubakar har ya tafi qasar Rasha(Russia) don karatu. A qasar Russia ya hadu da Yarinya me suna Raijana, course mate dinshi ce, yau da gobe suka shaqu, har suka qullah soyayyah tsakankinsu, har Abakar ya yanke hukuncin aurenta, Raijana ta gabatar da Abbakar ga mahaifinta, dayake mamanta ta dade da rasuwa, fir babanta yaqi wai bazai aura ma dan Africa diya ba, ta dage ta nace tace wlh sai ta aureshi, yace shiko idan ta nace sai ta aureshi, to ba ruwanshi da ita, ya yafeta, da yake sun yan chan sun dauki soyayyah da mahimmanci ta tsallake mahaifinta ta ja hannun Abbakar, Haka sukaje wani massalaci aka daura aurensu.Haka suka gama karatunsu, sukayi shirin dawowa NIGERIA, yace su zo suyi ma babanta sallama, suka nufa gidanshi amma yana ganin su ya musu korar kare, yace beson qara ganin Raijana, haka suka wuto Nigeria guiwa a sage. ******* Zaune suke a parlorn M.Zailani gabaki daya ana cin Abincin Gandu, yayi sallama hannunshi riqe dana Raijana, duka suka zubo musu idanu, Umma Hajja ta fara ganeshi da sauri ta miqe tana tafa hannu ga Abbakar ga Abbakar, gunta ya nufa don tun kafin ya girma ita yafi sani don tana sonshi kamar ita ta haifeshi, ya rungumeta ta shafa sumar kanshi, ya nufa M.Zailani ya zube ya na kwasar gaisuwa, kafin ya nufi Hajia Ama yana gaidata farinciki ya mamayeta amma kawaici ya hana ta nuna, ta amsa, sannnn ya Gaida Hajia Babba ta amsa cikin yatsina. Ya gaida yanuwanshi, Idon M.Zailani kan Raijana da take tsaye bakin qofa, yace Abbakar wacece wanchan, yayi murmushi ya kamo hannunta ya kawo ta gab da baban nashi, cikin turancinta tace Good Afternoon Papa, cikin turancin yan da yace hawwayu? Tace fine papa, Yace Abubakar wacece wannan? Abbakar ya murmusa yace Matata ce, Duka dakin suka hada bikin wurin cewa MATARKA? 5. GIDAN GANDU by Biebee Isa Hjia babba ta fara tafe hannayenta biyu tana salati, Abbakar kafira ka auro ka kawo ta cikin gidan nan?wani mugun harara ya jefeta dashi, Hajia Ama tace yanzu daman baka da wayau, Abbakar ya dafe kanshi, Umma hajja tayi saurin miqewa ta ja hannun Raijana tayi waje da ita, sassan ta ta kaita ta shigar da ita dakih, ta debo mata abinci ta mata alamun ta ci sbd ba ta iya turanci ba, Raijana tayi murmushi tace thank u, Umma hajja ta komo cikin babban parlo, Abbakar xube gaban babanshi, yace Baba ka yafe mun, bana son aikata sabo ne yasa na aureta, kuma musulma ce, ta rabu da mahaufanta saboda ni, baba idan na rabu da ita ban mata hallaci ba, na kuma ci amana, shiru ya gifta na wasu yan lokkuta M. Zailani yace shikenan Allah ya maka Albarka, na yafe maka, amma daga yau ba wanda zai qara auren bare, kuma ni zan zaba ma kowannenku mataye da mazaje, yace nagode baba, Abbakar ya matsa gun mahaifiyansa Hajia Ama, yace Ama danAllah ki yafe mun, tace bakomi Abbakar Allah ya bada saman lfy. Yace Umma hajja ina raijana? Tace tana chan daka, ya nufe dakin tana ganinshi ta fashe da kuka, Abbakar ur family is against our marriage ryt? Ya rungumeta yace dont cry, dy are not like dat, i explained evrything to dem, and dy understood me, u have nothin to worry abt. ***** 30 years later.. Baba Mudassir da Aunty Abida(first daughtern karime) na da yara 7, Tahir, Fatima, Noorayne, Zayd, Farida, Haneefa sai auta Ahmad, Baba Labaran da Aunty Sadiya na da yara 5, Yusuf, Khamis, Mu’ammar, Yusra , Bilkisu. Yaran Aunty zainab(diyar karime) da baba Gambo(dan Hajjo) 2, Samir, Samar. Baba Usman kuwa da Aunty hafsat diyarsu daya Ni’ima sai da suka shekara 15 da aure suka haifeta. Baba Hassan (dan Hajjo)da Aunty Maryam(diyar Aishalle) na da yara 4, Imran, Faisal, Munira, sai auta Nasir, Baba Hussaini da Aunty Nur yaransu 3,Irfaan, Zayyad da Raffiyah, Baba Aliyu(dan Aishalle) da Aunty Hassana (diyar hajjo) nada Yara 3, Aisha, Nabila sai fadila, Baba Umar da Aunty Hussaina na da yara 2 daga Suraj sai Islahulkhair. Uncle Abbakar da Aunty Raijana(er mutanen Russia) diyarsu daya tilo Rumaysa’u….********* Yawancin jikokin M.Zailani sunyi aure, shike hada auren jikokinsa, Be hada auren jikan dakin Hajjo da jikan karime ko jikan karime da na Aishalle, hada yan daki yakeyi (misali dan baba hassan da diyar baba Hussaini) ko kuma diyar (Baba labaran da dan baba mudassir) shi a ganinshi hada auren jikokin Karime da jikokin hajjo ko na Aishalle matsala zai haifar don yana sane da gaban dake qulle tun kafin a haifi yaransu, amma ya kan hada jikokin Aishalle da Jikokin hajjo aure don su yasan Akwai yarda da amincin junansu. A qaidar gidan M.Zailani namiji daya gama karatun degree dinshi zaa mai aure, sai ya dauki matarshi ya tafi da ita duk inda zai kaita, mace kuwa da ta gama sakandire ake mata aure ta qarasa gidan mijinta. Jikokin gidan kama sukeyi don da wuya ka tsame wannan kace yana da kyau wannan be dashi, duk kakansu su ka dauko wurin kyau da haske, Sai dai kowa da halinsa, suna gaban da suka ga kakkaninsu sunayi, yan dakin Umma hajja da hajia Ama kadai ke zaman lafiya, Amma baka ra’ban yan dakin hajia babba, don da kun wuce sai ta zagi kakarku. Maza 7 zasu kammala degree dinsu ko wa da fannin karatunshi, gabaki dayansu suna Oxford University, Mata 6 kuma ke jarabawar qarshe, kuma da sun gama za a hadasu Aure, matsalar gidan baka soyayyah don baka san da wa zaa hadaka ba, amma ba zaa rasa wanda kake burin a hadaku dashi ba.. Wannan kenan. Kowa da halinsa, Islahulkhair ba ruwanta da kowa, maganaa be dameta ba, Yan dakin Hajia babba ke mata laqabi da er jiji da kai, Fadila kuwa ba ta da haquri ko kadan, idan ka mata laifi nan zata wanke ka tas, shisa Haneefa da bilkis ke shakkunta, Ni’ima kuma gata nan dai lafiyarta lao amma idan ta maka abu sai ka zata me ciwon hauka ce, abunta dai kamar sakarya, kuma Qalaw take, Rumaysah kuwa haqurinta yayi yawa, matsalarta daya Nawa, bata abu cikin hanzari, ko abinci su keci kowa sai ya tashi ya barta, yan dakin Hajia babba ba irin zagin da ba sa ma mahaifiyarta kasancewar mahaifiyar ta er wata qasace, kyanta dai ya fi tada musu hankali, suce mata mayya Aljanna, ko su zage kakarta Ama, tafi duka jikokn gidan kusanci da Tsoho(M.Zailani) saboda yanda take kuka dashi, tayi mis tausa, da fita, har yaqi cin abincin GANDU yace Na ta zaici.. A halin yanzu suna ta fama da Jarabawa ta NECO… ******* Gida ya kachame, yau baqin turai zasuzo, shiri ake tayi ba babba ba yaro, shekara 5 kenan rabon su da gida, Har masu aure ‘yan nesa da kusa sunzo, misalin Qarfe 2 daidai suka shigo gidan, Waiyo Allah, Akwai maza Hurul Ayn dama? Ko wannensu najin kanshi, sai dai su basa yar tsama da junansu, ba ruwansu da beef din iyayensu ko kakaninsu, son junan su suke kasancewar sunyi shekara kusan 6 guri daya inda ba su da uwa ba uba… Sallama sukayi a parlorn Tsoho, Murna ya lullube iyaye da kakaninsu, zube wa sukayi gaban tsoho suna kwasar gaisuwa, kafin kowa ya nufi iyayensu, a ka gaigaisa.. Tsoho yace Sarkin Gida ka kaisu cikin Sashensu kowa ya zabi daki, yace ku biyoni suka ja Akwatinnansu suka nufa sashensu, ko wannensu ya dauki daki suka shige don huta gajia..Wurin 5 yanmatan Gidan suka shigo don yau evening paper sukayi, Babban parlo suka shige suka ga yayyinsu suna fira da tsoho, kowacce ta nufi yayanta ta rungume, Tsoho yace oh Allah, ko Sallama babu? Ku tashi kuje kuyi wanka kuci abinci kafin ku zo a gaisa ko? Suka ce toh, suka fice, har ta kusa bakin qofa yace Rumah, ta juyo tace naam tsoho, idan ba ki gaji zuwa anjima ki min wannan hadin shayi tace angama tsoho bari nayi laasar, yace yauwa er albarka. Zayyad ya bita da ido, wacece wannan tsoho? tsoho yace duk ba ku san juna ba, zumuncin ku ya tabarbare, kowa nashi kawai ya sani, dan wannan daki be san dan wannan dakin ba, Zayyad yace ayi haquri tsoho, ayi mana uzuri shekara 5 rabon mu da gida, mun san juna matsalar baza mu sheda juna ba, Tsoho yace Allah shi kyauta. A ranshi kuwa ya ce dole zan chanza wannan rashin zumunci, na san abun da zanyi, ko kun qi ko kunso sai kun zama TSINTSIYA MADAURINKI DAYA, Ya kalli Mu’ammar yace yaushe Zaidu din zai dawo? Muammar Ya tabe bakih chan yace nan da wata 3, tsoho yace wai saboda mene baku dawo tare ba? Inace duk tare kuka fara karatun? Samir yace kwantar da hankalinka nan ba da jimawa ba zai dawo cikin yanuwanshi. Tsoho yace akwai abunda ba kwa so na sani, Suraj yace kasan ko sun boye ma ni me fada ma ne, yace toh Allah sa dagaske ne, suka ce hakan ne ma. Yauwa da kunyi bautan qasa sai Aure ko? Muamaar yace Aifa maganar kenan Aure Aure mundawo GIDAN GANDU kenan, duk suka sa daria…. 6. GIDAN GANDUby Biebie Isa Yau basu da paper, suna gida, Fadila ta shigo Sashen Uncle Abbakar, Aunty Raijana na zaune na kallon wani Fim, Aunty Maisah fa? Cikin hausarta da har yau be fita tace ki dubata dakih, ta shiga, tsakih ta buga da qarfi, Oh Allah haka zaki qare dai, don fa kiyi sauri ki shirya ya sa na kiraku tun dazu, amma ji beki shafa ki keyi, Maysah tace sorry riga kawai zansa tace wlh ki same mu sassan Baba Hussaini, bari naga Islah ta shirya, ta iske Islah ta shirya suka dai ta ke jira, Islah tace lemmie guess maysah bata shirya ba, Fadila ta yi dan guntun tsaki tace ke da kika san komi, yaya Suraj ya shigo dakin yana Sisi bani earpiece dina, islah tace bro donAllah bari mu dawo zan baka, yace kinga dai ki– shiru yayi da idonsa ya kalli fadila, murmushi ta mai tace Yasuraj ina wuni, ya mayar mata da murmushin yace wacece wannan? Tace fadila ce, lalala haka kika qara girma, kai murmushi ta mai, Yace ina zaku ne? Islah tace walimar Quranin qawarmu, ya kalli fadila yace tohm muje na kaiku koh? Ta dago kai suka hada ido da sauri ta sunkuyar da kanta, Islah tace wai sarkin Nawa muke jira, wacece sarkin nawa kuma? Maysah ta shigo dakin tace iyayen mita gani nan, Yasuraj ina wuni? Ya sakar mata murmushi ya ganeta don fuskar aunty Raijana gareta, yace Rumaysah wai duk kun zanqale banda su o’eh Islah ta turo bakih tace kai koh yaya? Ban ma yi missing dinka ba, yace liar, ku tashi muje, suka nufa parking lot motar da Tsoho ya ba kowannensu bayan dawowarsu, ya bude ya shiga Islah ta bude gaba zata shiga yace ke zaki shigo ki isheni da surutu koh? Ko ma baya jareh, Eeelerh dawo gaba kinji suka tsaya kallon kallo waye kuma eelerh anan? Ganin Fadila yake kallo yasa ta gane da ita yake, ba musu ta shiga gaba, Maysah da Islah suka shige baya, Ya kalleta eeelerh ina zamu ma? Jikin ta yayi sanyih ta gaya mai, bini bini yake jan ta da fira, Islah cikin rada tace maysah kin ga abunda na gani? Ita ma cikin murya qasa qasa, ngani, Yasuraj ya fole, suraj ya kallo su ta mirror yace gulmanmu, me kuke cewa? Sukayi daria, suka iso gidansu Fatima Bobboi wace ake ma sauka din, fita su Islah sukayi, fadila zata fita taji Yasuraj ya riqe mata hannu juyowa tayi cikin tsiwa taga yana kallonta ba shiri ta kai kanta qasa, a hankali yace I love you fadila, Kallonshi tayi da sauri yace Fadila will u marry me? Murya na rawa tace, Yasuraj kasan dai we are not allowed to fall in love koh? Kayi sauri ka cire wannan tunanin don baka san wacce tsoho zai baka ba, yace fadila, yanzu ba a auren dole, all m asking is for u to let me love u, nd i promise u, u wont regret it, ya qare matse hannunta, yace pleaseee, a hankali tace i love u yasuraj, ya sake ajiyar zuciya. Islah ce ta durquso ta window, hey are u coming on not? Suraj yace shes not byebye, Fadila tayi mata gwalo, Rumaysah tace ke ma dai ina ruwanki ki zo mu shiga ciki, in yaso sai muce ma bobboi tana love cikin mota. Sai da Suraj ya tabbatar ya gina sonsa a ziciyar fadila kafin yace ta shiga ta mata Allah sanya Alheri ta kira su Islah su zo su wuce. ****** Nikam Mu’ammar ka gaya ma hanifan? Ya dan tabe fuska yace kasan bana son raini, but zan aika Bilkis, Jawad yace kana bani mamaki wlh, kana son abu amma girman kai dinka ba zai barka ka furta ba, kuma idan gudu kake kar tsoho ya hadaka da wata, dama ka bar tunanin nan, dan a kanmu Culture dinnan na auren hadi zai tsaya, fine ba xa mu aura bare ba, but a bar mu mu xabi na cikin gidan da kanmu, amma idan kaga zaka tauye ma kanka haqqi ka auri wacce baka so den goodluck wit dat, Guy, ya ka dauki zafi ne haka, yace Allah bana son bacin rai, wai hadin Aure kawai sai a hadani da wacce banaso, yace wlh akwai matsala don ba yarda zanyi ba, yanzu ma Bilkis zanje nayi approaching, Muamar ya kaimai duka, kaii carefull dats my lil sis, Jawad yace na ga nima hanifan sista tace, hurt my sis nd i will hurt urs, sukayi daria daga nesa suka hango haneefa ta fito daga sassan su tana yauqi, Jawad ya miqe tare da cewa man up and tell her wat u feel, yaqwala mata kira Hanee, ta qariso tana wannan yauqi, Yajawad yadai? Yace Yayan ki ke kira, wane yayan? Ya nuna mata mu’ammar tace ok, ina Bilkisu ne? Tana sassan hajia babba, yace ok yayi gaba ita kuma ta nufa Yamu’ammar how far, yace hanee m in love, jin maganar tayi wani bambaraqwai, tace with who? With you ta zaro kyakyawan idonta tace what? Shima ya zaro mata nashi yace Yes i love haneefan Baba Mudassir tayi rau rau da fuska, Yamu’ammar namiji ne da ko wacce mace zata so, haneefa tace amma Yamua’ammar kasan tsoho–shh ya dakatar da ita, i dont care abt tsoho’s decision ol i know Is dat i lob u, unless ban miki bane ba, tace Aa fa ba haka bane, yace nasan me kike tsoro, but its high time su bar wannan Culture din, munji ba zamu aure bare ba, amma a bar mu mu xabi na gidan da kanmu. Bazan tava iya auren yarinyar da bana so ba gaskia, Tace toh shkn, Allah ya bamu saa, ya dan kallota is dat a yes? Ta kashe mai ido daya nan suka zauna suna firar soyayyah.. ***** Hajia Babba tace Ahh yau Jawad a sashe na? Tunda kuka dawo so daya ka shigo dakin nan da ba ni na haifi uwarka ba kuma na riqi ubanka ba da na ce kai ba jikana bane ban san ko Aishalle ta shiga tsakani da kai ba, yayi daria, kin cika mita wlh, wai ni meye matsalarki da Hajia Ama ne? Ko don ta aure miki miji?Tsohon ma ya tsufa amma kina kishinsa har yau, ko don ta fiki kyau ne? Da yarinta? ai fa ya zunguro ma kanshi, nan ta fara zagezage da tsinuwa, yo indai kyau irin na mayu ne wlh na yarda na fi duwawu muni, Allah ya tsareni da kyaun Mayyu da Aljannu, nan ya shige dakih yana daria zaune ya ga bilkis tana ninke kayan Hajia Babba, yace Sis ya dai? Ta fadada murmushin ta, duk cikin causins dinta Yajawad ya fi burgeta, ta na mugun sonsa Yajawad ina wuni, yace me kikeyi? Hajia ta sani ninkin kaya, Ya ce duk cikin yaran gidan nan Hajia ta rasa wanda zata sa aiki sai matata? Dadi kamar ya kashe bilkisu amma ta wayance tace matarka kuma? Wace matarka? Yace ke mana, ko ba zaki aureni ba? Tayi mai far da ido, tace Dan tsoho zai baka mata, Yajawad yace ke ni rabani da wannan hadin zumuncin, ni ke nagani nakeso inaso sai dai in kece ba kyasona, da sauri tace ina sonka fa Yajawad, yace lets stick togeda, ba me rabani dake kinji? Ta gyada Kai tana murmushi. ******** Sanye yake da 3quarter hannunshi riqe da basketball ball, leqawa dakin Jawad yayi ya ga bayanan, ya leqa dakin mu’amar beyanan, tsaki yayi ya ga suraj kwance yace guy muje muyi basketball, Suraj yace uhm uhm not in d mood, Zayyad muje muyi, zayyad yace No thanks tsaki yayi yace Kar Allah ya sa kuyi, haka ya isa field din da ke bayan Sashen Hajia Ama yana bouncing ball din. Da ya hango basketball court dn ya wurga ball din, daga chan nesa Islahulkhair ce ke skipping, ji tayi saukan Qwallo a kanta, qara ta sake na shagwaba ta dafe kanta tana kallon wanda ya jefeta da ball cikin tsiwa tace ba ka gani ne? Ya kalleta yace da kika ga ball me sa baki matsa ba, Miskilancin Islah ya tashi, ta ga idan har ta tsaya tanka mishi tana iya sake kuka ta duqa ta dauki rope dinta ta wuce warta, har ta kusa barin field din ya daga murya yace Islahulkhair tsaya wa tayi bata juyo ba, yace kin iya B.Ball? Juyowa tayi tace wat if na iya? Yace i want u to play wit me pls, kamar ba zata tanka ba sai kawai ta qaraso tace lets do dis, ya fara bata ball din suka hau bugawa, sai da yayi mata 12-0 wai ita ojoro yayi haka zatace ba ta yarda ba sai a sake, haka suka dinga yi ko daya bata ci ba, tace a qara one last time, yace Nooo nan ta yi wayon kwace ball din taje ta sa a ragar sa, yabita ya qawace ball din ta yi tangar tangar zata fadi ya tallabota suka zube a qasa suna daria sosai, yace Islahulkhair I need smeone da zan dinga games da ita bayan nayi aure, i love games, nd u fit wat i like, so u want to be my game partner nd my life partner? Ta tsureshi da ido, yace zan fahimceki idan kika ce aa coz nasan beef din da ke tsakanin Grandma dina and ur grandma, but kar fa ki manta mun hada kaka da ke da babana da mamanki Uwasu daya ubansu daya nima ina da jinin Umma hajja tatare dani so ban ga dalilin da zaisa ki qi ni ba, oh maybe ban miki ba, ya miqe ya barta kwance har ya juya, Islah tayi saurin cewa Yasamir ya juyo ta miqa mai hannu da ga kwance, ya sa hannu ya dago ta, cikin sanyin muryarta tace Yasamir m scared, yace i knw wat u are afraid of, dis Culture has to stop now, ba Zamanin daaa mu ke ba, trust me pls, ta daga mai kai tace ok. Yace I love u Islahulkhair, cikin kunya tace i love u Yasamir.. 7. GIDAN GANDUby Biebee Isa Sun gama exams qarfe 12 suka dawo gida, Maysah ta shiga wanka, ta ci abinci, ta fito da sauri tana yana gyalenta na afta dress, ta kalli mamarta tace Amma na je gurin tsoho, cikin hausarta, akwai dambun nama a kitchen ki kai mishi, da sauri ta shiga kichin ta dauko, ta nufa Sassan tsoho.Ta shiga dakin da Sallama, aka amsa ta, ba shi kadai ke dakin ba su biyu ne, ta ce tsohona ina wuni ya ce cikin sake fuska, Ruma kina lfy? Ya exams? Lahya Alhamdulilahi, ta kalli wanda suke tsaye tare dace Yazayyad ina wuni yace lfy lau Ruma tayi murmushi, Tsoho yace ki diba bedside na nan tun da safe babanki ya kawo man newspaper nace sai kin dawo zaki karanta man, ta miqe cikin yanayinta ta nufi dakin Tsoho, Zayyad ya bita da ido, ta dauko jaridar ta matso da sofa ta zauna ta shiga karanta mai newspapern nan cikin qwarewa da muryar ta mai dadi. Lumshe ido zayyad keyi sakamakkon jin muryar ta dake ratsa jinin jikinshi cikin kwanyar kansa.Nan take zuciyarsa ta kamu da son Rumaysah, duniyar tunani ya fada, ba tare da sanin ta gama har ta shiga dakin Tsoho don dauko mashi magungunanshi, Tsoho sai magana yake mai amma inaa hankalinshi baya gareshi, Tsoho yace Kaii Zayyadu, firgigit ya dawo hankalinsa, Naam tsoho, lafyan ka? Yace wlh tsoho Rumaysah ce, me tayi? Yace ba tayi komai ba, Amma wlh na kamu da sonta farat daya, Tsoho ya danyi jimm kafin yace amma kasan dai ba a soyayyah a gidan nan ko? Nike da ikon zabar ma kowannen ku mata, Zayyad yace Tsoho, Ba wai nace ka bani Rumaysah a matsayin mata ba, nidai ina gaya maka ne na kamu da sonta, duk wacce ka zaba mun zan maka biyayya don na san kai Adali ne, ba zaka zabar mana abunda zai cutar da mu ba, jikin Tsoho yayi Sanyi, Zayyad ya daure shi da jijiyoyin jikinshi. Ya daure yace Allah ya sa mu dace, Zayyad yace Amin, Maysah ta gama jin zancen Tsoho da Zayyad jikinta ya fara rawa. Kanta a qasa ta shigo parlorn tace tsoho bari na koma Sassan mu, yace Rumah daga zuwanki? Ko don kin ganni da wani ne kike kishi? Tayi murmushi tace Aa zan daije na dan duba karatu ne, muna da exams gobe. Yace toh Rumahna Sai da safe. Ta wuce da sauri, Zayyad ya bi bayanta shiko tsoho ido ya rakasu dashi. . ji tayi ana Maysah Maysah, ta tsaya tare da juyowa, Zayyad ne nan jikinta ya soma rawa, Yace Rumaysah bansan yadda zaki dauki maganar nan ba, tunda nake a rayuwata bata son wata mace da sunan soyayyah, burina na samu na kaina, najira tsoho ya zaba mun mata, nikuma zan sota, muyi zaman aure, amma kuma sai na kamu da sonki tun ranar da muka dawo, na bar abun a raina don kar na zurfafa a sonki kuma a zaba mun matar da bake ba, a yau kuma na ga bazan iya jurewa ba har sai da na fada ma tsoho sirrin dake raina, kuma a ganina ya bani damar sonki don be ce kar na soki ba, Maysah ina soki ki bani damar nuna miki son da nake miki, i love u rumaysa’u, jikinta yai sanyi qalaw ta rasa wane yanayi take ciki, bata taba soyayyah ba, amma haka kawai taji Yazayyad ya mata kuma da alamu Tsoho ya amince musu, Bakyasona Ko Maysah? Ta gyada kai Alamar Aa, yace kina sona? Ta daga kai cikin kunya, ya sake ihun murna yace i prmis u wont regret dis… ***** Cikin Kwana 14 Soyayyah me qarfih ya shiga tsakanin Mu’ammar da Haneefa, Jawad da Bilkisu, Suraj da Fadila, Samir da Islahulkhair, Rumay’sah da Zayyad. Tsoho na sane da su duka, ya dai zuba musu ido ne, ni ko biebee nace tunda sun daidaita kansu ai sai ayi.. ****** Sun gama Jarabawa Lafiya, Tsoho ya hada musu gagarumin Walimar kammalla karatun Sakandire, ko waccensu taci kwalliya, aka gabatar da Walima cikin murna tsoho ya ba ko waccensu Kyautar Mota, tare da check din dubu 50, Daga baya kuma a ka ci aka sha… Suna zazzaune tun daga matan Tsoho zuwa yaranshi da jikoki, Naima(Amira)tace Tsoho yaushe zaka zaba mana mazajen aurene? Ni fa na qagara nayi auren nan naji abin da akeji, Dukansu suka ji maganar bambaraqwai kunya ta lulube su duka, barin ma babanta baba usman da ya daburce dan kunya, haka Amira take, wani lokacin idan tayi magana ji yake kamar ya nitse, ya rasa me ke damun Amira, gashi ita kadai ce diyarshi, tsoho ya rasa me zaice mata? Haneefa tace kefa banza ce jaka kawai mara hankali, Suraj ya kasa hqr cikin bacin rai yace ke meye haka kike zaginta? Amira ba ta girmeki ba? Hajia babba ta chafe tace ai naga girmanta kawai tayi ba haihuwarta ba, kuma kai meye naka? Ka bari yanuwanta na jini su yi mata fada ba kai ba jikan mayyu da aljannu, zai yi magana Umma hajja tace Surajj ya isa, duk jikan umma hajja da Hajia Ama sunji wannan zagin, iyayensu sun saba da jin zagin da ake ma mahaifansu shisa abun ya dena damunsu. Amira ta buga tsaki tace Haneefa kinsan ina tausayinki, don wlh na fara jibgarki garada 10 ba za su iya qwatarki ba, dan kinsan qarfi ne da ni kamar shari’ah… Bilkis ta ma hanifa rada tace kinsan dai bata da hankali ko? Ta fara jibgarki wlh ba me iya qwatanki. Tsoho shine kayi shiru ko? Yaushe zaka zaba mana mijin aure? Tsoho ya daure yace Amira aure kike so? Tace Eh tsoho, duk aka juyo ana kallonta ita ko ko a jikinta. Yace kar ki damu da Zaidu ya dawo za a sanar da kowa madafarshi, ta yi shewa yauwa tsoho ni Yazayd din ma nakeso.. ZAYD kuma?? 8. GIDAN GANDU by Biebee Isa Tsoho yace ku tashi zan ne meku, Duk suka tattashi, Tsoho yace Hassan da Hussaini da Gambo ku tsaya akwai magana, Su suka koma suka zauna, Tashin hankali, in akwai abunda Hajia babba ta tsana be wuce yanda M.Zailani ke nuna wariya ga yaranta ba, tayi mitar tayi masifan amma shirun, A cewarshi sune manyan yara maza a gidan, duk da bashi ya haifesu ba amma jinin qaninsa nashi ne kuma yana auran Uwarsu, Yo su Mudassir da Labaran fa? Ai in akwai Manya be wuce su ba ko? Yace toh bana buqatar shawararsu, idan ina da buqatar hakan zan nemesu, haka zata zauna ta tare yaranta ta chusa musu tsanar Qanwarta ta Hajia Ama. yaran Umma hajja ne abokan shawarar Tsoho, ko yaransa na cikinsa(‘yan dakin Hajia Ama) be neman shawararsu, da yake su masu fahimta ne basu taba damuwa da hakan ba. Tsoho baya yanke hukunci sai ya nemi shawarar Baba Hassan, Hussaini da Baba Gambo. Yace Ya kamata yaran nan a aurar dasu don naga har wasu daga cikin su sun fara magana, Baba Hassan Yace Tsoho ina ga kamar a bar yan samarin su gama bautar qasarsu su kuma matan ko Dan Computer skul a sasu na shekara 1, Tsoho yace amma ka san da sun gama ba a jiran komai sai a aurar dasu, in yaso su tafi dasu chan wurin bautar qasar tasu. Baba Hussaini yace Ehtoh Baba haka ake yi a da. Amma ynz ina ga a dan qara musu shekara 1, lokacin sun gama bautar qasan har sun fara aiki ko wq ya samu na kanshi, sai ayi auren su dauki matansu su tafi dasu chan. Tsoho yace toh Shikenan Allah ya shige mana gaba suka amsa da amin. 9. GIDAN GANDU by Biebie Isa A hanya Samir ya samu Ameerah, yace Amira meyasa kikayi rashin kunya gaban tsoho? Ta kalleshi da niyyar mai masifa taga ya tsureta da ido, tace kaga dai ina jin kunyar ka ko? Meye rashin kunya a ciki? Son Yazayd ko ce musu su mana aure? Ai nasan kowa nason auren nan, don na ari bakinku nayi magana sai ace nayi rashin kunya, da yake yana da sanyih yace Ba haka nake nufi lil sis meerah, waiyoAllahna wannan sunan yayi dadi yasamir, dan qara fadih muji, yayi smile yace Lil sis meerah, ta saki ihun da ya tsoratar dashi, ta ja hannunshi kamar wani soko ya bita suka zauna, DanAllah Yasamir ina son sunan nan ka dinga kirana dashi kajih? Yace toh ynz kinsan me nakeso da ke? Ta girgiza kai, yace inaso ki zama me kunya, kinga dai da babanki da mamana ya da qanwa ne ko? Ta daga kai, to inaso ki zama me kunya da kawaici, idan kina da prblm ki fada mun kinji? We’ll solve it togeda, nd if u nid someone to talk to, i’ll b ryt here, tace ba zaka gujeni ba? Don mutanen gidan nan na cewa na cika damu nd ina da saurin ginsa yace bazan tava gajia da maganganun lilsismeerah ba ko da kuwa zamu kwana tana mun labari ne, tayi murmushi tace tohm bigbrosamir, yayi smiling zaiyi magana wayar shi tayi qara, Islah ce ya dauka hey babe gani nan zuwa, Amira ta kalleshi tace waye Babe? Yace Islahulkhair, tare da miqewa yace bari naje, tace bigbrosamir ya juyo yace naam lilsismeerah? Tace u think Yazayd will like me? Jaruba yace a ranshi a fili kuwa ce mata yayi he will love u. Tsalle ta daka tana tafi yace i gotta go, oryt bye, ya wuce ita kuma ta bi bayanshi da kallo, dabadan Yazayd ba da tace tanason yasamir… **** Yanzu ku haka xaku tsaya wasu barehn da basu fiku da komai ba su mallake muku mahaifi? Kune yaranshi gudan jininsa, Aunty Zainab(matar B.Gambo) tace haba Hajia wai kullum sai an nanata maganan nan, wannan magana an dade anayinta fiya da shekaru 30. Ni banga laifin baba, Keee Zaynaba, yi man shiru mutuniyar banza da wofi inji hajia babba, kaii Allah ya isa tsakanina da Hajjo, ynz sai da ta shanyeki? Ta gama dake, takai sunanki gaban boka da yan tsibbu, tashi ki ban guri banza sususu wanda bata kishin kanta da yanuwanta. A. Zaynab ta miqe sumsum ta bar dakin yanuwanta suka rakata da ido, ita ko Addua take musu Allah ya sa Ta gane. duk dakin karime ita kadai ta fita daban. Amira ta shigo sasan taji Muryan Babanta (Baba Usman) yace Yanzu Hajia meye abinyi? Yauwa mafita dayace, hankalin Musbahu ya karkato kanmu, ni da ‘yayana da jikoki na kadai, yayi watsi da lamuran ‘yan dakin Aishalle da Hajjo, ya zamana muka dai ke gabansa, Aunty Abida tace taya zamu sa hakan ta kasance? Hajia babba tayi murmushi tace ku bar komai a hannuna… Zan shayar dasu Mamaki, da nayi sanya amma yanzu ko ni ko su. Ku tashi ku tafi. Duk suka miqe Amira najin haka tayi saurin barin gurin, da niyyarta tashiga tace Allah ya tona Asirinku, sai kuma ta tuna da mgnr Bigbrosamir na dazu. Tayi sassan su Islahulkhair da gudu, zaune ta iske su suna shan lov, ta zuve gabansu tana haqi, Islah ta miqe da sauri lafia Amira? Samir cikin damuwa yace lil sis meerah wats wrng? Ta fara zuba zance, ba wanda ke gane me take cewa, Samir ya dagota yace kallenih, ta kalleshi yace fada mun me ya faru a hankali, a hankali kuwa ta dinga zaryo duk abunda tajih, hankalin Islahulkhair ya mugun tashi Tace yanzu me zamuyi? Muje mu sanar da Tsoho, Samir yace wait, Islah na, no one must know abt dis? Tace heyy we are tokin abt my parents nd grandparents i cant jus stnd here and do nthn, wel yea my father too is involved my grandma olso, meye amfanin gaya musu? Suyi ta tashin hankali? Su rarrabu? We are going to stop dis frm happening, mu 3 dinnan! I dont trust Amira, kasan bata– Amirah ta chakumo islah tace banida me? Samir ya shiga qwatar Islah data qi cewa komai, don ita ko chachan baki ake da ita bata daga kai ta kalleka balle ta tanka maka. Amira ta saketa ta ce U dnt trust me? Yo trust dinki nakeso dama? I am telling on my dad nd his siblings, yet u dnt trust me, ke a tunaninki ban san abun da nake ba, Bani da hankali? Toh da uwarrrr– samir yayi saurin rufe mata baki tare da cewa ya isa lilsismeerah. Idan har kuna so plan din mu yayi aiki we will have to work togeda, ku ajiye differnces dinku aside. Amira tace Ni bro banda matsala itace dai ke da ciwon qwaqwalwa shisa bata san who’s on her side ba, Islah tayi murmushi tace kiyi haquri Amirah i dnt mean to, tayi murmushi tace toh shkn ya wucei, bigbrosamir me zamuyi??? Yace Yauwa sisters abinda zamuyi shine mu samu su ido sosai, duk moves din da zasuyi muna sane, Islah tace How? Yace yauwa we’ll kip a close watch on dem, ni da Amirah mune ‘yan ciki zamu san me su keciki, barin ma ke Amirah ke macece, zaki fi kutsawa ko ina kingane me nake nufi? Tace nagane i’ll prove to u m not crazy as dey think i am, yayi smile yace i know, My lilsismeerah is’nt crazy. Tace yauwa Yayana ka ma wannan budurwar taka warning ta qara ce mun mahaukacyi sai na zaune mata ruwan Hanji, suka fashe da daria duka, islah tace Oh Ai fa na bani da mita, ba kince kin haqura ba? Ameerah tace wai misali nake baki, Samir yace Amirah kar ki manta, kar ki gaya ma kowa kinji? Tace ba wanda zai sani, Okay i will leave u too ku dan sha soyayyah ta fada tana kakkashe musu ido tare da tafia duk suka sa daria. Ni nace Ooo Amira halinki sai ke. 10. GIDAN GANDU by Biebee Isa Ko da Amira ta koma sassan hajia babba bata ce komai ba, zama tayi kusa da ita tace hajia babba fita zakiyi? Tace eh Amira, muje na kaiki a Mota na, Waaaa? Allah ya sawwaqa na shiga tuqin ki, kinga ma tafia ta, Sai kin dawo, Hajia karime ta lullube fuskarta ynda ba zaa shaedeta ba tayi waje, taci saar fita daga babban gate ba tare da an ganeta ba, Adaidaita ta tsaida tashiga tare da cewa marrabar konduga zaka kaini, yace dari 500 tace yi sauri zan baka dari 8. Da sauri me napep ya ja er qurqurarsa. Suka bar layin. Sameer da Amira ne suka fito daga gidan, suka bi bayansu Hajia Babba, tafia me nisa sukayi kafin suka iso malilo, unguwa ce me kama da qauye, jan qasa ce sai bukkoki, bukar gun basu wuce 10 ba, da alamun mutane basu fiye yawa ba. Daga nesa samir yayi parking, hajia babba ta fito daga keke napep ta biyashi ta nufa wani bukar da yafi sauran kyau. Daga nesa tace bigbrosamir muje yace A’a ba musan me ke ciki ba, kamar daga sama suka ga wani mutum daga shi kamfan ganye, Samir yace baba ina wuni? Yace lhfy yaro? Eh baba daman wanchan bukar na ke tambaya, ya nunu bukar da hajia karime ta shiga, tsohom yace eh nan ne, ko ba bukkar er madiyo qashi ba tsoka ba? Ai yaro kar kaji komi, tun da kazo nan buqatarka ta biya(Waiyazubillah.) tsoho yayi gaba, Samir yace Wato wurin Bokanya Hajia Babba tazo? Bari kaga naje, yace kee so kike ta ganki? Dabara zanyi, uace lilsismeerah be careful pls, ta fita ta nufa bukkar, daga nesa ta fara jin muryar Hajia babba samasama inda take cewa, ina so ki musu yankan qawna ya zaman ba kowa gabansa ba hajjon ba, ba Aishallen ba, daga ni sai ‘yayana, sai jikoki, da sauri Amirah ta qarasa jikin bukkar ta kasa kunne, ‘yar madiyo tayi daria tace wannan shi yafi komi sauqi, abu daya kawai zakiyi, tayi dan buga buganta ta dauko wani garin maganin da tayi mai sidabbaru, tace amsa wannan, yaushe kike da miji? Ina nufin yaushe ne kwananki ranar girkin ki, tace gobe ne, kuma ai girkin ba.mu keyi ba akwai masu yi, Er madiyo tace toh gobe ki tafasa wannan maganin, kiyi tsarki dashi, ki kwanta dashi maigidan naki, toh daga wannan rannan ba macen da zai qara gani da gashin ido sai ke, Hajia Babba tace Er madiyo banan gizo ke saqar ba. Dan Zailani ya kusa shekara 100, ta ya zan kwana dashi? Ai an kwan biyu er madiyo a dai chanxa wata hanyar, Er madiyo tace Keeee hakan na zaba miki, idan be miki ba bani garin maganin da na baki. Da sauri karime ta fara zuba haquri, Ameerah da daria ta ci qarfinta ta zura a guje tayi hanyar mota, samir na ganinta yayi saurin bude mata qofa. Ya fincika motar yayi reverse, ita ko Ameera sai daria take tayi Samir ya dinga tambayarta ta kasa magana sai dariar mugunta da take tayi, sai da tayi me isarta kafin tayi shiru, yace Lilsismeerah kinji yanda sukayi?ko sunganki kina leqemsu? Sai ta kuma fashewa da daria Samir yace ke nifa bansan daria me ya faru? Nan ta kwashe komai ta gaya mai, shi Samir kunyar maganar yaji ita kuwa ko a jikinta. Haka suka kama hanyar Gari… ******* Ya Samir yanzu ya zamu hana wannan abun ya kasance kasan yau Girkin sassanta ne ko?cewar Islah Ameerah tace me zamu hana? Tsarki da maganin ko kwana da tsohon? Waiyo Allah da Islah da Samir kamar su rufeta da duka da kunya, Samir yayi dauriyan cewa muyi dozing dinta, maganin baccin da ba zata tashi ba for d whole nyt. Kinga ba za ta samu damar shiga dakin nasa ba, Islah tace hakane yasamir. Ya fita da sauri ya nufa chemist, magungunan bacci ya hado kafin ya dawo don samun dabarar da za a samu hajia babba ta sha magungunnan nan.. Ameerah amsa wannan maganin ki hada mata dan juice ki watsa mata guda 14 a ciki, yo ni na san juice din da zan hada mata, Islah tayi saurin cewa bari ni zan hada sobo ynz shine ba zai chanza kala ba, sai ki mata dabara ta sha. Duk suka amince da hakan, Islah ta shiga kicin dinsu ta hado sobo, Harda sa qanqara, ta iske Yasamir da Amira ana labari, ta miqa mata tace gashi tym to do ur part. Suka balle magungunan nan suka watsa cikin sobo, Samir yace Lilsismeerah i trust u on dis, ds our only hope make sure it works, are u doubting me or wat, da sauri yace nooo ta miqe ta nufa sassan su, Qarfe 8:30 Hajia babba ta yi wanka, su karime harda wanke baki zaa je gurin darling Tsoho (lol) Ameerah ta shigo da Sallama da Jug a hannu da kofi. Karime ta tabe bakih, Sanabe, daga ina haka, meye a hannunki? Tace sobo na hado maki, tace waa zai sha qazantarki? Ameerah tayi rau rau da fiska, Anya ke kika haifi uba na? Kina nuna min tsana qiriqiri, ko kasheki xanyi? Ko na samaki guba ne a ciki?toh kalla Amira ta tsiyaya sobo a cup ta shanye, to kinga ban mutu ba( nikam nace Anya kuwa Amira?), Karime tace toh uban wa yace kasheni zakiyi? Baki ga nayi shiri ba? Tsoho na jirana, ko so kike naje gun Tsoho da warin baki? Amira tace Uban wa yace maki sobo na sa warin baki? Toh qamshi zai qara miki Allah ko Amirah? Eh wlh, to tsiyayo man, ta bata copi daya karime ta kafa sai da ta shanye cup daya tass, Amirah tace kakus bari kiga na gyaraki kiyi kyau don tsoho ya rude da ya ganki, bazai dinga kula da Hajia Ama ba ko Umma hajja, cikin maye Hajia babba tace Allah Amira? Yi man Me guduma irin na zaman– rigijib ta zube kan gado, Amira ta fashe daria, wooo hajia babba ta bugu, heheh tana darian mugunta itama ta zuve kan gadon. ni dai biebee nace swtdrms Hajia Babba nd d Amazing Ameerah 11. GIDAN GANDU by Biebie Isa Qrfe takwas na safe, Hajia Babba ta farka tayi zumbur zata miqe, ji tayi jikinta ya mata nauyi, ganin Amira tayi kwance kanta da qarfi ta tureta, Amira ta farka ta na soshe soshen idanuwa, ke wani irin bacci mukayi haka? Amira ta kalli agogo ta pashe da daria Baccin awa 12 mukayi kakus, karime ta dafe qirji shkn gari ya waye, ban samu ganin tsoho ba, Amira ta tashi ta kwashe jug din sobonta gami da cewa ke dai kakus wani tsoho ko asuba ba muyi ba?. Tun daga ranar duk inda Hajia Babba ta sa Qafarta Amira na bayyanta, tayi fadan tayi masifan tayi lallashin amma ta qi rabuwa da ita, daga baya ma tare suka dawo kwana a daki, wai ke meye kike bibiyata haka? Ynx duk inda na sa qafa kina biye dani kamar raqumi da aqala, amira tace ynx kakus har na isheki? To wlh duk inda zaki sai na biki ehe, Da wannan kwafsin da Amira kema hajia babba yasa bata koma gurin bokarta ba… ******* Duk shirin da Hajia Babba keyi Amira ke rugujewa, don haka yasa ta yanke hukuncin sararawa na dan lokaci kafin ta san abinyi. ***** 1year later Haka Rayuwa ta kasance cikin gidan M.Zailani, da dadi ba dadi, Har ynx Gaban yan sassan hajia Babba na nan, yan dakin Hajia Ama da na Umma Hajja kadai ke xumunci, yan dakin Hajia Babba daga harara sai hantara sai kuma zagege da gori suke bin yan dakin sassan dasu. A wannan lokacin samarin nan sn gama Service ko wannen su ya fara aiki Garuruwa daban daban, yanmatan kuwa ko wacce na da certificate din Computer skul. Soyyayar su kuwa qara habaka yake da girmama, Har tsoho ya san da soyayyar da suke wa junan su, kuma ya yanke hukuncin aurar dasu ga waenda suke sonsu tunda sun sassanta junan su lokaci kadai yake jira a shafa fatiha. ***** M.Zailani ya kalli Baba Mudassir Yace kai Mudassiru kira min Zaidu kar ya maidani tsohon banza. Jiki na rawa baba mudassir ya kwada wa Zaid waya, sai da wayar ta kusa tsinkewa kafin ya ansa ds Sallama. Handsfree ya sa Assalam Alaikum Baba barka da marece, tsoho yace Kai Zaidu ka natsu ka san abun da kakeyi, ka dawo gida ga yan uwanka nan shekara daya da yan watanni da dawowansu har sun gama Bautar qasa sun kama aiki kai ka tsaya shashanci, Zaid ya yi daria na yan duniya Tsoho me ran karfe, kaine da kanka?Lallai kunyi kewata, toh su ba su ce maka yanayin karatu na da nasu ba daya bane? Toh karatun likitanci nayi kuma ni course dina shekara 6 ne, Kar ka damu komi yazo qarshe, nagama komai, expect me any time frm now ka fara baza idon ganina, ka gaida mun tsofin Matanka kafin nazo, kafin tsoho yace komai Zaid ya kashe waya tsoho yayi daria yace Shaqiyyi. ***** Zaune gaban bokanta, cikim damuwa tace Boka, nagaji nagaji nagaji. Aure nake sonyi cikin shekarar nan, ace duk samarina ba na aure? Boka yayi daria, yace diyyan shagali, aike kika watsar da Daman ki, lokacin da ya dace kiyi auren ki ka yi shahadar rabuwa da saurayi me nagarta me hankali, kuma wanda ya yi niyyar aurenki, tayi tagumi tace wai ni kaina, nayi nadamar rabuwa dashi, nayi nadama sosai, haba a ce shekara 2 da rabi na kasa mance shi, sonsa na nan daram a raina, wai ganina saka mai da Alheri shine abun da ya kamata nayi a wannan lokacin, amma yanzu bndamu ba, duk yanda zanyi sai na sameshi ko ta halin qaqa, Boka yace Anya kuwa zaki sameshi iyayenshi tsaye suke kanshi, tace kaii rabani, duba min shi, yana ina? Ina zan sameshi? Boka ya duqufa yana binciken shi, yace Yana nan a qasashen waje, kuma shirin dawowa qasa Nigeria, yana tare da Iyalensa Matar shi Yaransa biyu kuma da Alamu yan biyu ne. Sai ki jira idan sun dawo qasar, sai ki nemeshi ki ga ko zaki samu saa, tace wa? Ai a bari ya huce shi ke kawo rabon wani, ynx bani adireshin su na chan, boka ya zaro ido yace na Ingilar? Tace ko na sin ne, yayi yan bincike binciken shi kana yace leqa qwaryar nan, ta na leqawa taga Garin da yake da street din da yake har kwanar gidan da cikin gidan ta gani, yauwa boka garqanjo sai kajini, yace toh shkn sai kin dace, tayi daria tace dole ne sai na dace, Badiyyan shagali dagaske kike sai kin sameshi? Ta miqe tare da sabar jakkarta tace da na qyaleshi, amma ynz ba zan qyaleshi ba, ko yaya ne sai na samu ZAID ALI MODIBBO. 12. GIDAN GANDU By Biebee Isa Zayyad da Rumaisa zaune a parlorn tsoho, Yazayyad na basu labarin London, bini bini suna kallon juna suna aikawa juna saqqonin soyayyah, tsoho na kallonsu yana murmusa wa, salon Soyayyahr ku Rumah na burgeni, ba kwa nuna wa a fili, amma kallo daya na muku na san kuna son junan ku, kuma tabbas kun dace da juba, ko da ba ku fada soyayyar juna ba, ku din dai zan hada don ku haifa mana jikoki masu kunya kamarku, habawa Zayyad kunya Rumah kunya, Maysah ta sadda kanta qasa, shi ko Zayyad sai murmusawa yakeyi, Tsoho yace kunga da Sarkin rashin kunya ne Jawad har kama hannun Bilkisu yakeyi a gabana yana wani karkashe mata ido kamar sabon makaho.Duk suka tintsire da daria, Zayyad yace Tsoho gobe InshaAllah zan koma Kano, don jibi litinin, Tsoho yace Allah shi kaimu, ya maka Albarka ya qara budi, naji dadin Shadar da ka siyo man wlh, Zayyad yace ba komai tsoho, Albarkar muke so, yace kullum muna muku adduar dacewa, Allah ya muku Albarka ya qara hada mun kanku suka amsa da Amin. Yace bari shiga sassan Hajia Ama, yace ba wani kuje dai ku cigaba da soyayyah da sauri Maysah ta fita tana daria. ***** Yanzu idan ka tafi yaushe zaka dawo? Mua’amar yakalli Hanifa cike da qauna yace i promise u every weekend zaki ganni, kuma sallan matan Abuja su kalle min kai?Kace ka fasa aure na ta fada cikin sigar shagwaba, Amar yayi daria yace hey listen to me, sonki a jinina yake, ba zan taba son kowacce mace ba idan ba Hanifa ta ba,Ba zan iya rayuwar aure da kowacce mace idan ba Hanifa ba, ba zan ma kowacce mace kallon soyayya ba idan ba hanifa ba, farin ciki Mu’ammar Hanifa, sbd haka kisa a ranki Hanifa ta Mu’ammar ce, kuma Mu’ammar na hanifa ne ita kadai ba tare da kowa ba,dnt u eva forget dis,Farin ciki ya mamaye zuciyar Hanifa, Dadi kamar ya kasheta, tace i belive u Ya’ammar,Ta ciro wani dan qaramin Allura, yace Becareful kar ki tsire hannu, tace so nake ka sha jinina, na sha jininki? Wat are u saying, tace by doing dis i will see ur love for me, ya dago ya kalleta yace do i need to drink ur blood to prove my love for you? Ta gyada kai, yace den i will do it, but i dnt want to see u get hurt, tace dont worry its a small prick, ta runtse ido ta chake yatsar ta dan kadan, Yamu’ammar ya sa yatsan ta a bakinshi ya sha jininta har sai da jinin ya tsaya(ewww )Allurar ta miqa mai ya amsa yayi yanda yaga tayi itama ta sha jininshi (wayaga Vampires) lol, ta dago ta ce we are one nothing is going to tear us Apart, murmushi ya mata yace NOTHING. ***** Fadila ce da Maysah cikin Mota sun dawo daga Sayyayar kayan shafa, fadila ce ke tuqin, a lokaci daya kuma tana waya da Yasuraj, horn tayi Baba maigadi ya wangale gate, ashe lokacin Jawad ne cikin motarshi ya zo fita daga haraban gidan, a zaton ta ita aka bude ma gate, a zaton shi shi aka bude ma gate, kowa ya doso suka ci karo,Fadila ta fito a zafafe, Jawad ya fito a zuciye, Jawad cikin masifa da daga murya yace Ke wace irin mahaukaciya ce? Ba kya ganin me fita ne? Wai wa ma ya baki mota ne iyi? Fadila cikin siririyar muryarta me hade da masifa tace, kai dalla rufawa mutane baki, isit my fault dat u are getting blind? Baka ga shigowa na bane? Rashin haquri Kai kana sauri kafita, to sannu sarkin sauri, Jawad mamaki ya hana shi magana yaga idan be mata dukkan tsiya be yi ba, ya daga hannu zai mareta, tayi saurin cewa babban balaeen chan, wlh tlh ka tabani sai na rama, sai munyi duke duke koni ko kai cikin gidan nan(jimun ikon Allah sai kace wata me qarfi), Jawad ya fara zare belt din jikinshi zai ma fadila duka, da sauri Maysah ta fito, bata zaci abun yayi zafi haka ba, Ta janyeta daga gaban Jawad Haba Fadila wats ur prblm? Yajawad din kike ma tsawa haka, da qarfi fadila tace ma Maysah Quite just shuttup md watch him flog me, Kai kuma idan har baka dakeni ba baka cika Jawad Mudassir Zailani ba, Aikam Jawad ya daga belt zai shauda mata Mu’ammar ya qaraso gun da gudunshi tare da riqe belt din, Ya ja Jawad baya, yace cool down man, ba girmanka bane, huci jawad kawai yakeyi Fadila tace ai da ka bar shi ya daken niko na shayar dashi mamakin rayuwa wlh, Jawad ya zabura Mu’ammar ya riqo shi, wai kai meke damunka ne? Sai kace baka san halin jikokin hajia Ama da umma hajja ba? Ai ba da’a ne dasu ba, basu da kunya, Fadila ta ma Mu’ammar kallon tara saura kwata, tace aiko muke da da’a da kunya, ga babban marasa kunya nan, masoyan ku da Bilkisu da Haneefa, idan kuwa babban mara da’a kuke nema toh ga Amira, jikokin waye? Last i checked jikokin Hajia– maysah tayi sauri rufe mata baki, Ta kalli su, Tace Yajawad, Ya’ammar don Allah kuyi haquri, ba don halin mu ba, Jawad ya yarda belt dinshi, yana ma fadila kallon tsana yace Amar lets go, i dont like dis Girl at all, fadila ta gantsara ma maysah cizo a hannu, maysah ta saketa da sauri tana yarfa hannu, Fadila ta riqe qugu, hey, i dont need–inshort i dont want to be liked by someone like u, as a matter of Fact, i dont like u either, tana kaiwa nan ta ja hannun Maysah ta wurgata cikin mota, ta zagaya ta shiga ta fincike motar ta yi reverse yare da barin unguwar gabaki daya.(Eeelerh u get lever oooo) 13. GIDAN GANDUBy Biebee Isa Maysah tace ina zaki kaimu? Ki tsaya, Fadila tayi parking tare da sauke ajiyar zuciya, first of all kar da ki qara yi man haka, Shikuma Jawad din ya qara gigin tabani yagani, zan bashi mamaki wlh, Maysah tace kiyi haquri sis let it pass, fadila tace ya wucei, Maysah tace let me drive, ba musu fadila ta fito ta koma sit din Maysah ita kuma ta koma ta shige tare da jansu suka nufa Gida. ***** Jawad ke hada kayanshi, shi zqi koma Gombe, tunda uwashi ta haifeshi ba a taba Embarassing dinshi haka ba, kamar ace yarinya kamar wannan fadilar ta gaya mai magana be ma ta komai ba? Dole yake barim garin, haka ya bar Gidan be ma kowa Sallama ba har bilkisu. Ba wanda ya san anyi, Mu’ammar be fada ma kowa ba, Maysah ma haka. Bilkis tayi tayi ya fada mata abin da yasa shi tafiya ya qi fada, sai kuma ta sa kuka wai satin shi 3 bezo weekend ba, gashi yau friday bazaizo ba? Bayason kukanta yace kar k damu zan biyo Jirgi InshaAllah Yau din nan, just to see u, don ni zaman Maid ya Isheni, dadi kamar xai kashe Bilkisu ta shiga kichin don hada ma Yajawad Abinci. Kafin ta shiga ta tsara kwalliya. ****** Badiyya ce ta fito daga Airport din Garin London, kasancewar ba yau ne ta fara zuwa qasar ba, ta sha zuwa da Alhazawarta, Taxi ta tsaida tare da fadawa ciki, tace ya kaita cikin gari, sai da sukayi tafia me nisa kafin ta sauka ta biyashi, sannan ta tsaida wani Taxi din, tace Ya kaita Illford shopping center, ya kaita ta sallameshi, ta shiga ciki, wurin Babban wuri ne, ba shagon da babu, wurin bangaren yara ta nufa, ta siya Toys da kaya, kafin ta matsa ta shiga lodo chocholates, tayi siyayya sosai kuma ta kashe kudi, Fitowa tayi ta tsaida Cab, tace akai ta Rand Street, Ba ajima ba suka iso Unguwar, ta lumshe ido tana tunano kwatancen gidan Zaid Ali a qwaryar boka. Ta na tunowa ta na ma me mota kwatance sai ga su har gaban Gidan, a lokacin har dare ya farayi, ta biyashi tare da kinkimar leda ta yi qofar gidan, hannu ta sa ta danne Bell din. ***** Wata hadadden yarinya nagani da ba ta wuce 20years ba tsaye kan stool, gaban ta wani ne da alamun dai mijinta ne hadadde ne me cikar kamala, tie ta ke ciremai, shi ko sai kissing kumatunta yakeyi yana mata waqan My short wifey, tana mutsu mutsu tace Yazayd kaga dai ka Bari, sauri nake da wanne zanji da rigiman babies dinka ko da rigiman Ka? A lokacin ta gama kwance tie din, ya sunkuceta cike da so da qauna yace Yarinyata,bazan gaji da fada miki ina sonki ba, i love u so much. Hanyar daki yayi da ita sukaji an dann Bell, Zarah tayi sauko wa daga jikin mijinta, tace I will get dis, i think mummyn becky ce, kaje ka fara shower din kafin nazo, idan kagama ka fara masu Miemee da Biebie, tana fadan hakan ta na tafia don bude qofa, unlocing qofar tayi tare da bude qofar, Gabanta ya yanke ya fadi, mamaki ya cika Zarah, hasken da ta qara besa ta qi ganeta ba Baki na rawa tace Ba–diyyah, Badiyya a ranta tace shegia guntuwa sai kyau take qarawa, a fili kuwa murmushi tayi tace Hello Baby Zarah, its good to see u too, ta raba ta shige gidan tare da barin matar gidan a waje, zarah ta shigo tana qoqarin qaqaro murmushi sannu da zuwa, ta shiga kicin ta kawo mata juice da cookies, Zayd ne ya sauko yana Yarinyata ke da waye? Maman becky– maganar ta maqale a fatar bakinshi sakamakon ganin wata yayi kamar Badiyya, Badiyya ta miqe ta tako kusa dashi, murya qasa qasa tace Hello Luv, Zarah tayi saurin shan gabanta, me ya kawoki Gidan na? Diyya tayi murmushi tace mutum yana tare da wanda yakeso, nazo qasar ne, shisa nace sai nazo na gaidaku, ban kyauta ba? Zarah tace kin kyauta mungode, now leave, Diyyah ta kalli Zaid Ali tace how rude of ur wife, is dis how she treats ur visitors? Zaid ya jefeta da wani irin mugun kallo, yace badiyya ki bar gidan nan, tace not until i have wats rytfully mine back, Zarah da qarfih tace kina hauka, wasu yara yan duguiw guduiw kyawawwa suka fito da gudu daga wani dakih, Badiyyah ta nufesu tare da rungumesu, Hello sweethearts, look wat i bought for u, ta miqa musu ledojin tsarabar da ta musu, Miemee ta kalli uwarta tace Mummy who is she?? Zarah tace miemee do u remember dat monster dat was chasing u in ur dreams?? Da sauri ta gyada kai Tace is she d monster mummy? Zarah ta daga mata kai alamun Eh, da gudu miemee ta ja er uwarta biebee sukayi daki. Badiyya ta dago cikin duniyanchi tace dats very brave, kina brainwashing yaranki, mesa baki fada musu m dia daddy’s first love ba? Zaid ya daka mata tsawa Enough, get out now before i call d cops, nd u knw here u dont bribe cops, so ki fita tun muna shaida juna Badiyya, Zarah tace u are asking her nicely, ta finciko badiyya ta wurgar a waje kamar wasu kayan waki, ta koma da sauri ta dauko ledojijinta ta watsa mata su a fuska ta nuna ta da yatsa stay away frm my husband. Kika sake dawowa gidan nan zakiga abunda zai faru dake.Ta kullo qofar sa qarfih. Zaid ya sunkuceta yace karki damu, she isnt going to ever come back, nd if ta qara dawowa, she is going to face me not u. Ta rungume shi tace i love u yazayd lets go nd calm ur babies down yayi murmushi tare da nufar dakin yaran da ita(wanda basu karanta Akwai Lokaci na biebee isa ba, ku nema ku karanta). **** Kuka Badiyya keyi sosai, wai itace nan? Mqewa tayi tana bin hanya tana kuka, Zarah nd Zayd must pay for dis, wayarta ta ciro ta latso Bokanta, tana kuka tace Boka sun wulaqantani boka ina so kayi musu— shiru tayi ta bi wani gu da kallo, Numfashinta qiris ya rage ya dauke sakamakon wanda ta gani tsaye daga gefe sanye da 3qtr da top sai Hula Qube ta mazan hausawa, waya yakeyi kuma da harshen hausa, Boka yace hello hello diyyan shagali kina jina? Da sauri Badiyya tace zan sake kiranka, ta share hawayenta ta nufa gurinsa tun da ya dago kai ya kalleta be dauke idonsa ba, ya cigaba da wayarsa Jawad kasan dai banda manyan kaya? Ka dinko min kuma kace ma tsoho ba sai ya biyoni ba, cikin satin nan zan dawo, Bye i gotta go. Daidai nan Badiyya ta fashe da kuka da sauri ya qarisa gunta Hey Miss, are u okay? Ta girgixa mai kai, wat happened to u? Cikin kissa tace yau na xo banda ma sauki, kallonta yayi yace kina jin hausa ne dama? Ba gashi nayi kaji ba? Muje na sama maki masauki, tace bansan kowa ba, pls take me wit u, bansan hannun da zan fada ba, kaga kai musulmi ne danuwana pls ka taimakeni ya danyi guntun tsaki yace da uban wa ya kawo ki nan din? Tace wlh Grads naxo, ya tsaida musu Cab, ya shiga gaba ta fada baya da sauri, Wooow take fada a ranta, wannan gayen ya hadu,ban taba ganin hadadden gaye kamarshi ba, yo wannan ai ya fi wanda tazo qasar danshi kyau, Ai dole zatayi aiki kan wannan, dole take samun wannan a matsayin Miji, tana tunane tunanenta suka iso wani dan qaramin gida, Ya fito ta bi bayanshi ya bude suka shiga, har dakin shi ya kaita, yace ki kwana a nan kafin gobe na sama miki gurin zama, ta yi mai far da ido, tace Nagode sosai Allah ya saka da Alheri. Ya miqe zai fita, tace Bawan Allah kai dan Nigeria ne? Ya daga kai eh, wani gari yace Maiduguri, tayi farr da ido, laaa ashe dan garin mu ne, pls ya sunanka? Cikin qosawa yace Sunana ZAID MUDASSIR ZAILANI 14. GIDAN GANDUbyBiebee Isa Badiyya ta maimaita sunan Zaid sunanka? Ya ce eh sunan kenan, ya bar mata dakin, badiyya ta fada gado tana murna, Zaid ya tafi Zaid ya dawo, wannan zaid din yafi Zaid Ali kyau da wayewa, to su zarah a jiqa zaid a sha na sami wanda ya fi shi komai, daman wanin halin ga Allah baiwa ne wannan zaid din bazan yarda ya kubuce mun ba, haka ta kwanta tana me farincikin wannan sauyi da Allah ya mata. ***** Zaid M.Zailani jikan Alhaji M.Zailani, da Hajiya karime da ga Mudassir da Abida Fari dogo me cikar halitta, Shekarunsa 28, a yanzu ya gama karatun likitancinsa a nan Oxford University, Zaid ya cika komai saidai matsalarsa Daya shaye shayen da yakeyi da taurin zuciya, be bin mata, a ganinsa mata matsala ne, yanmatan turawa sun sha chusa kansu gunsa amma ya na basarwa, Tina kadai yake saurara itama Iyakarsa da ita romance be zarcewa da yaga ta na neman wuce gona da iri zai tsallaketa, Zayd be shakkar kowa abunda ya sa agaba shi yakeyi, ba me chanza mai raayinsa tun yana qarami, ko Jawad sai dai ya shafa mai lafiya gurin Kaffiya, sun Sha fada da Zayyad, Lokacin da suke makaeanta Zayyad na mai nasiha kan shayeshaye, amma sai ya fara mai masifa yana fadin its a free world, so kowa yayi harkan gabanshi, duk Zuri’ar M Zailani daga iyayen zuwa jikokin ba me shan ko da sigari ne, sai Zaid, be fiye shan taba ba sai Giya, shan giyansa ma na masu aji yakeyi, sai dare yake sha. Hakan ya kasance a yanzu, fridge ya bude ya dauko kwalbar Giyyanshi ya fara kwankwada, yana lumshe idanuwa. Badiyya ce ta fito daga dakih ta na neman kicin Ganinshi tayi kwance kan 1sitter, daga shi sai singlet, nan da nan diyya ta kwadaitu da shi, haka ta haye Zaid, cikin bacci yaji ana shafanshi, ya miqe da sauri idanuwansu suka qanqance, Zaid ya hankadeta, cikin tangadi yace keee, are u trying to rape me?? Diyya ta mai far da ido, ta sa hannunta kan bakinta tace mai shhhh, ya koyi shirun, ta fada kanshi ta shiga kissing dinshi, ya biye mata, tana qoqari zuge mai belt yayi saurin watsar da ita a qasa, ya nuna ta da yatsa dont even think abt dis. Yayi cikin daki ya barta yashe a qasa, side smile Badiyya tayi tace muje zuwa. Daki ta bishi ta ganshi yashe kan gado, gyara mai kwanciya tayi ta zo ta baya ta runguneshi, suka yi bacci, assalatu ya tada Zaid, ganin Badiyya yayi rungume dashi tana sharar bacci, komi da ya faru jiya ya dawo mai, ya qare ma Badiyya kallo, kyakyauwa ce, daman akwai masu kyan nan a Naija, well haka yake son mace wayayya, ya miqe ya shiga toilet yayi wanka tare da dauro alwala, be tada ta ba ko da yayi sallah, ya shiga kicin dan hado musu brk fst, 8am ta fito Tana wannan yauqi tana kwarkwasa ta zube jikinshi,ta bashi peck G’mrn My Zaid, be hanta abunda take mai ba, m so hungry, yace i cooked u brkfast, tayi farrr rwly? Show me, Yace i will if u let me, ta gane me yake nufi ta daga shi da sauri, ya riqo hannunta ya kaita har kichin, suka zauna suka ci tare, harda feeding juna, cikin kwana 3 badiyya ta siye zuciyar zaid, haka yake son Matan Naija su kasance a waye, kullum suna maqale da juna. Badiyya ta fahimci Zaid, iyakanshi Romance. Sai ta daina zaqewa tana biye mai yanda yakeso. ******* Ta kalleshi cike da qauna tace My jawad, wats troubling u dis days? Yayi faking smile yace bakomai baby, tace me ya sa ka tafi ba tare da kamin bankwana ba lst 3weeks? Kuma da kazo last week ba mu samu munyi magana ba, me ya faru? Yace bakomi kissu na, tace har ka fara boye mun abu ko ya jawad? Noo baby ba haka bne toh menene? Nan ya kwashe komai ya gaya mata game da abunda ya hadasu da fadila, bilkisu ta tashi tana huci kam balaee, Shine ka qyaleta? Yace hey babe chill mana, ya wuce, tace wlh be wuce ba, ya kamo hannunta duka biyu yace nace ya wuce ko? Ta ce naji, ta miqe ta barshi zaune.Dakin Aj ta shiga ta na huci ke lpya? Tace kinji kinji, ta kwashe komai ta gaya mata ita ma tace balaee, harda Ya’amar dina aka ma rashin kunya, tashi muje sassan su.suka fita gabaki daya. ***** Hajia Ama zaune tana bare gyada, su Bilkisu suka shigo, sai da gaban hajia ama ya fadi don ba zata iya tuna ranar qarshen da suka shigo sassanta ba, Ba su da niyar gaisheta, tace mai gado lapya? Bilkisu ta watsa mata harara hanifa tace ina maras kunyan jikarki? Fadila nake nufi Hajia Ama tace ba sa nan suna chan gidan Yayanku hafiz dukkansu 3, yayansu dai ba yayanmu bq, don mu ba hada jini da mayu da aljanu ba, hajia Ama tace kuyi hqri, Bilkis tace idan bamuyi hqr ba hauka zamuyi? Suraj da Zayyad da suna cikin dakin Ama, tun shigowar su sukejin su, Suraj yace yaran nan basu da kunya, ya fita Zayyad ya bi bayanshi, ke uban wa kuke ma magana haka? Hanifa ta kalleshi galala ta watsar, dan ubanki nikike ma wannan kallon? Tace an kalla din, bilkis tace ke kika tsaya kulashi, ni ai idan na raina bola ko shara ba zubawa cikinta, tass kakeji ya kamtseta da marih, ya juya ya ba hanifa nata Allah ya isa mugu azzalumi shege daniska, charr ran maxa ya baci, belt ya ciro ya fara shauda musu, Zayyad ya qwace su yace ku gudu, yaja shi yana haba, meyasa ka biye musu, hajia Ama ma fadan biye musu da yayi takeyi. Da gudu suka yi sassan Hajia Babba suna kuka, hankalinga ya tashi, da qarfi ta fito, wai waye, uban me kuke ma kuka? Nan suka shirga mata qarya da gaskia, wai Zayyad da Suraj ne suka kullesu suka musu dan banzan duka, ko dankwali bata sa ba tayi sassan Hajia Ama da sauri masifa na cinta, Aishalle yau sai kin ci buhun ubanki, kika sa jikokin ki suka ma bayin Allah duka ko? Nima yau sai munyi na mu, Ama ta fito, suraj da Zayyad na bayanta, tana kar ku sake kuce komai, kuna jina? Ama ta kalleta tace kiyi hqr yaya karime, ba haqurin da zanyi, shegu mayyu wanda suka gaji maita, sai na daka ki yau cikin gidan nan, tayo kanta gadan gadan ta maqure nata wuya, Suraj ya finciko hajia babba ya watsar a qasa, wani irin Ihuuu hajia babba ta sake kamar an sa Lasfika, daidai nan Jawad ya iso, yana zuwa ya sakar ma Suraj nushi a hanci, suraj beyi watawata ba, ya rama nan dambe ya kaure, Zayyad yazo da niyyar rabasu, Jawad ya kaimai nashi nushi a baki, nan zayyad ya zuciya ya rama, sai abun ya koma 2in1, Ihu su hanifa keyi hajia babba nayi, Hajia Ama tayi saurin shiga sassan Umma hajja don ta ga ko su baba Abbakar na nan, fadan qarfi akeyi anan fadila, Maysah da Islah suka shigo gidan, ganin fadan maza yasasu sakin kuka duka, Maysah tayi sassan Tsoho da gudu, bawanda ya iya shiga fadan sbd duk mata ne, Islah tayi boys qrts don neman Yasamir. Har jawad ya far habo ga jini ta baki. ***** Shigowan shi gidan kenan, daga nesa ya hango su suna dambe, hango jawad yayi yana firda jini, danuwanshi uwa daya uba daya aka ma wannan taron dangi? Balaeee, yarda trollynsa yayi ya cire er whyt top dinsa yayi wurgi da ita, ya ruga da gudu, wani tsalle yayi ya chafko zayyad ya hadashi da bango, ya finciko Suraj ya dinga kaimai nushi, abunka da wanda ke gym’n Jawad ya dago kai ya kalleshi ya sakar da murmushi suka tarar ma Suraj, suna duka, daidai nan Tsoho ya iso gurin Ba kasafai yake fitowa daga parlornsa ba, amma yau shine har sassa, Su hanifa sai kuka akeyi, hajia babba na ganin tsoho ta qara fashewa da kuka, Samir ya rugo da gudu tare da Mu’ammar zasu shiga filin dagan Tsoho ya musu alamu su tsaya, tsoho yace ku bar fadan nan, Ku bari nace, Jawad ya bar dukan Suraj, shi ko wannan cigabawa yayi da kilar suraj kamar Allah ya aikoshi, tsoho ya qara cewa nace ka bari ko? Ai da alamu be jin tsoho, da qarfi Tsoho Yace ZAIDU 15. GIDAN GANDU byBiebee Isa Ture Suraj yayi tare da zuwa ya dauko rigarsa ya nufi sassan su, duk suka bishi da kallo, Tsoho ya kalli Samir tare da miqa mai wayarsa ya ce kiramin Dr Munnir, hannu na rawaSamir yayi dialling no din, ringing daya ya dauka ya miqa ma tsoho, Allah ya qara ma tsoho tsawon rai, Dr muna lpy? Ya amsa, yauwa danAllah kazo ka duba min yara na nan, yace toh gani nan zuwa, Tsoho yace kowa ya tafi sashensa. Zayyad ya kama suraj ya kaishi dakin Ama, aka watse. Ba a jima ba Dr yazo, a duba Suraj, ya bashi pain reliver Tsoho yace aje a duba Jawad, ko da Dr yaje sashen hajia Babba korarsa tayi tace ba sa buqatar likita munufukan banza.. ****** Har kwana 2 shiru kakeji, kowa yayi zaton Tsoho zaiyi magana akan fadan shekaran jiya qala be ce ma kowa ba, kamar baayi ba, Be qullaci kowa ba, ko da Zaid yazo gaisheshi be nuna mai komai ba faramfaram, yana mai wasan kaka da jika, har suna sa ran Tsoho zai masu magana amma be ce komai ba. Hajia Babba ji take da Zaid, duk cikin jikoki ta fi yi dashi, amma gurza mata RM yakeyi, mamanshi Abida ma tafi sonsa. ***** Lamarin Gidan ya qara tuburewa sabon Gaba ya qara qulluwa, Samarin Gidan kuwa zumuncin su ya baci, dama suke zumunci a gidan amma tin bayan fadan nan ba me cewa dan uwansa qala, Gaba me qarfih suka dauka da junansu. Duk wa’annan abubuwan da suke Tsoho na sane da su. Ya samu su Ido, yana tunanin shikuma haka Qaddararsa take? Gaban da Iyalansa keyi na matuqar damunsa. Amma InshaAllah komi yazo qarshe, yasan abinyi.. **** Haka ne bigbrosamir abubuwan gidan nan ya rinchabe, kowa gaba yakeyi, ni ba abunda ya damen da gaba kowa nawa ne, yace shiya sa kike burgeni ba ruwan ki da ‘yan ubanci,tace kaima ai haka bigbrosamir shisa nake sonka, yayi daria, yanzu ka fa da mun wannan shigar zai burge Yazayd? Samir yace sis na fiso ki bar mgnr Zaid, tayi rau rau da fuska zatayi kuka, ba zan mishi ba ko yasamir? Ba zaiso ni ba? Duk ta bashi tausayi don yasan ta na son zaid, yace kar ki damu zai soki, bana so kikai kanki ne, na fiso ya zo gunki tace toh shkn bigbrosamir, zan kama kaina. ***** Ta shigo Gidan da motarta, Taci gayu sosai, ta fito ta na taku daidai, fitowar Amira daga sassan Umma hajja kenan taga baquwar fuska, Amirah ta nufeta da murmushi sannu da zuwa, Badiyya tace yauwa, Amirah tace gun Hajja Ama kika zo ko umma Hajja? Badiyya tayi far da ido, ko daya, gun Zaid nazo da fatan yana nan, Nan da nan fuskar Amira tayi dif, tace bashi kike binshi ko tara? Diyya tayi dan murmushi yan dunia tace ko daya naxo ansar zuciyata ne da ya sace min, da fatan kinsan inda ya ajiye shi, in ran amira yayi dubu ya baci, tace ke shegia eriska me bin maza har gidansu, ki bar gurin nan ko wlh na miki tunbur kuma na lalada miki dan banzan duka Badiyya tayi daria, ke yarinya, kinsan dai ni ba tsarar ki bace ko? A banza zan baki shekaru 5 ko 6, zan miki uzuri daya dan naga kina kama da myzayd, nd kamar kina hauka da sai kinyi nadamar furucin nan, Amirah tace na rantse da Allah ina iyawa, idan kin san mutuncin kanki ki bar gidan nan ynz, in ko ba haka ba, zaki ga Haukana don mugun bugu zan miki, na kareraya ki, na kaiki asibiti na kuma yi jinyarki, Daria sosai badiyya keyi, Amira ta kwnace dankwali au daria ma na baki ko? Tayi dammara, daidai nan Maysah ya qaraso gun da gudu ta sha gaban Amira, Haba Amira me ya hadaki da baquwa? Wannan er iskar zata shigo mana gida tai mana karuwanci, wai her Zaid, ko uban wa yabata yazaid din, haba Amira kiyi hqr mana, ke dalla matsa matsoraciya, tsayuwar rin wannan cikin gidan nan balaee ne, Ji gashin doki, ji man kanti ji matsatsun kaya, wlh kamar jikar bokan tudun qarfe, ai wlh sai ta bar gidan nan ynz ba anjima ba, kafin Allah ya jarrabe mu da Kwarantsa cikin Gida, Maysah tace haba Amira, ita ko diyya daria kawai take, Maysah ta juya ta kalli diyyah haka kurum taji gabanta ya fadi, ko me ya sata faduwar Gaba oho? Ta dai daure tace baiwarAllah kiyi haquri danAllah, Yazayd kike nema? Bari a dubo maki shi, ta ja hannun Amira, daga nesa suka hango Yazayd din na jogging, ita ko badiyya ta qarasa gun shi, shikuma ya daga ta sama suka rungume juna, Haka kurum Maysah taji gabanta ya tsananta bugawa, Amira kuwa baki ta bude galala, kaiii Rumguma? Tsanar Yazayd da karuwa(sunan da ta samata)ya shigeta, meye haka, gabansu suke iskanci? Bata ga komai ba sai da taji badiyya nacewa haba Zayd kai da kace zaka nemeni har kwana 5 shiru? Nayi missing dinka, ina tunanin ko ka mance ni? Cikin sigar lallashi yace so sorry my diyyah, wlh i was busy ne, har yau ban siya sim ba shisa ban nemeki ba, but its a good thing u came over, i’m glad to see u, ya akayi kika gane gidan? Ta mai far da ido, kasan familyn Zailani ba boyayye bane, yace haka ne, Sai sannan Zaid ya lura da Meerah da ke tsaye wata a gefenta ba tare da ya kalli Maysah ba, ya kalli Amira yace ke ya ma sunanki?? Amirah ta watsa mai wani mugun harara, Badiyya tace kai honeybunch ur sis is hilarious, ya danyi gyatsine yace haka take bata da hankali, ya qara kallon Amira yace Zo ki kai Badiyya gurin Hajia Babba kice mata baquwa tace, Badiyya tace Oh no dear, ba yau ba, i jus came to check on u, but next time musamman zanzo gaida Inlaw’s na, yayi dariar jin dadi yace yauwa sweety, ya ja hannunta ya rakata har mota, Amirah da Maysa suka bisu da ido, Maysah na tir da wannan hali nasu, Ameerah kuwa takaici da baqin ciki kamar tayi kuka, Maysah ta ja hannunta ta fizge tayi dakin Yasamir,Yana ganinta ya miqe tsaye yace lilsismeerah menene waya tabaki? Ta na huci, bigbrosamir daman Yazayd dan iska ne? Ynz wata tazo gidan nan nemanshi kaga yanda ya rungumeta? Ta kwashe komai ta gaya mai, Samir yace toufa, shima Zaid da rigima yake, yasandai ba wanda zai aura mishi bare, kar ki damu kece matarshi, na auri wannan? Allah shi kyauta na aureshi, kai kaga abunda sukeyi? Ai wlh bazan aureshi ba, shi gashi wayayye. Yayi karatu turai ya zama chris tucker, toh wayewa ma ya ci ubanshi, Samir daria ya fara, isit funny bigbrosamir? Ni ynz wa zai aureni? Kowannen ku is in lov? Kuma ni ba zan auri daniska ba wlh, kar kuma Tsoho yace zai zaban mun daga cikin yayyinmu wanda sukayi aure. Shidai Samir har yagaji da surutan Amira, ya daiyi shiru yana jinta, wani Lokaci tabashi daria wani Lokaci ta bashi takaici, shidai yace Allah ya shirya Amira nikuma biebee nace Amin 16. GIDAN GANDU by Biebee Isa Hajia Babba, Hajia Ama da Umma Hajja zaune a parlor, Tsoho ya kalli Ama yace Aishalle me ya faru sati 2 da suka wuce? Aishalle tayi murmushi don ta san ko ba dade ko ba jima sai yayi maganar, nan ta kwashe komai ta fadi mai tun daga shigowan su Hanifa har fadan, Tsoho ya jinjina kai, Charaf hajia babba ta chafe, baka da labarin rashin ta idon da Fadila ta ma Jawad, rashin kunya da zage zage, amma be ko kalleta ba balle ya duketa, toh shi suraj ya hade bilkin da hanifan ya zane, shi ko zaid ya zo ya lakada mai na jaki ai dan’uwa befi danuwa ba. Tsoho yace shikenan, Allah shi kyauta, ku tashi ku tafi, ya kalli Umma hajja, yace ki turo mun Hassan Hussaini da Gambo tace to Mallam hajia babba ta buga tsoki, M.Zailani ya gyada kai Allah ka shirya. ******* Baba Hassan, B.Hussaini da B.Gambo zaune a kasa kan carpet, Tsoho yace toh kunji hukuncin da na yanke ya kuka gani? Baba hussaini ya nisa yace anya Baba wannan abu xai yiwu, kasan gaban nan me qarfi ne tun kafin a haife mu akeyinshi, sai nake ganin kamar wuta za a qara ma lamarin, tunda duk basu jituwa bane, maganin kar a fara kar ayi, Baba Hassan ya girgiza kai yace aa ina ga hakan ne maslaha a cikin wannan gaban, dole muke kawo qarshen wannan Gaban kuma inaga wannan ce hanyar da zai sa a samu sulhu, So ina ga Baba hakan daidai ne, Baba Gambo yace Hakan daidai ne kuwa baba, sai dai a roqa Allah ya daidaita tsakanin mu duka, M.Zailani yace Hussaini ka fahimci abun da Yayanka yace? Baba Hussaini ya gyada kai, yace wannan gaskia ne, daman bawai naqa bane ina gani kamar ba za a daidaita ba, baba hassan yace always pray for d best broda. Yace toh Allah ya sa mu ga da kyau. M.Zailani yace toh shkn tunda har kun amince da Raayina. Hakan zaayi (ni nace me zaayi tsoho? Harara ya wurgo ni da ita) ******** Maysah da Tsoho suna zagaya gida, ya na bata labarin Soyayyar shi da Aishalle, tana ta daria yace muje mu kaima Yayanki Ziyara, Tace wanne daga ciki? Yace muje dai, rabon da Tsoho yazo bangaren samari Har mantuwa ta manta, kai tsaye dakin farko ya qwanqwasa ya shiga, Zayd ne kwance da fara singileti ba bacci yakeyi ba amma daga ganinshi buge yake, ga kwalbar giya ta Gulder da Star ya shanye, Gefenshi Diyya ce kwance tana bacci, Tsoho firgici Maysah firgici, tsaf tagane wanda tayi fada da amira ce shekaran jiya, lallai Abun Yazayd ya girmama, har gadon baccinshi yake kawaota, Allah ya shirya! A hankali Tsoho yace Giyah? Ga mace Kwance a cikin Gidana? Inalillahi wa ina ilaihir rajiun, Zayd ya miqe duk da ya dan tsorata amma da yake dan dunia yace me ran qarfe lafia ka shigo Sassan mu? Ko nema na kakeyi? Tsoho ya share yace ziyara kawai na kawo ma, Amma bari muje kafin ya ce komai Maysah ta riga tsoho fita, jikinta rawa yakeyi, har suka koma Sassan tsoho basu tanka wa Juna ba, Duk Zuri’ata Zaidu kaine Daban Allah ya shiryaka Dole na muku Aure, dole nake aurar daku duka, Ya Allah kai mana da kyau. ****** Fadila da Suraj a dakin hajia Ama suna Soyewa, tana zuba mai shagwaba Wai gaskia ba zai tafi kano week din nan ba, yace baby kiyi hqr so kike a koreni a wajen aiki? Tace ba sai a maka transfer ba? Yace ina kike so mu zauna idan munyi aure? Ta daga kai sama tana tunani tace Kaduna, yace daman tunanin mu daya, kar ki damu da hannuna na zana gida a kaduna har an fara gini fadila tayi ihun murna tace thank u mysuraj, Sarkin Gida ne ya shigo da Sallama yace Tsoho na kiran ku, suraj yace mu suwa? Yace dukkan ku na cikin dakin nan, har da Hajia Ama, taro ne na gaggawa, suraj yace toufa Allah ya sa lapya, fadila gaya ma su hajia a ciki da su Islah, aka sanar dasu duka. Kowa ya Hallara abun mamaki harda yayyinsu da matansu da sukayi aure na nesa ne kawai babu to lapya inji Islah?duk suka zazzauna, One by One tsoho ke kallonsu, daga matayensa zuwa yaransa zuwa jikoki harda masu musu Abincin GANDU, Tsoho ya gyara Murya Ina Zaidu?? Jawad yayi qarfin halin cewa yana Dakih, be ji aikena bane? Jawad ya miqe bari na kirashi, yace kai Jawad Zauna, Ya kalli inda mata suke yace RUMAH jeki kira yayanki Zaid, gabanta ya fadi haka ta miqe tayi Sassan Samari, ta kusa minti 5 tana tunannin yanda zata shiga dakin, sai tayi jihadin Sallama da qarfih, fitowanshi wanka kenan, daga shi sai towel, yace waye? Shigo, ta shiga saurin rintse ido tayi, ya daure fuska ke Lapya? Uban me ya kawo ki dakinah? Tace kayi haquri, Tsoho ke kiranka, kowa na chan kai kadai ake jirah, tana kai wa nan tayi saurin fita yayi dan jimm tabbas ya san meeting din nan nashi ne, ya dan firgita amma dayake namijin dunia ne ya dake ya zira jallabiyansa yayi cikin gida da takunsa. Ya shiga wakeken parlorn da Sallama, Gabanshi ya fai ganin idanuwa akansa, duk ya tsargu ya sha jinin jikinsa, kusa da Jawad Ya zauna. Tsoho yayi Bismillah tare da guntun muqqadima da sallama duk aka amsa mai, Ya fara cikin maganarsa ta manya : Ahh, batare da bata lokaci ba, kamar yadda kuka sani a wannan Zuriah tawa, idan Namiji ya fara aiki, Mace ta gama sakandire ana masu aure, kuma ni ke zaban musu mataye da mazaje, kuma DOLE abi umarni nah, kasancewar ina da Zuriah da yawa nake hada aure uku uku, ko hudu hudu wata sain har biyar biyar, wannan abu ne da kuka sani ba sai na dinga nanata shi ba a duk lokacin da zanyi hadi, Bana Zaa aurar da Mutane 12, maza 6 mata 6, gaban Masoyan nan 12 yabada HINGIM, fargaba ya shiga zuciyoyinsu, kunsan dai duk maganar da na yanke ta zauna, ko da yake ban yi tsammanin musu daga daya daga cikinku ba don na san kunsan Qaidojin Gidan nan, ba a soyayyah ko auren bare, wacce ko wanda M.Zailani ya zaba shine magana. Gabansu ya sake yankewa ya fadi Tsoho ya cigaba da jawabi, Toh na riga nayi tsarina kamar haka ; ZAYYAD na baka HANIFA, SAMIR na baka AMIRAH SURAJ na baka BILKISU MU’AMMAR na baka ISLAHULKHAIR, JAWAD na baka FADILA, ZAYD na baka RUMAYSAH. Tashin hankali, Firgici, Rudani, Kurumta, Makanta, Bebanci ya dirar ma Masoyan nan 12lokaci Guda ba sa gane komai ba sa jin komai ba sa fahimtar komai ba kuma sa ganin komai… Shin wannan Hadin Zaiyiwu? Shin Wannan Gaba zata tsaya kuwa? Shin Akwai Sulhu tsakanin yan Dakin Hajia babba, da Dakin Ama da na kuma Umma Hajja? This is just the Beginning 17. GIDAN GANDUby Biebee Parlorn yayi tsit kamar ba kowa cikinta sai qarar fanka, Tsoho ya cigaba da magana, kuma zaa daura auren nan ranar jumaah me zuwa ma’ana nan da kwana 7, firgigit suka dawo hayyacinsu kallo daya zaka masu duka zaka ga tashin hankali a fuskokinsu, Jawad ke maimaita sunan fadila a bayyane tare da kallon inda yammatan ke zaune kuka yaga rabin ransa bilkisu keyi, zuciyarsa ya hau zafi da ya hango fadila rakube tana cizgar kuka, lokaci daya ya tuna rashin kunya ta da shirga mishi, nan da nan haushin ta da tsanarta suka darsu a ransa da sauri ya girgiza kai wlh ba zaiyuwu ba da sake. A bangaren Mua’amar kuwa Tunani yake yama za ayi ya auri watan da ba Hanifa ba, ai ba zai mayuwu ba da sauri ya rarafa gaban tsoho tare da ririqe mai kafa, yace tsoho, kar kayi mun haka, ka taimakeni ka bani Haneefa, haneefa ce rayuwata. Baba Mudassir yace kai Mua’amar meye haka?Tsoho ya daga ma baba mudassir hannu yace, barshi ya gama, ina jinka Amar, ko kunya be jiba ya cigaba da cewa tsoho ka taimakeni, kaji tausayina ya qarashe fadi tare da kuka me zafih da ya kubce masa, Tsoho ya shafi kanshi a hankali yace kayi haquri, na san menakeyi, Wata rana zakayi Alfahari da wannan hadin nawa, Girgixa kansa yayi da qarfi tare da runtse idanuwa, Samir ma ya matso yace tsoho danAllah kar ka rabani da Islahulkhair ya xa ayi ka hadani da Amira? Damm gaban Amira ya yanke ya fadi, bata qin samir hasalima ita bata yi baqincikin wannan hadin ba, fargabanta daya Samir Islah yakeso, to idan samir ya qita to wa zai sota? Suraj zaiyi magana Baba Hassan ya wurga musu harara shi da Zayyad ba shiri sukayi gum, Shi ko Namijin duniya wato Zaid, ko a jikinsa don ya san wannan abu ba zai yuwu ba, ya ma xaayi ya auri wannan qaramar yarinya? In short ba me mun auren dole, ni banda mata da ta wuce badiyya so tsoho ma zai tashi daga wannan mafarki coz it will never happen.**** Tsoho ya bi su duka da Ido, Kuka sukeyi ba mazan ba ba matan ba, Idonshi ya tsaya kan Ruma ganin hawaye kwance kan fuskar Maysah yasa zuciyarsa sosuwa, ya furta a hankali Rumah zo nan, a hankali ta miqe ta nufa gunsa, yace Rumah me ya saki kuka? Rumah bakya son wanda na baki? Kuka me tsuma rai ta fashe da shi. A hankali daidai yanda zaijita taceTsoho kar ka mun haka, ya zaayi ka hadani da Yazayd? Tsoho ko ka manta rannan da– da sauri ya katseta ta hanyar sa hannu a bakinshi, ta girgiza kai, ta dan daga murya ba zan yarda ba tsoho, ba zan yarda ba, Mashayi? Mazi— tasss kakeji, Baba Abbakar ya kasheta da mari, abunda be taba yi mata ba kenan, Maysah ta dago idanuwanta da suka rine sukayi jazir ta kalli babanta, a hankali tace Appa ya nuna ta da yatsa, yace ke kin isa Tsoho yayi miki zabi kice ba kyaso? Toh idan ni na haifeki baki da mijin da ya wuce Zaid, sai anyi auren nan, sai dai ki mutu Rumaysa, cikin isa da gadara Zaid yace wai wani zaid din? Ni fa ba zan auri wata yarinya a dangi ba, ina da wacce nakeso, Uncle Abbakar ya wurga mai wani mugun kallo, duk tsagerancin Zaid sai da ya ji shakkun Babban Maysah. Hajia Babba dake zaune ta gama cika pal, tace ai ba qarya yayi ba, duk cikin wannan hadi ba wanda xaiyuwu, babu yanda xaayi ni ko jikokina su hada iri da dangi Aljanu da Mayu, to Alhaji tun wuri ka chanza wannan maganar don wallahi ba zaiyuwu ba, wannan maganar maganar nosense ce, maganar banza, jikana ya auri jikar Hajjo ko Aishalle? Sai dai a mafarki wollai, Parlorn yayi shiru, ta inda Hajia babba ke shiga ba ta nan ta ke fita ba, sai bambami take tayi. Kowa ya xuba mata ido, sai zagezage take tayi, Miqewa yayi Qyam sakamakkon jin kanshi da ya sara Qirjin shi ya shiga yi mai zafih ya sa hannu ya dafe, ba wanda ya lura dashi don hankaliksu na chan gun Hajia Babba da ke ta faman masifa ita ba zata hada iri da dangin mayu da Aljanu ba , Hanyar Qofa ya nufa hannunsa dafe da qirjinsa, ji yayi qaffafuwansa sun gaxa daukar sa jiri ya fara dibarsa, sai ji suke Timmm Tsoho ya Xube qasa, nan aka shiga rigerigen nufan inda tsoho yake, Baba Hassan ne ya sa hannu wurin hancinsa be ji tiririn nishinsa ba, cikin kaduwa ya ce A dauko mota, Jawad Zaid Muammar Suraj da Samir ne suka fita da gudu don dauko mota hankalin su Ya tashi ganin ba alamun Numfashi tattare da tsoho, Suko matan kuka suka sa barin ma Maysah, ita ko Hajia Babba kuwa kururwa take tana cewa waiyo Mallam Kar ka mutu ka barni, kayi haquri kar baqin cikinmu ya kasheka, ka tashi Mallam. Baba Usman ne yace haba Hajia ce miki akayi ya mutu? Tayi saurin cewa Auuu be mutu ba? Be tanka ta ba anan ne Suraj Ya shigo ya ce baba ga motan nan gaban parlor, nan su jawad suka shigo ko wannensu ya dauko motarsa, nan Zaid ya cicibe tsoho shi kadai yayi wajeh dashi, bayan motan da ke parke gab da parlon ya shimfideshi a baya, kowa ya samu mota ya shiga Suraj kuwa da Tsoho ke bayna motarsa ya zagaya ya ja Motar sai Asibitin Dr Munnir na Alheri Hospital. Convoy akayi, saboda kidima Hajia babba da Hajia Ama, da Umma Hajja mota daya suka shiga, motar Zaid, Iya rudewa sun rude, hajia Ama da Umma hajja dai hawaye suke don tun rasuwar Baba Rabi’u basu qara ganin tashin hankali ba irin na yau, ita kuwa Hajia Babba bata fasa ihu ba tana Allah kar ka kashe Alhaji, Allah ka raya shi, Waiyo ni karime, Zaidu ba a iso bane? Zaid da ya qulu sosai, yana son Tsoho sosai yana fargaban rasa shi amma wannan matar ta cika mai kunne, tsawa ya daka mata yace idan ba ki min shiru ba zan zubar dake a nan, da sauri ta kama bakinta. ***** Islah a bayan mota riqe da hannun Maysah riqe da hannun Fadila a bayan motan Samir, Amira na gaba kowannen su Hawaye ke bin kuncinsu, tunda suke a rayuwansu ko ciwon kai basu taba ganin yayi ba. Amma yau shine harda yanke jiki ya fadi, Suna cikin matsanancin tashin hankali wanda roqonsu Allah ya tashi kafadar Tsohonsu.. *** Ko da suka isa Asibitin Already Dr’s and Nurses na jiran su a entrance don tun a hanya Baba Gambo ya kira Dr Munnir ya Sanar dashi komi. A haka aka daura tsoho a kan gado aka jashi zuwa A&E wato Accident and Emergency. Tsoho Allah sa a Dace 18. Gidan Gandu by Biebee Da sauri Liktoci suka du’kufa gurin ceto ran tsoho, Zuriarsa na wajeh hankalin su tashe yake, kowa da kallan tunanin da yake, Hajia Babba sai kai kawo take binibini ta lewa dakihn, Hajia Ama kuwa ta kame guri guda da tsura ma dakin ido, bayan kamar rabin awa, Dr Munnir ya fito yana shar’ce gumi, da sauri suka xagaye shi, ya kallesu ya girgiza kai, yace ku muje office. Har wasu dai suka riga Dr shiga ofishin shi, nan da aka zazzauna, wasu kuma na tsaiytssye don duk Girman Opishin Dr ya gaza dauke Iyalan Zailani.. Dr ya kalli Manyan Yarsn Tsoho, Yace ya akayi haka? Su Baba Hassan duk suka zaro ido? Yace ya kuka bar Ciwon Zuciya ya ma Tsoho mummunan kamu farat daya? Duk suka dau sallalami, Ya kuka yi wannan sake? Hajia Babba tace wlh baqin cikin mu ne, Waiyo ni kaina. Zaid ya watsa mata mugun harara, ya cigaba da cewa, munsamu mun shawo kan matsalan da qyar. toh gaskia Dole ku kiyaye bacin ran sa, dole kuke mai abubuwan da yakeso, nd ku nisantar da shi daga abubuwan da baya so, Nd dolenku kumai abun da yakeso kafin ya farfado, don gudun hakan na iya sa wa zuciyarsa ta buga farat daya. Gaban kowan nensu ya fadi, Mu’ammar ya girgiza kai ya fita daga dakin, Jawad ya bishi hakan nan Zaid. Duk aka bisu da ido, Dr yace idan kuma kun gaji da hidimar sa tunda ya tsufa ku barshi kawai ya mutu, Hajia babba ta zunduma uwar ashar, Dr kaci Kwal Ubanka, mu barshi ya mutu fa kace? Yace ahtoh, ai don ina ganin abunda ya ke so me girma ne, ba zaiyuwu ba, tace Dole kuwa zai yuwu, dole a aurar dasu ga maqiyansu,. Ke kima waanan jikokin naki magana, dole suke aurensu ba don na so ba, sai don ceto ran Mallam. Ta miqe tare da fadin tashi dan Usmanu, muje mu ga yaran nan. Balki ku biyo mu duk suka bi bayanta jiki a sanyaye, ya rage daga Zuriar Umma hajja sai na hajia Ama cikin ofisihn Dr. Dr ya miqe yace toh bari na barku ku zanta. ***** Ai wallahi ba zan yarda na auri wata Islahulkhair ba, Ya zaayi ma hakan? Da sauri Aunty Sadiya ta riqi danta tace Amar baka fini Tsanar wannan hadin ba ban qi ayi tashin hankali ba don a fasa auren nan, but bamu da choice, i love my Father, i cant watch him die, please sonn, u nd bilkis will listen to me and marry dem for a short period of time, da Yaji sauqi xaka saketa ka auri Hanifar ka kaji? Kema dole muke matsa ma Suraj ya sakeki kinji? Bilkisu ta na kuka tace indai wannan zaisa Tsoho ya tashi ya ji sauqi toh wlh ko waye xan aure shi. Aunty Sadiya ta rungumeta yau diyata. Its just for a short period of time. Aunty Abida ta kalli nata yaran tace dat goes same for d u three, Zaid, Jawad, Hanifa bama son wannan hadin but we love our Father. Shine Gatanmu da duk wanda muke taqama dashi. We cant let him die. I knw y’ll love Tsoho nd Ya’ll sacrifice for him ryt suka gyada kai, then do dis for him okay? Nd remember its just for a short period of time… Aunty Zainab rungume take da dants Samir daga chan gefe Baba Gambo na kallonsu cike da takaici, kuka ko Samir kamar mace? Amirar Annoba ce? Aunty Zainab ta kalleshi ta mai Alaman ya fita, Baba Gambo yayi gaba. Ta shafa summar kansa tace *Samir* yace Mami kiyi shiru, dole zan Auri Amira don ceto ran tsoho Amma dole zanyi kukan rabuwa da Islah. Mamin tace haba Samir, abunda yayi Islah shi yayi Meerah, ka duba ka gani, da sauri yace wlh shes nothing like dat– yi shiru mana. There are times da zaka so abu sai Allah ya hanaka don ba Alheri bane a gareka, sai ya Musanya maka da abun da yafi Xama Alheri, Maybe Islah ba Alheri bace a gareka, Maybe Amirar ce Alheri, kuma ita Allah Ya tsagaa rabonka da ita. Think wise son, u are d bravest i’ve ever seen, ya qirqiro murmushi yace i will marry Amira. Tayi murmushi tasan ba ya amince da Amira ba ne Aa sai dai don kawai ya faranta ran maminsa. **** Toh ni ba sai nace muku komai ba, duk nan kun mallake hankulanku, nd kunsan whats right, so i trust u to do the right thing, Baba Hassan ne ke wannan maganar.Umma Hajja tace ai na san Yan jikoki na da ladabi da biyayya, masu son Farincikin Uwayensu, nasan ba zasu bar son zuciyarsu ya shiga cikin wannan Lamarin ba, Baba Hussaini yace toh ya kuka ce? Hajia Ama tace ai nasan jikokinmu sun Amince, don suna son wannan tsohonsu sosai koh? Rumaisah tace idan akwai wanda yafi makaho makanta, kurma kurumta gurgu gurgunta, zan aureshi don ceto ran tsoho, wanda ya soni ya qaunace ni, Fadila ta kalli Suraj, tace nima na amince zan auri YaJawad duk da na san aurensa baraza na ne a kaina, Amma ina son Tsoho sosai, dole nake haqura na ba Tsoho abunda zaisa sa farinciki. Islah na matsar kwallah tace Zan auri Ya Jawad. Zayyad yayi karaf yace muma mun Amince zamu auri Hanifa da Bilkis Allah ya sa hakan yafi zama Alheri Aka Amsa da Amin. Hajia Ama ta kalli Baba hussain tace na gaya muku yan jikokina Akwai ladabi Biyyaya. Yace ai nagani Allah muku Albarka Ameen… Hajia Babba ta shigo da zurianta a bayanta fuskokinsu murtuk, suka zazzauna. Dr Yashigo yace toh duk kun shirya ba Tsohonku abun da yakeso? Sukace Ehhh. Yace toh MashaAllah. Allah ya tashi kafadun shi. Yace kuma a barshi ya huta, yana so kowannensu yaje gida don be son hayaniya. Haka Baba Hassan ya sa aka tattarasu akwa maida Gida. Da qyar Hajia Babba ta amince zata tafih. Daga shi Sai Baba Ussaini suka tsaya… GASKIAN LAMARIN. Kwana 2 kafin (2days Back) TSOHO zaune da Family Doctor dinshi Dr Munnir, kuma amininsa wanda ya san duka Sirrin Tsoho da yanayin GIDAN GANDUnsu, , amma Tsoho ya girme mishi nesa ba kusa ba, don ko tsaran su Baba hassan ne, Tsoho yace Dr bansan yanda za’ayi yi na hada auren nan ba, don kasan dan yanzu ka haifeshi ba ka haifi halinsa ba, suna iya bijire mun suce tunds basu na haifa ba zasu mun rashin ta ido balle dukkansu soyyaya suke, toh ina tsoron su ki Amincewa. Dr ya nisa yace Akwai Shawara idan zaka iya, Tsoho yace me ke nan? Dr ya sausauta murya ya ma tsoho qusqus a hankali me kama da rada, Tsoho yayi daria yace hakan ma zaayi, ta wannan hanyan zan magance duk wata matsalata. Zanga idan Zasuyi man Hallacin na, Zangani idan ina da mahimmanci a rayuwansu, naji dadin shawarar nan amma taya zanyi na zube qasa har na dauke numfashi na? Yace kar ka damu, akwai maganin da zan baka ka sha, be da illa. Zai taimaka maka gun aiwatar da qudurinka, kuma idan aka kawo ka asibiti, da drip din da Allurorin da zaka sha duk masu Amfani ne ga me lafiyayyen jiki kamar su Bcomplex d.s. so kar ka damu, ba abun da zai shafi Lafiarka. Tsoho yayi murmushi yace nagode likita Allah ya sa mu dace yace Amin…Toufa jamaaa kuna jin wannan plan din na Tsoho? Duk yabi ya tada ma Zuriarsa hankali🤔🤔 nidai nace kaiii Tsohon nan Namijin Duniya ne. _Bibilicious Biebee_ Like · 1 · Reply · Report · Aug 4 Phatee Lamin 19. Gandu Gandu by Biebee Isa Sai da Tsoho yayi Baccin Awa12 kafin Maganin bacci ya sake shi, A lokacin Daga Dr sai Baba Yan 3, Dr munnir yazo yana duba shi, DrMunnir ya kashe ma tsoho ido alamun komai daidai. Sai yace MashaAllah jiki ta warware, ina ma iys sallamanka. Amma zan barka ka dan huta, Tsoho yace me zai zaunar danih tunda naji sauqi kunsan da ina cikin hayyacina ai da ba a kawo ni nan ba. Dr yayi daria yace haka ne. Nan ya rubuta musu takadar Sallamah, Baba Hassan ya kira Suraj yace kazo kai maida mu Gida. ***** Kowa yayi murnan ganin tsoho ya tako da Kafarsa. Barin ma maysah da take kukan murna, don ta ba Tsoho mutuwa. Sashensa yayi Hajia Babba sai rawan Jikin Alhaji me kake so? Alhaji me za a maka? Yace wanka zaiyi, nan BabaAbbakar ya umurce kowa da a bar Tsoho ya huta… WASHEGARI Tun daga nesa ta hangoshi bataso ya cimmata sai ta qara sauri, tun jiya take avoiding dinshi, da gudu ya tankarota, yana kiran Fadila, haba Fadila ki tsaya mana, Ya qaraso, Fadila y are u avoiding me? Tace Ya Suraj yace shhh, fadila Tsoho ya ji sauki, ba abunda ke damunshi ynz, lets run, lets leave dis place, muje wani wuri a daura mana Aure, i cant do without u, kukan da take boye ya kubuce, sai da tayi me isarta ba tare da ya hanata ba ta girgiza mai kai, tace Yasuraj wallahi tallahi ina sonka, zan auri Ya Jawad and zaka auri Bilkis, idan muka gudu, mukaje aka daura mana aure me mu kayi kenan? Mu bijire ma iyayen mu? Bakin cikin mu ya kashe tsoho? Gaban ya cigaba da wanzuwa frm generation to generation? If we leave, they will be seperated forever, maybe this f only way to End our Family’s Malice, Ka roki Allah ya sa hakan yafi Alheri, And Allah ya ba mu ikon rungumar wannan Kaddarar, tana kaiwa nan ta ruga da gudu. Tayi sashensu, A hanya ta ci karo da Bilkisu da ta fito daga Sashen Tsoho, taja ta tsaya, Bilkisu na watsa mata harara, tace listen to me Fadila kar ki ga kamar Gobe Zaki zama Mallakin Yajawad kice zaki zake, ki kira kanki matarshi, to bari kiji Yajawad nawa ne, Aurenku suna ne kingane? na dan wani lokaci ne, idan komai ya daidaita zai sakeki ya aureni, so i want u to keep ur distance, ban yarda ayi seducing masoyina ba. Fadila tayi murmushi ta shar hawayenta. Tace Bilkisu bana son Jawad bana kaunarsa toh mesa xanyi tunanin Jan hankalinsa ko ra’ayinsa? Kuma da kike cewa nan ba da jimawa ba zai sakeni, kin ga na miki kama da wadda zata zama bazawara in future? in kinso ki ka she aurenki ki zama bazawara, ki sami wani miji amma badai Jawad ba, i dont love him but i will make sure dat he never ever gets back to u get dis into your thick skull Jawad ya miki nisa. tayi gaba ta barta bakih bude tana mamakin karfin Halin fadila ita da ba sonsa take ba. ***** Islahulkhiar kwance a green carpet din field din Gidan idonta lumshe, tana tuna moments dinta da Samir, time din da suke kwallo, ko kwallon kwando ko skipping rope, Maganar Hajja Ama ta tuna inda take cewa _kuyi haquri da wa’enda aka zaba muku, ku roki Allah ya sa sune Alheri, ku Maida Soyayyar masoyan ku a kansu, ku maida Soyayyar Masoyanku Soyayyar yanuwantaka don ku Yanuwan juna ne Allah muku Albarka_ islah ta matse hawaye tace Allah kasa Ya Mu’ammar shine Alheri a gareni. Tsaki taji an buga tsuuu Ta na dagowa taga Amira da Hanifa. Amira tace lallai kam kin ma kanki Kiyamul laili, gwanda da kika haqura da Yasamir, don nice matar da aka zaba mai. Gwara da kika dangana Allah hada kanku da Ya Mu’ammar din Islah ta girgiza kanta ta miqe ta kakkabe jikinta tayi gaba don bata son hayaniya. Hanifa da qarfi tace aikin banza, ko me zakiyi Ya Mu’ammar ba zai taba sonki ba, ni yake so ni kadai, jini na ke gudana a zuciyan shi, da komi ya daidaita zai sakeki ya aureni, dan ba zai taba hada iri da dangin mayu da aljanu ba. Chak Islah ta tsaya, kamar ba zata yi magana ba kuma sai ta dawo da baya, ta tsaya Daf da Hanifa tace, Wai tada jijiyoyin wuya na meye ne? Naga dai tsoho ya san dake ya zaba mishi ni? Duk da jinin naki na gudana a jikinshi, ki bari ya sakeni mana yazo ya aureki kafin ki gaya min magana, but as far as m concerned ni zai aura Gobe, nd m d choosed person its not my fault dat m more beautiful and talented dan u, its not my fault dat i’m chosen for him, so Maybe tsoho ya ga rashin dacewar ku ne ya zaba mishi ni, if u have a problem go meet Tsoho, amma idan zaki bi shawara ta, ki koya ma kanki Son YaZayyad don Ya Muammar will never ever come back to u, tana kaiwa nan tayi gaba ta barsu baki sake, chan kuma Amira ta pashe da daria, kaii ashe Islah na da baki haka? Wai its not her fault wato shes more talented nd more beautiful dan u, ooo Islah got attitude, Hanifa takaici goma da ashirin, ashe wannan haka take? Ai bata taba zatan zata tanka mata ba, Ga haushin darian mugunta da Amira ke mata. Ji tayi kamar ta sa Ihu don takaici. ******** A yau Jummaa Wurin Huduba Liman yayi sanarwa za a Daura auren Jikokin me Masallacin nan, ana buqatar kowa ya tsaya bayan an Idar da Sallan Jummah. Haka kuwa akayi, ana Idarwa aka daura Auren ZAYYAD da HANIFA, ZAID da RUMAISAH, JAWAD da FADILA SURAJ da BILKIS, SAMIR da AMIRA da kuma MU’AMMAR da ISLAHULKHAIR bisa Sadaki dubu Hamsin lakadan ba Ajalan ba, aka shafa kuma aka wadata su da Rengem na shinkafa(lol) Tsoho baki har kunne, Angwayen kuwa kadaran kadahan duk da Mu’ammar da Jawad ba su tsaya daurin auren ba. Nidai nace oho dai an riga da an daura. Ko da ku ko baku sai da Tsoho ya Daura muku aure _Bibilicious Biebee_ Like · 1 · Reply · Report · Aug 4 Phatee Lamin 20. Gidan Gandu by Biebee Isa Daren da Aka daura Auren abu dunia ya ishe Sabin maauratan, da Angwaye musamman Amaren, daga Zaid sai Amira kadai ne basu da wata damuwa sosai ko wannensu na sashensu jikinsu duk yayi sanyi. Kuka wiwi Rumaysa keyi, Shikenan me afkuwa ta afku, YaZayyad ya mata nisa, yanxu YaZayd ne mijin ta. Allah ka ba ni ikon Cin wannan Jarabawar. Amma ce ta dafata da sauri ta share hawayenta don bata so Amma taga kukanta hankalinta na iya tashi, Amma ta mata murmushi cikin hausarta da har yau be fita tace Maysah kuka kike yi koh? Tace Aa Amma, Amma tace liar, na ganki kina kuka, kamar jira take ta fashe da kuka, Amma ta rungumeta sai da ta yi me isarta, tace Amma Yazayd Dan iska ne, Mashayi kuma Maz— Amma ta dakatar da ita ta hanyar sa mata hannu a bakih, Sai kuma ta mata murmushi tace Maybe ke xaki kubutar dashi daga sinful acts dinshi, ki nuna masa hanya madaidaiciya, Amma how? I cant, Amma tace shhh, mya Baby i trust u, u can even do more, Have Faith kinji? Ta gyada mata kai. Tace Oya tashi tsoho ya aiko A kiraki nace kina wanka, tashi kijei, jikih ba qwari ta daura dankwali ta fita. Amma ta bi bayan tillon diyarta da ido, tausayinta ya mamayeta, Allah ga Baiwar ka nan, Allah ka shige mata Gaba Amin.. ****** Tsoho ya kalleta yace Rumah Nah, ba tare da ta kalle shi ba tace Naam Tsohona, yayi murmushi yace yau ko kallona ba zakiyi ba? Ko har ynz fushin akeyi dani? Ta qaqalo murmushi, haba Tsoho nah, wani irin fushi a na zaune kalau, ya girgiza kai yace Rumah kenan, my favourite among them all. Tayi murmushi, yace A tunanin ki na shiga tsakaninki da farincikin ki na hadaki da baki’n ciki, A Ganinki na hadaki da kunama me zafin Halbi, na san xakice anya Tsoho na sona? Ya hadani da Mashayi kuma Mazinaci? Maysah na san abinda nakeyi. Allah yayi yarinya me hankali, me tunani, me hangen nesa, da sanin ya kamata uwa uba ga ki da Hakuri, kinyo gadon kakarki Aishalle, Auren Zaid Jihadi ne, ke kadai zaki iya hakuri da halayenshi, ke kadai zaki tsaya tsaye a kansa har Allah ya sa ya bar halayensa, kuma nayi istihara tun kafin nayi hadin nan, naga Aurenku Alheri ne, Kece Rufun asirinsa. Rumah kin fahimce ni? Maysah ta daga kai tana kuka, tace eh Tsoho, Allah ya bani iko Allah ya sa hakan yafi zama Alheri tsoho yace Amin Rumah nah, sannan Abu na gaba, munyi magana da Mudassir yace Zaid zai fara housemanship dinshi Nextweek a Abuja a nan National Hospital, Asibiti ta bashi Gida, Amma na baku daya daga cikin gidaje na na Maitama, na yanke hukuncin dake zai tafi, sai ki fara Shirin tafia, gaban Maysah ya bada Hinqim tace Allah kaimu. Yace Amin, Gani yayi sai Kyarma takeyi, hakan yasa yace toh kina iya tafia, sannan Akwai Taron duka Gida Gobe da Safe Misalin Karfe 10 na safeh. Tace toh Tsoho Allah kaimu Goben. Yace Amin Ta miqe guiwa a sake ta bar Dakin tsoho. ****** Wallahi da an san yanda na tsana ganin Fadila da ba a yi gigin hada auren nan balle a daura, wlh na kijininta, Bilkisu tace ni wai ya ma za a aura mun Azzalumi kamar Suraj, ji dai randa ya kamamu ya zane, wlh na tsaneshi, Mu’ammar da yake ganin kamar ya fi su tashin hankali, babban tashin hankalinsa kuwa shine ganin an daura auren Hanifa da wanninsa, Zaid kuwa ba abunda ya damesa, chatting dinsa yake da Diyyan Shagali. Amira kuwa ta maidasu TV sai kallo take wannan yace ka za wannan yace kaza. Aunty Saadiya tace hajiar mu kice wani abu mana, toh dan ubansu sun ishe mutane da surutan banza su saman ido mana suga yanda zan warware alamarin nan, jira nake na ji ta bakin Alhaji, sai na san abunyi, Amma sun tasa ni gaba sai babatu suke tayi, ba sai na sa musu ido ba, Aunty Abida tace ynz dai haquri zamuyi gabaki daya, Sai mu jira muji me baban zaice gobe. Kun gane koh? Duk suka gyada kai, Amar yace hajia me zakiyi ke goben, ni burina a warware auren nan kawai, hajia tace kai dai ka bari sai Goben u shud all trust ur Grandma. Hajia Babba Ta kalli inda zaid ke zaune tace dan gidana Yaya dai banji kace komi bs? Ya kalleta ya watsar yace ban da ta cewa, tace wai ni mesa kake man haka ne? Miqewa yayi yace Jawad ka kirani idan baba ya dawo ya fice daga parlon, hajia babba ta hau masifa ina sonka kana gurxa man, sai wulaqancin tsiya shege me qiran samudawa, kowanensu sai da ya dara.. Gabaki dayan su sun Hallara parlorn tsoho suna zama jiranshi, da sallama ya fito daga dakinsa suka amsa mai, kujerarsa ya zauna aka fara kwasar gaisuwa, sai da aka gama kafin yayi gyaran murya tare da gajeruwar Muqadima, yace Ahhh A jiyan ne aka daura auren Jikokina su 12, Allah sa Alheri, ‘yan dakin hajia Ama da Umma Hajja kadai sukace Amin, Hajia Babba kuwa sai hura hanci take tayi, abu na farko, ya kira Hanifa yace taso nan, ta miqe ta nufeshi ya ciro wata envelop ya miqa mata kamar ba za ta amsa ba ta amsa yace dubu 50 ce sadakin ki ne, jiki ba qwari ta koma mazauninta ta xauna, haka ya kira Bilkisu, Islahulkhair, Amira Fadila da Rumaysah ya danka musu sadakin su a hannu, Sannan yace Ahh gobe lahadi, nasan gobe yan mazan zasu koma bakin aikinsu, to na yanke hukuncin kowannensu zai tafi da matarsa, Jikokin Hajia Babba suka zuba mata ido alamun zasu yi magana hannu ta daga musu alamun suyi shiru, bari taga iya gudun ruwanshi, Tsoho ya cigaba na bada kudadde zaaje Dubai a ma yanmatan kayan daki da na kitchen, da kuma lefe kuma na mallaka ma mazajen Gidaje a duk garin da suke aiki, Sannan kuma na chanza ma kowa mota nd kuma. Toh ina umurni da matan su Shirya, gobe zasu bi mazajensu… Hajia Babba tayi karaf tace kagama? Haba Alhaji? Ran tsoho a. Bace yace Karime menene haka? Tace bangane kowa ya bi mijin shi ba? Sbd me? Daga daurin aure jiya, sai kace an gaji da su,,, ta cigaba da bambami, Tsoho ya fara tarin karya kamar xai shife, tarin da karfi, kuma sai Allah ya kawo mai atishawa me zafi, ai nan hankalin kowa ya tashi, Hajia karime ta rude, sannu Ahaji, Baba hassan ya ruga firij ya dauko ruwa yana fadin Baba sha ruwa, ya ture ya shaqe murya yace ba ruwan da zansha ai haka take so ta ga karshe na koh?toh bazan sha ruwan va, ku barni na mutu kawai tunda ba za a mun yadda nakeso ba, ai nan ta fita hayyacinta, ta fara cewa ya haquri Alhaji, danAllah ka sha ruwa, wlh ko ynz kace su tafi zasu wuce, daman wai naga ba a shirya ba ne, amma yadda kace hakan zaayi, Allah ya huci zuciyarka, danAllah ka sha ruwa, Tsoho ya kurba Ruwan nan taro ya watse bayan an Tsaida maganan gobe kowa xai wuce da matarsa.. ***** Mu’ammar kamar zai yi hauka, fadih yake Hajia wai menene haka? Bangane ba? Ya akayi kika amince masa? Hajia babba tace dan ubanka so kake mijina ya mutu, haquri kawai zakuyi ku tafi dasu din, bayan sati 1ko 2 ku danqara ma shegu saki 3 3, da dadin bakih da jan magana suka amince da tafiar Hajia Ama da Umma Hajja ne zaune parlorn Umma Hajja su ka tasa Jikokinsu gaba suna musu nasiha me ratsa jiki da ban haquri, tare da jadadda musu haqqin zaman tare da na auratayya, Da kuma ban Haquri, duk wanda yyi haquri zai ci ribar rayuwa a karshe suka samusu Albarka, sannan sukayi umarni da yanmatan suje su hada kayan buqattunsu kafin a aiko musu da wasu, haka suka miqe suna matsar Kwallah kowa yayi sashensu don shirya kaya.. RANAN _Bibilicious Biebee_ Like · 3 · Reply · Report · Aug 4 Phatee Lamin 21. Gidan Ganduby Biebee Tsoho ya kalli Aunty Nuratu da Aunty Zainab yace ku zaku raka Rumah Abuja dukda shi Zaid din yace sai Gobe litinin zaiyi reporting so tafianku sai gobe, ke Abida da Hassana zaku raka Islahulkhair gidanta da ke Zaria, Hussaina da Sadiya ku zaku raka Amira gidanta dake Bauchi, Raijana da Maryam ku xaku raka Fadila gidanta dake Kaduna, Yusrah da Rafiyyah kuma zasu kai Bilkisu gidanta dake Kano. Zayyad kuwa zai dauki matarsa Hanifa su tafi chan gun aikinsa a lagos… Ban san tashin hankali, Amare kawai nace a kai gidajensu bance ayi tsegunguma ba, ku tashi ku tafi, Allah ya tsare hanya. Suka amsa da Amin, nan fa aka fara bankwana masu kuka nayih, barin ma Islah, rumah da fadila da suka rungume juna suna kuka, sun ba kowa tausayi, don shaquwarsu ya wuce misali, ko tsoho kansa sai da ya share hawaye. Da qyar aka tura Fadila motar Ya jawad Aunty maryam da Aunty Raijana suka shiga baya, jiki Ba qwari ya Jawad ya zo ya durqusa gaban tsoho Tsoho ya mai Adduan Allah ya tsare, haka ma akayi da Islah Aunty Abida na huran hanci ta shiga motar don bata son tafian nan take ba. Haka Ya Muammar ya shiga motar bayan tsoho ya mai Addua, Yaya Yusrah, da Yaya Rafiyya suka ja Bilkisu zuwa motar Suraj, inda yaje yayi bankwana da kakaninshi kafin ya shiga motar Tsoho yace to ku tunda tafiar ku hanya ce kuna iya tafia. Allah ya bada zaman lafia ya kawo kazantar dakih, ba wanda ya tanka mai, Suraj ne ya fara jan motar sanna Mu’amar ya bi bayanshi sai jawad ke qareshe, Convoy sukayi suka bar gidan mudai sai dai muce safe journey. ****** Baba usman ne ya kebe da samir inda yake cewa Samir kaga kai da na ne, sbd Zainab kanwata ce ita ke bi mun, Akwai shaquwa tsakanina da Mahaifiyarka, ina so ka riqe min Amanar diyata Amira, donAllah kayi haquri da halinta, quruciya ce da sakarci ke dawainiya da ita A sannu zata dawo daidai, Samir ya hadiye miyau me dacih, wato kowa yasan Amira bata da wayau, har ana hada shi da Allah yayi haquri, wato yayi ta haquri shi yana cutuwa, da qyar yace ba komai baba, yace yauwa Samir Allah bada zaman lafia, Anya ba zaku bar tafian nan gobe ba ku bi jirgi? Yace aa bari mu ta tafia ynz, ina da abunyi gobe a office yace toh Allah muku Albarka, Samir yayi bankwana da kakaninshi, ya kwashi Amira da Aunties dinta biyu da zasuyi mata rakiya zuwa Bauchi state. ****** Gudu suke ta shatatawa, ba me cewa juna qala. Balle duk motan ba sa shiri, dama dama motar Suraj Rafiyya da Yusrah Kawayene su kan taba hira. Amma tsohon nan akwai hadin doya da manja. In banda dole me zai hada Aunty Abida da Aunty hassana a mota guda? Haka dai suka daure kowa na kai zuciya nesa har Allah ya kawo su Kano lafiya Unguwar Nassarawa GRA, Gida ne da ya amsa sunansa Gida, a yau ne Tsoho ya mallaka ma Ya suraj gidan nan, ko da suka iso maaikata sun gyara gidan sun kalkale, Fadila da Islah suka fito don kama ruwa, Aunties ma duk suka shigo banda Jawad da Ammar, Yaya Rafiyya tace ku Jawad ba za ku shigo ba? Ya gimtse fuska ganin An kawo bilkisu gidan waninsa be ganin zai iya shiga yace no yaya wadannan ma su fito mu tafi kar maghriba ta mana, yaya yusrah dai ta tabe bakih, tace ina kano ina kaduna? Mu’ammar ne ya yi qoqarin shiga ya dan leqa gidan, auntt tace ku ku muje ko? Kun san tafia mun da nisa, duk suka mimiqe, Islah ta kama hannun Bilkisu ta mata Sallama tace Allah ya hada fuskokin mu da Alheri, Harara bilki ta jefeta dashi, Fadila ko kallo bilkin ba ta isheta ba suka bar dakin, Bilkisu ta rungume Yayanta ta na kuka, Yaya pls kar ka tafih, bana son nan, Muaamar ya share mata hawaye a hankali yace dont cry sis, kin manta abubda Hajia babba tace? Dis is for a short period of time okay? Jus take care of urself Ta gyada kai u too, Suraj na kallonsu ya tabe bakih ya kaufa kai. Mu’ammar ya fita. Haka suka qara daukan hanyan Zaria, in less dan 3hours suka iso Zaria, Cikin gari sukayi Kuyambana Lowcost, inda Tsoho ya ba Mu’ammar gida, haka dai suka shiga gidan suka firfito har yan motansu Jawad, shima dai ya fito, suka nufa ciki, Akwai dan Kurah a gidan suka kakkabe, don shi Mu’ammar ya qiyin waya a zo a gyara. Bayan sun dan huta ne su Jawad suka musu Sallama hardasu Aunty Abida da Hassana don gobe zasu bi flight din maiduguri kuma ta kaduna zasu tashi, Islah ta sha kuka sosai, don ba wanda aka bar mata daga ita sai Muaamar, tana kallonsu suka shige mota suka nufa Kaduna, suna barin gidan shima Mu’ammar ya bar gidan don bejin xai iya kwana under same roof with wata idan ba Hanifa ba. Nidai Bie nace Islahulkhair u are on ur own oo Gab da Isha’i suka shigo Garin Gwamna, sai da Jawad ya biya dasu Mr Biggs sukayi take away, ya kuna tsaya a One Eleven ya siyo musu Kaza da Masa kafin yayi Unguwar rimi Lowcost dadi inda Tsoho ya ba Jawad Gida me dan karen kyau. A gajiye suka shiga gidan, gidan yayi kyau matuqa. Nan suka zauna a parlo suka huta. Samir ya kira Jawad yace yadai kun isa? Yace shigowar mu kenan, shima Samir din yace mu ma ynz muka shigo bauchi, Allah huta gajia sukayi bankwana… WasheGari Ya Suraj ya kai su Yaya Raffiyya Airport don yau zasu wuce Maiduguri bayan su mai nasiha sosai,haka ma Samir ya kaisu Aunties dinsu Airport, Jawad ma ya yankan musu Tickets din komawa Maiduguri… Maiduguri Haka ma aka kawo Yazayyad da Hanifa Airport su biyu rak bayan ta sha kuka sosai, suna zaune suna jiran jirginsu da zai tashi zuwa lagos. Shi ko Zaid ya kwashi Aunty Nuratu da Aunty Zainab da Maysah a mota suka bar gidan bayan Tsoho ya kebe da Rumarsa ya qara jaddada mata, sun kusa wajen Garih ne ya latso wayarsa ji kawai sukayi yace Na kusa dags bisani kuma suka ji ya gangara bakin titi ya parker, ba wanda ya tanka mishi, ta gilashin mota ya hangota, ya kalli Maman Samir da ke zaune gaban mota yace Aunty Zee dan koma baya, mun qara samun pasinja, tace pasinja kuma? Be tanka ta ba ya bude murfin kofa duk suka bishi da ido gurin wata suka ga ya nufa, Ta sha Ado sosai ta na janye da Akwatin Trolley, Gaban Maysah ya buga sakamakon wacce ta gani ba kowa vace illah wannan da suka ga ta na bacci kan Gadon Yazayd, wacce sukayii fada da Amira, toh wacece wannan?to ba kowa bace illa Baddiyan Shagali, Da sauri Maysah ta fara maimaita inalillahi da ita zaa Abuja? bude booth yayi ya tura Akwatin Diyyan Shagali, kafin ta zo ta bude gidan Gaba ta fada tana me karya jiki da feleqe ta juya baya ta bi su da kallo daya bayan daya ta watsar, bata da niyyan tankasu, duk irin tsageranci na Zaid sai yaji be ji dadin hakan da tayi ba, a hankali yace Dear, My Aunties, ta dan juya tare ds yin kicinkicin da fuska tace Ina kwananku? Aunty Nuratu ta kasa haquri dai tace Zaidu wai Wacece wannan???? _Bibilicious Biebee_ Like · Reply · Report · Aug 5 Phatee Lamin 22. Gidan Ganduby Biebee IsaZaid ya danyi gajeran tsaki yace Aunty sunanta Badiyya, Aunty Nuratu ta yi shiru da bakinta haka suka dauki hanyan Abuja, Gudu suke ta shatatawa, sun tsaya sun ci abinci a kano kafin suka dauki hanya kuma. Lemmie help u wit ur seatbelt, ta galla mai harara tace i dont need ur Help, Zayyad ya yi murmushi ya saka nashi belt din, Jirginsu ya fara tafia Matuqar tsoro ta tsorata, ba yau ta fara hawan jirgi ba amma ta tsorata da tashin Jirgin yau, bata san tym din da tayi saurin dafa YaZayyad ba da jirgin ke niyyan tashi tare da rintsa ido, Zayyad yayi murmushi yace Ashe yarinyan na da tsoro, da sauri ta janye hannunta daga nasa ta galla mai harara, be tankata ba, illa ya ciro Chalbin shi a aljihu ya fara Ja. Haka suka daidaitu a sama suna tafia har bacci dai sai da tayi a kafadun YaZayyad ba tare da saninta ba, Cikin Awa daya da yan mintuna suka iso LAGOS, hanifa ta gaji sosai, Cab ya tsaida musu suka hau, har gidansa da ke wani unguwan da sai na tambayo sunansaGida ne self contained, ya biya me tazi din ya kwashi kayan shi da nata ita ko handbag ta dauka, Nidai nace Waiyo Allah Zayyad Bawan Allah, be dau abun da Zafih ba, idan ta qi bada kai ka zane ta kawai Zayyad Hussaini Zailani Matashi ne dan kimanin Shekaru 29, yaro ne kyakyawa wanda be da matsala ko kadan, hak’urin shi ya wuce misali, Yana aiki ne a Birnin Lagos A wani Companyn Oil And Gas. Rokonsa daya Allah ya bashi Zaman lafia da wannan er Zafin kai ni dai nace Amin. Sai dare suka iso Abuja, Straight sai da yaje Garki ya ajiye Diyya yace mata sai yazo, kafin ya dauki hanyar Gidan da Tsoho ya mallaka mai dake Maitama, Gida ne na ‘yan mala’u masu brush da cinyen kaza, gidan ya tsaru iya tsaruwa, Su Aunty nuratu suka shige dakih da huta gajia. Zaid Mudassir Zailani tsaran Zayyad ne amma Zayyad ya bashi kwana 14, ya na da kwalin degree na likitanci, A gobe ne zai fara HouseManship a National Hospital Abuja, Zaid be da wata matsaala in banda ta shaye shaye da kuma tsageranci, Toh gashi an hadashi da Salihar Mace, toh ko ya tafian nan zaiyuwu?🤔 Ko da Jawad ya kai su Aunty Abida Airport bayan tashin su straight Office dinsu ya nufa, Jawad Mudassir Zailani Matashi me ji da kanshi dan kimanin shekaru 27 ya karanta Industrial Chemistry, ynz haka yana Aiki a NNPC kuma tauraruwarsa na haskawa don yana da himma da qwazo, Jawad na da zafih be son raini kwata kwata, gashi an hada shi da Macen da ba a tabata ta kyale duk girman mutun. Toh ku biyoni dai muje. Samir kuwa tunda ya kaisu Aunty, ya tafianshi Office, Samir dan kimanin shekara 27 ya karanta Engineering, samir na da sanyin zucia, be da matsala, Samir Injiniya ne wanda ake damawa dashi a garin bauchi, Matashi ne ko shekara daya be rufa da fara aiki a Bauchi ba, Amma ko ina damawa ake dashi, balle gwamnati da ke bashi kwangiloli, Samir Gambo Zailani kenan Matashi me ji da kudi, Young Billionaire. Toh ya zaman shi zai kasance da Psychic lilsismeeranshi?🤔 Hmmm Mu’ammar Labaran Zailani, Matashi me shekaru 28 a dunia, Ya hadu iya haduwa, Shima dai Injiya ne amma na jirgi, wanda ake kira da Air Police Engineers, Mu’ammar na aiki ne a nan Air force Aviation da ke Zaria, Mu’ammar dan zafin kai ne, Shi ya sa abu a gaba to sai ya cimmai, in ko ba haka ba ya shiga damuwa, Tunda ya iso Zaria ya bar Yar baiwar Allah ita kadai ciki, ita kadai ta kwana, ya tare gidan wani Abokinsa Ahmad, don shi gani yake ba zai iya kwana gida daya da Islahulkhair ba, don ya na mata tsana me zafih, toh su Amar ga shawara idan zaka k’i mutum ka k’i shi saisa saisa don ba a san wanda gari zai waya ba. Suraj Umar Zailani dan shekara 27 a dunia, Matashi ne dogo kyakyawan gaske, ya Karanta Architecture, Yana aiki ne a nan kano mostly Gwamnatin kwankwaso ta tsaya mai wuri zanen Tituna masallatai, makarantu d.s, Suraj ya qware ta fannin zaneh, ko mutum zai zana shi tsaf, Suraj na da kirki yana da haquri amma abu kadan ke bata mai rai baya son raini ko kadan, Arch. Suraj kenan Angon Bilkisu er baba labaran. Da Daddare 9:30pm;; Samir ne ya paka motarsa ya fito, da take away a leda ya yi hanyar parlonsa, zaune take gaban kofar parlorn, gashi dare ya farayi, kawai ganinta yayi zaune, sai da ta bashi tsoro, ita kuwa tana ganinshi ta miqe da sauri, Ta nufo shi ds niyyar rungumsshi, Ya gimtse fuska tare da matsawa baya, Bigbrosamir, tunda safe ka bar gidan nan, ina ta kiran ka ka qi dauka qarshe ma ka kashe wayanka, ina taji tsoro nikadai a gida, be tankata ba ya raba ya bude kofa ya shiga ciki, ledar take away din hannunsa ya ajiye kan dinning, ya shigewar sa dakih donyin wanka. Zuwa tayi ta bude ledar taga kazah ce da Fresh Yoghurt, ta nufa kicin ta dauko plate tayi dakin samir dashi, tym din ya fito wanka ya na tsane kansa da dan qara min hand towel, dagowan da zaiyi ya ganta tsaye, dan guntun tsaki ya sake, tace bigbrosamir ga abinci kazo muci, kamar ba zai tankata ba yace ni na koshi, wannan nakine, Tace Allah ko? Toh nagode, ta zauna kan kujera kamar zai yi ihu don takaici, ya daure dai yace Amira i want to dress up, ba tare da ta kalleshi ba tace go ahead mana, m ur wife ryt? Ganin idan ya biye mata ranshi zai baci ya zira jallabiyanshi ya koma toilet, ta gama cin kazarta ta sha yoghurt ta kai plate kichin, ta shiva dayan dakin ta yi wanka tare da sa nughtgown, ta koma dakin Samir, har ya kashe wutan Dakin ya kwanta yana latsa waya, Gadon ta haye, da sauri ya miqe tare da kunna side lamp, ya daure fuska, ke Amira Lafia?? Tace menene bacci zanyi, Yace ki fita mana ki koma dayan dakin, tace jar uba, ni kadai ral cikin dakih, to ba zan iya ba, ka fita ka barni ni kadai na haqura ynz u expect me to sleep all alone? Hell No, wlh nan zan kwanta, samir kamar zaiyi hauka don takaici, a hankali yace Amira pls ki fita, tace lallai bari ma ka gani, ta gyara kwanciyarta kan gado, Cikin daga Murya yace Amiraaaa ta dago sosai dan taji muryan sa kamar me shirin yin kuka, yace please leave, tace nifa na gaya ma i aint going anywhere, ya miqe ya dauki pillow yace Please Amira dont make me hate you.. Like · 1 · Reply · Report · Aug 5 Phatee Lamin 23.Gidan Gandu by Biebee Isa Mamaki ya rufe Amira, Toh me yayi zafih haka? Ya samir me na maka haka har kana kira min kalmar Tsana? Be tankata ba ya dauki pillow ya bar dakin parlo ya nufa ya kwanta kan doguwar kujera, Ba ta san lokacin da ta fashe da kuka ba, a rayuwarta yau ne a ka taba mata abu ba tare da ta rama ba, yau ne aka mata abu ta tsaya tana kuka ba tare da daukar mataki ba, in banda Yasamir wa ya isa ya takata haka? Waiyo Allahnta, ya zatayi? Ga wani son samir da ya shigeta farat daya, haka ta dinga rubzar kuka har bacci yayi awon ga ba da ita. Kaduna Ko da Jawas ya iso gidan karfe 10 da wani abu, xaune ya iske hakimar wato Fadila a parlor ta na kallon Series din nan na “Married Again ” Dakinsa ya wuce straight ita kuwa bayan sallamar da ta amsa mai ko kallonshi ba tayi ba. Ta cigaba da kallonta tana kada k’afa daga bisani ta miqe tayi kicin don dafa indomie. kichin din shaqe yake da kayan Abinci ko mi akwai don Tsoho sai da ya cika su da komai na abinci kama daga kayan miya, nama, kaxa, kifi, kai harma da tolotolo Lagos Shigowar sa kenan Gidan ya nufa dakih, ka sancewar gidan 1bed room ne amma dakin me girma ne, kwance take kan gado tana hawaye, ya cire bakih ya kirata yace Hanifa, hanifa, banza tayi dashi kamar bata san yanayi ba, da yaga ba zata kulashi ba ya shigewarsa toilet din dakin, ya yayi wankansa ya dauro Alwala yayi shafa’i da wutr, yazo ya chanza kaya zuwa na bacci, ya hau gadon ya kwanta, kukan ta takeyi ba ta fasa ba, Shi filazal baya son kukan mace, ya daure dai ya ce Hanifa donAllah kiyi shiru, bana son kukan nan naki, ko me yayi zafih maganinshi Allah, kiyi haquri mana, cikin tsiwa ta miqe tace kai mallam saurara min, ina ruwan ka da kuka na? In kaji zafih ka sakeni, yayi murmushi yace banji zafih ba Allah ya baki haquri, have a Sound sleep, yayi kwanciyarsa tare da juya mata baya, takaici ya sa ta saki wani kukan da qarfi, shi ko yayi saurin runtse idanuwansa, da yaga taqi shiru pillow ya dauko ya fita sitroom, tsoro ya mamayeta kamar tace ya dawo, Amma taurin kai da irin zuciyar Hanifa ya sa ba ta nuna komi ba, amma harga Allah tana tsoron kwana dakin nan ita kadai, haka ta kwanta rabin ido daya a rufe rabi a bude (lol) Zaria Taci kuka har ta qoshi, tayi sallah ba adadi, a tsoroce take, tun jiya rabon da taga Mu’ammar, haka ta kwana cikin tamfatsetsen gidan nan ita kadai, hankalinta ya gama tashi, da qyar ta dafa Taliya tacih, ta kira Wayan Maysah a kashe, ta kira fadila ta ci saan wayar ta kunne yake, amma ba a dauka ba, kasancewar wayar na chan dakin ita kuma fadilar tana parlor tana kallo, wani kukan ya subuce mata, gashi ba ta san kiran Umminta don kar hankalinta ya tashi, Dare kuma Ya Tsala, haka Islahulkhair ta kwana tana kuka, da ta ga kanta na neman Bugawa sai ta dauko Alkurani mai girma ta shiga karatu. Shi ko Mu’ammar na nan Gidan Abokinsa Ahmad, ya ma manta da yana da wata mata a Gida. Kano Ya shigo da sallama ta na jinsa amma tayi biris dashi, ya qara doka sallama tayi banza dashi, qarshe ta hau karkada kafarta, da qarfih yace keee bilkisu, ba ki jin ana sallama ne? Ko ba ki iya amsawa ba? Cikin tsiwa ta kalleshi ta haraeshi, tace naji kana sallama, na iya amsawa, ban dai ga damar amsaka bane, fuuu ta wuce dakinta, zuciyarsa tayi k’una, har ya bita dakin don ya lakada mata na jaki, sai zuciyarsa ta haneshi, ya danne zuciyarsa, yayi kwafa. Ita kuwa tana shiga dakin ta dinga murna ta bakanta ma Suraj, haka ta dinga kullah yanda zata dinga chuzguna mai har sai ya saketa kafin Hajia babba tayi na ta aikin. Abuja Da Safe, Ya kaisu Aunty Nuratu Airport, bayan sun dade kan Maysah suna mata nasiha don sun lura da take taken zaid, tasha kukanta, haka suka rabu, sai da yaga tashinsu kafin ya wuce National Hospital, yaje yayi reporting dama suna expecting dinshi, aka bashi office da tag dinsa a rubuce an sa Dr. Z.M Zailani Nan take ya fara ganin patients cikin kwarewa, yanda kasan bature haka yake tafiar da Alamuransa. Har misalin karfe hudu, ya tattara yana sa yanasa yayi signing out ya tafiarsa. Hotel din da ya sauke Badiyya ya nufa, ya kirata a waya, ringing daya biyu ta dauka, yace gani na iso,sauko qasa, a yangance tace ba ni kadai ce ba fa, yayi jim chan yace ke da waye? Tace ni da mamana, shirun ya qarayi chan kuma yace yaushe tazo? Tace yau din nan, to ku fito muyi ta tafia, bayan mintina 12 sai gashi sun sauko, ta side mirror ya hangosu, ko wannensu dauke da akwati trolley, maman baddiyya ta qi amincewa ta tsufa, irin shegun matsatsun kayan nan ke jikinta, fuskan nan tasha coiling ga gashin doki a kai, wannan shine like mother like daughter. Kwankwasa mai tayi yayi winning glass da murmushi a fuskanta tace Oga a bude Booth ko? Yayi smilling back tare da bude booth din badiyya da uwarta sukayi kiciniyar saka kaya a booth gogan ko fitowa beyi ba. Suka shiga motar, ko kallon arziqi be ma uwar Badiyya ba yace, Ina wuni mama,Ita ko a ranta cewa take Ashe diyyata bata yi karya ba, Zaidun nata hadadde ne, ta amsa cikin wani murya sai da diyya ta juyo ta kalleta. Zaid ya ja mota sai gidansa dake Maitama. Ta zage ta dafa Tuwon semo miyan agushi da yaji ganda, ta kai kan dinning ta ajiye, tun dazu take zaman jiranshi, har bacci ya dauketa kan 3sitter, Sun iso gidan suka dinga kwankwasawa shiru, Zaid ya kwala ma maigadi kira yazo jikinsa na rawa, yace kai wata ta fita daga gidan nan? Yace auu akwai mutum ciki? Zaid yace ba tambayar da na maka ba kenan, yace Yallabai indai ka bar mutum a nan to ta na ciki, don tun da safe ina nan zaune ba inda naje. Zaid yayi tsaki ya ciro keys ya kalli su badiyya yace muje Badiyya da ta gama cika tayi fam kamar ta pashe ta ja akwatinta uwar na biye da ita a baya, suka zagaya baya, zaid ya sa mukuli ya bude wani qofa ashe ta kichin ne, tun daga kicin din suke jin wani daddadan k’amshi, har suka iso parlorn, kwance ya ganta tana bacci, kallo daya ya mata ya dauje kai, idonsa ya sauka kan dinning yaga kulolin abinci, ya tabe bakih, Diyyan ta kade ganin tsaruwar gidan, ya kalli uwar diyya yace feel at home mama, ta sakar mai murmushi ok son, ya kalli diyya yace bari na shiga na yi wanka, tace dear, ai da ka barih kacih abinci yar matarka, ta qarashe tana zolayarsa, ya dan bata rai yace nahhh, you go ahead, ya ja briefcase dinsa yayi dakihnsa, suko nan suka dire kayansu suka nufa kan table, Diyya na bude kular miya taji wani qamshi, nan da nan miyonta ya tsinke, sai da ko ta lasa, ta zuba a plate, ta sam mamanta, nan suka hau ci, daman mulmula biyar ne, diyya da Maman ta suka kwashi tuwon nan tassss. Cikin bacci taji ana buruntu tayi sauri ta tashi, idonta ya sauka kan Diyya da mamanta, Gabanta ya yanke ya fadih. Diyya ta juyo ta ganta tsaye, Auu Rumaisah kin tashi? Zo ki kwashe kayan nan ki kai kicin, sannan kizo ki shigar min da kayana dakihna, ki nuna ma mama dakinta, Hantar cikin Maysah ya bada Kulululu. Meke shirin faruwa da ni? Ta tambaya kanta. _Bibilicious Biebee_ Like · Reply · Report · Aug 5 Phatee Lamin 24. Gidan Gandu by Biebee IsaJi ta yi abun kamar a mafarki nan ta tsaya kamar robot, tsawan da badiyya ta mata ne yasa ta dawo hayyacinta, ko ba kya ji ne? Cewa nayi zo ki kwashe kayan table din nan, Sannan ki kwashi kayan chan ki kai dakih, Maysah ta hadiye wani mugun miyau, jiki ba qwari ta tako ta harhada kwanukan tayi kichin, Tuwon da ta tuqa domin ta da mijinta, ga wasu nan sun cinye tas, ita ko ko a bakinta, gashi wani yunwa takeji, daman niyyarta sai ya dawo zasu ci tare gashi an cinye, tuni hawaye suka bi kuncinta, ta dawo parlorn ta ja Akwatin su tayi hanyar wani dakih, kasancewar Gidan 3bedrooms ne, Badiyya ta cire bakinta ta kwala mata kira, jikina barih ta zo da sauri in kai wannan akwatin dayan dakin, wanchan akwatin ki kaishi wanchan dakin ta nuna dakin kusa da Zaid, waiyo Allahnta, dakinta take nufi zata kai kayan Badiyya, to ita ina zata kwana? Muryar badiyua ya katseta yace ke ki min sauri, hakan ko Maysah tayi, Maman badiyya tayi daria woo diyata baki da wasa, Badiyya tayi daria tace ai mama Yar aiki muka samu, tunda tayi qoqarin shiga gonata ga hukuncinta, ai naso auren nasu ya dore ya dade da ta mun bauta har sai naga wannan kyaun ya disashe, amma duk da haka zan moreta na sati 1, tunda lokacin aurensu zaiyi expire. Suka dau shewa tare da kashewa. Nan suka zauna suna kallo ba Maghriba balle Ishai, ita ko bayan sallah ta shiga kichin ta gyara, sai da ta qara tuqa tuwon don akwai sauran miya. Wuraren qarfe 11 maman ta ma diyarta sallama ta shiga daki don huta gajiya, Badiyyan ma ta shige dakih da watsa ruwa, tun dazu maysah ke kichin zaune, har ta fara gyangyadi, bacci kawia take sonyi, jin ta daina jin hayaniyarsu yasa ta leqowa parlor, ba sa nan, zuwa tayi ta kashe tv din, ta dauko throwing pillow ta ajiye a kasa ta kwanta ta re da chusa hannayenta tsakankani cinyoyinta alamun sanyi. Nan bacci yayi awon gaba da ita. Ko da ya fito parlor ya kunne wuta ganin ta yayi kwance, kallo daya ya mata ya dauke kai, dayan dakin ya shiga, kwance ya ga Maman Badiyya daga ita sai Underwear tana waya, bata yi wani yunqurin suturtace jikinta ba shima be damu ba, yace mom ina Badiyya, tace tana dayan dakin, ya rufe yana mamakin dayan dakin kuma, dakin ya nufa ganinta yayi xaune gaban dressing mirror tana shafa, ta mirrir ta hangishi, myzayd ya dai, ya dan bata fuska, yace kinsan dakin yarinyar nan ce nan ko? Tace toh me kake nufi? Yace gata chan kwance parlor, tace y do u care? Yace i dont, but its not fair a zo gidan ta a fidda ta wajeh, badiyya ta qwale ido, kar dai Zaid taussyin yarinyar nan yake, in haka ya faru ita kam ta kade. Ta dai daure tace ya kake so ayi? Yace ki koma dayan dakin ita kuma ta dawo dakinta. Tace ni gaskia ba zan iya kwana da mama ba, kwana take ta na waya, ya danyi tsaki, tace sai dai ko dakin ka, ya yi hanyar fita yace ko ina zaki kwana ki kwana, just leave dis room,. Parlorn ya koma, da qarfi ya dinga cewa Keh, keh tashi ki koma dakih, cikin bacci taji kaman muryan shi, da sauri ta miqe tacw Yazayd ina wuni, ka dawo lpy? Yayi hanyar dakihnsa yace ki shiga dakinki, nan ta daskare ganin badiyya ta fito da wata irin shegiar nyt gown tayi dakin mijinta. Hawaye suka shiga reto wlh da ma kwanciyarta tayi a parlor ta bar mata dakin, ds ta bar wata ta shiga dakin mijinta. Tana gani badiyya ta shige dakin Zaid tare da kullewa. Maysah ta zube kasa tana kuka. Da ta ga hakan ba zai fisshe ta ba ta shige dakih ta dauro Alwala ta hau Sallah. Kwanciya yayi kan gadonsa, ita ma badiyya ta haye, nan suka fara iskancinsu, Zaid na ganin badiyya na qoqarin wuce gona da irih yayi saurin tunkudeta, idonta ya kada yayi jaaa, cikin dakusheshen muryarta tace please Zaid, just once, pls Zaid, ya miqe tsaye yace kinga abunda ke hadani da ke ko?nace miki bana so, yayi shigewarsa toilet, Badiyya ta fita hayyacinta ta shiga murqususu a kan gado, har ya fito kallo daya ya mata ya kawar da kai, da qyr tace Zaid pls help me Help ne i need u, ya ce ok, briefcase dinshi ya dauko, ya ciro wani magani ya dago fuskanta ya titila mata ko minti 5 ba tayi ba ta fara bacci. Ba ta farka ba sai 11safe. Ranta a bace ta waiga ta waiga ba Zaid, ta ha ba brief case dinshi. Ta jayo wayanta ta kwada mai kira, A lokacin kuwa ya na zaune a office ya na duba wani patient, kiranra ya shigo, yaqi dauka sai da ta mai 3missed calls, a na hudun ne ya kalli patient din yace excuse me, ya dauki wayan Hello Diyyana, cikin fada ta fara fadin Zaid y are u doing dis to me? Isit bcoz i lov u? Cikin mamaki yace me na miki diyyata? U knw i wont hurt u knowingly, tace i asked u to help me not to doze me off, ya danyi murmushi yace dats d only help i cud give u, I told u na tsani Zani, ki yi haquri har muyi aure mana, yanxu dai ina diba patient, sai na dawo ba tare da ta ce komai ba ya kaahe wayarsa. Baqinciki ya tokareta Wato ya tafi Aiki ya barta kwance a nan kamar kayan wanki,Bata taba ganin Dan iska irin zaid ba, wato baka zina amma kana shayeshaye? To meye bambancin dambe da fada? Zaid ka bini a sannu tayi kwafa ta shige toilet. Tun da tayi asuba ba ta koma ba, ta na kichin tana hada musu breakfast don ta san Zaid zaije office, wurin 7 ta shiga wanka, ashe har zaid yayi tafian shi, ba ta sani ba, tana ta zama jiransa ba shi ba alamarsa, duk yan gidan dai bacci sukeyi. Qarfe 12saura badiyya da uwarta suka fito suka hau kan table suka kwashi abinci, Maysah ta zo tana gaidasu ba wanda ya amsa, da ta gaji ta miqe zata tafi Maman badiyya tace ke Rumaisa jeki soya mun doya zallah bana son me qwai din nan, haka maysah taje ta sake wani soyen. Haka dai Maysah ta yini ta na bautar Diyya da Mamarta.. 5days later. Haka rayuwan Bayin Allahn nan ya cigaba da gudana duk gidajen nan ba Zaman Arziki, Ba me kula kowa, Amira kullum sai ta ma Samir magana a takiace ya ke bata amsa, Zayyad kullum sai ya ma Hanifa magana ko tana da buqatar wani abu ko kallo be isheta ba, Jawad ko kula fadila ba yayi, trust fadila ita ma harkan gabanta takeyi, ko abinci daidai cikinta takeyi, Bilkisu da Suraj kamar mage da bera, kullum sai ta mai rashin kunya, Islahulkhair bata qara saka Mu’ammar a idonta ba har ta saba da zaman kadaici, Maysah kuma na yin bautar karuwa da uwarta, Zaid ko lasan abincin ta be ta bayi ba, ita kuma bata taba gajiya da aikinsu ba, Kullum sai tsoho ya kirata bata taba nuna mai komai ba nan zai ta mata nasiha yana samata Albarka…. Bibilicious Biebee Like · Reply · Report · Aug 5 Phatee Lamin 25. Gidan Ganduby Biebee Isa Yau Juma’ah misalin qarfe 11 na safe Ya shigo gidan tana bacci a parlor taji ana qwanqwasawa abun har ya dan bata tsoro, ta miqe ta nufa qofa ta bude, Mu’ammar ne tsaye, tayi mamakin ganinsa ba tare da yace mata komai ba ya raba ta gefenta ya shige ciki bayansa ta bi da kallo, ya shige wani dakih. Zamanta tayi a parlo ta kunna TV, Wayarta tayi qara fadila ce ta dauka sis yane? Tace lapya ya gida,? Tace hmn ga gida nan, ina Ya Jawad? Fadila ta tabe bakih, yau wurin 10 ya shigo gida naga ya hada kayansa qila Maiduguri zaije, Islah tace kuma bakwa magana? Fadila tace ni ko iskar da deboshi ba sani ba, Islah zata ce wani abu taga Mu’ammar ya fito da dan jakka a hannu ya na waya, okay kana qofar Gidan? Gani nan fitowa ya bar parlorn ba tare da ya tankata ba. Islah ta fashe da kuka, fadila na tambaynta ta kashe wayar gabaki daya. Bayan Jumaa Suraj ya fito da dan akwatinsa ya kalli bilkisu dake lunch yace Ni na tafi Maiduguri, tayi tsalle tace wa zaka bari a gidan nan? Yace ke mana, tace kambu, ai baka isa ka barni ba, tare zamu tafi ko wallahi ba zaka dawo ka sameni ba. Yace toh ki yi yanda kikeso, don ni kam ba inda zaki bini, ya fita tare da rufe kofar wajeh ya ja motarsa. Ihu bilkisu ta sa ta dinga tsine tsine. Maiduguri Jawad da Mu’ammar sun iso Maid lafiya kasancewar tare suka taho, Jawad ya biya ya dauki Mu’ammar straight Sashen Hajia Babba suka nufa, Ta na ganinsu ta hau murna, ga mutanen Garin Gwamna, sannunku da zuwa, daman kuna tafe, Mu’ammar yace ba dole ki ganmu ba, ai nan Zuwa mukayi don a raba auren nan, don tun da aka kaita ban kwana gidana ba, Hajia babba tayi daria tace shege Ammar, kuzo ku ci abinci sai muje ayi magana. Suka qarasa ciki, suka ci abinci ko wannensu yayi sashensa, Aunt Abida ta rungune Jawad, Son haka kayi baqih? Yace Umma ba dole ba, ina kwana gida daya da maqiyyana ai dole na ke chanza kala, tace Ina danuwanka? Yace wai ba zai samu damar zuwa ba week din nan don shine Dr on call saturday nd sunday, but yace idan an raba auren zai sa yarinyar a jirgi, tace toh shkn, Abunda sai mu jira muji me Hajiar ta shirya. Mu’ammar ya kira Jawad yace kai mu hadu Sashen Tsoho kar labari yaje mai mun iso tun dazu ba muje mun gaida shi ba, yace toh muje.. Ko da suka isa Sashen Tsoho, Suraj na nan zaune suna labari da tsoho Sallama sukayi, Muammar ya daure ya ba Suraj hannu suka gaisa, banda jawad din da ya dauke kansa ya maida hankali gurin gaida tsoho, Tsoho yayi murnar ganinsu, ya dan zolayesu da Angwaye kun sha qamshi, aiko suka sha kunu dukansu, suka miqe zasu fita yace ku zauna mana muyi hira, haka tsoho ya dinga jansu labari, ina matayenku,? Ince dai ba wata matsala koh? Shiru suka mai. Sallamar Hajia Babba ta katse musu hanzari, Anty Abida da Aunty Sadiya na biye da ita a baya, Bakih har kunne tsoho yace Karime kinga Angwaye koh? Ta tabe bakih, tace Alhaji magana nake so yi, ya dan gyara zama yace wace irin magana kenan?Alhaji Auren da a aka ma yaran nan nakeso a warware shi gabaki daya banda na Amira da Samir yanxu, tsoho ya kalleta sosai. Yace saboda me? Ai idan na daura aure, ba warwara ba sakih duk rintsi duk wahala ya qullu kenan sai mutuwa zata raba, Hajia karime ta harzuqa, Kai Alhaji kar ka raina mana wayau mana, Auren da aka daura don a sama maka lapya yaran nan suka amince, ba sa son junansu amma tunda ka warke yanzu dole za a raba, ko wannne a bashi wacce yakeso, Tsoho ya kalle ta sosai, cham ya kwada ma Sarkin Gida kirah, sai ga Mallam Iro ya shigo jiki na rawa, Tsoho da idonsa yayi jaaa yace je ka kira min Kowa. mallam iro ya fita, yaje ya kira duka yan gidan cikin mintuna kadan kowa ya hallara parlorn tsoho, parlorn yayi tsit ana jiran aji abinda tsoho xaice, ya kalli hajia Babba da take murnan haqanta ya cimma ruwa, yace Karime maimaita abun da kika fada, ba kunya ta maimaita, Tsoho ya miqe ya shiga dakih sai chan ya fito Da Alkurani izzu 60, ya riqe ya ce ni Musbahu Zailani, nayi rantsuwa da kuranin nan, duk randa daya daga cikin maauratan nan da aka daura aurensu jummar da ta gabata, ya saki matarsa ko da saki days ne, to Na saki Karime saki 3, kuma na tsine ma mahaifansa, Inallilahi wa ina ilaihir rajiun kowa ke maimaitawa, Banda Hajia babba da ta sake Ihu na shigesu, Alhaji Me yayi zafih haka? Yau na banu, ta fashe da kuka, ita tasan ba zata iya rayuwa ba tsoho ba,(lol)shima tsohon ya san karime na sonsa, ta dinga kururuwa, Hajia Ama da Umma Hajja suka jinjina kai. Ya kalli su Mu’ammar da jawad da suka kidime iya kidima yace Ku gaya ma yan uwanku saqo na, idan har kuna so na tsinewa iyayenku, na kuna saki kakar ku toh ga takarda nan ku rubuta wa matan ku saki. Ya ce ku tashi ku tafi na sallame kowa. Jiki ba qwarih aka fara watsewa, banda karime da tako kusa da Tsoho, don Allah Alhaji kai man rai, tun kuriciyar mu baka saken ba sai ynz? Ka san ina sonka, don Allah kar kai min haka, yace karime ina sonki, ba xan sakeki ba , amma da yaran nan sun saki matansu, to kema a bakin aurenki fah, da sauri tace wlh ba me sakar kowa, ai auren nan mutu ka raba, Allah ya basu zaman lapya ya hada mana kawunannasu, Tsoho yayi murmushi ya san karime ciki da bai hakan kadai ne maganinta. Yace Amin karime ta Tafia sukeyi amma ba me ganin gabansa, Mu’ammar yayi tangartangar zai kife Jawad yayi saurin taro shi, yace haba mana Mu’ammar, calm down mana, Mu’ammar cikin fushi yace Calm down? Ana nufin idan na sake yarinyar nan za a tsine ma uwata? don na san ko ya tsine ma baba ba zai bishi ba, don ba shi ya haifeshi ba, Amma dagaske yake sai ya tsine ma er sa ta cikinsa, uwata? Wallahi na tsane yarinyar nan, ba na sonta bana qaunarta, Kamar yanda nima Bana son Bilkisu kuma bana kaunarta ba, jawad da Mu’ammar sukayi saurin kallon me furucin nan, Suraj ne ya nufosu, ashe yana jinsu, Jawad ya tunzura, yace ance maka ita ta na sonka ne? Ni jawad ni kadai takeso, zaka qarasa rayuwarka da matar da ba ta sonka, nd its going to kill you inside dat she loves me alone, Suraj yayi murmushi ya juya dubansa ga Mu’ammar yace let me make one thing straight, Islahulkhair is my only sister, ina sonta fiye da kaina, Idan na sake naji ka mata wani abu wlh baza mu kwashe da kyau ba, dat reminds me, M married to your sister Bilkisu, Hurt my Sister and i will hurt yours. Don Er uwa ba ta fi Er Uwa ba. And to you Dummy ya kalli Jawad, kai ma kasani fadila ba ta sonka bata kaunarka, ni kadai takeso nikadai ke zuciyarta, kaga we have one thing in common. So i can leave wit this. Nd da kake ikirarin bilkisu ba za ta taba sona ba, yayi dan daria ka manta ni Architect ne? Toh idan ka manta bari na tuna ma I am an Architect, i will do what i do best, I will Redesign, Rebuild and Reclaim her Heart. Yana kaiwa nan yayi tafiarsa ya bar su tsaye kamar Robot. _ Bibilicious Biebee_ Like · Reply · Report · Aug 5 Phatee Lamin 26. Gidan Ganduby Biebee IsaRansu in yayi dubu ya baci, ko wannensu ya wuce dakinsa ransa na mai Zafih, Jawad na shiga dakih ya kira Zaid, ya Zayyane masa komaibda abinda Tsoho yace, Zayd yayi dan jim, chan kuma sai yace shidai ya sani, ni banda matsala, tayi ta zama da igiyar aurena, ba sai na kulataba? Asubar fari Mu’ammar ya baro borno motar haya ya hau, ko Jawad be san ya tafi ba, ba zaria Yayi ba, Abuja ya nufa, sai dai muce Allah ya tsare. Badiyya zaune gaban Bokanta, ta muskuta tace yanzu kai boka ka na nufin na baro Abuja na zo Maiduguri kuma ba biyan bukata? Wlh na matsu da Zaid, kamar nayi hauka, Boka yayi daria yace Diyyan shagali, yanzu ya kike so nayi? Na gaya miki hakan ba zai taba yuwu ba, Zaid ba zai taba kusantarki ba indai har ba aure kukayi ba, Daniska ne amma baya zina, Abu daya zance miki, ki sashi ya aureki, kar ki bar Garin nan ba tare da kin samu karbuwa wurin danginsa ba, tace ta yaya? Yace ki kutsa, ni kuma zan miki aiki, dukda wannan kakan nasa dan iskan kansa amma na ga Aure tsakaninku, tayi murmushi yauwa gatana shisa nake sonka, haka ta cika mai al aljihu, sukayi sallama bata yi ko ina ba sai gidan Mubahu Zailani, ko dar ba ta ji ba ta tambayi sassan Hajia Babba aka nuna mata, ta shiga dakin da Sallam bayan ta gyrara tsayuwar gyalenta, Hajia Babba ta amsa daga cikin daki, Badiyya ta ma kanta masauki kan sani lafiyayyen kujera, Hajia Babba tace tou ina muka samo Yar Gayu? Badiyya tayi murmushi ta risina hajiarmu ina wuni, Waiyo Allah dadi xai kashe hajia babba ta ji yar gayu tace mata hajiarsu, nan badiyya ta gaidata cikin barikanci, ta amsa, sai dai ban shaidaki ba, Allah sarki hajiarmu Badiyya ce K’awar Zaid ce ni amma ni a zahiri ni Aurenshi nake so nayi sai dai naji ba a auren bareh a gidannan Hajia babba ta jinjina kai tace eh haka ne, Badiyya ta zamo ta riqe kafat hajia babba ta na roqonta ta taimaka mata, lokaci daya ta siye zuciyar hajia babba da zantuttuka masu dadi har hajia babba taji za ta tsaya ma Badiyya tunda tace zaid din na sonta, ta shafa kanta tace karki damu Badiyya abun da wuya, amma zan miki kokari har Allah ya sa a dace. Da Sauri diyya ta rungume hajia babba tace kai Amma nagode hajiarmu, Allah ya ja rai, ya barki da tsoho, ai kamar an tsundumata a Aljannah taji dadi, Badiyya ta cikata da kudi, duk da kudi ba matsalar hajia babba bane amma bata da godian Allah. Har badiyya ta miqe hajia babba tace yauwa jikata dani da Hajjo wa yafi kyau da diri? Badiyya a ranta tace wacece kuma Hajjo? Amma a fili tace wai daman cewa akayi kyau ne da ita? Ai wlh hajiarmu kin wuce a hadaki da wata hajjo, Hajia babba taji dadi matuka, baki na rawa don bata san kalan amsar da za a bata ba ta ce Aishalle fah? Badiyya ta tabe bakih ba don ta san waye Aishalle ba tace wannan me kama farar mayu. Shewa hajia babba ta sa ta rungumi diyya tana tafa hannaye, yauwa Yar gari, da wannan kodawar da badiyya kema hajia babba taji zata yi yanda tayi don Zaid ya auri Badiyya haka sukayi sallama cikin jin dadi, Hajia Babba na zuwa dakih ta Kwalama khalil kira, Autan baba mudassir, yazo da gudunsa, ta mika mai wayar tace kira mun Zaidu, khalil yayi daria, wai hajia ba kya ganewa ne? Har hoton Yazayd a ka samiki a contact picture don ki ganeshi amma kullum sai kin kirani, cikin fushi tace zaka kira minshi ko sai na kwashi buraubaka a hannu? Daria yayi yace Maida wuqar hajia ya kira mata Zaid Bacci yakeyi misalin Karfe 2 na rana, hutu kenan na kwana 2, yanda yaji dadin weekend dinnan Diyya ba ta nan taje Maiduguri, Mamanta ma bata gida, kamar a sama yaji wayarsa na ringining tsaki ya sake, duk zatonsa wayar asibiti ce ake kiransa, haushi ya cika shi daya ga personal wayarsa ce, screen din wayar ya hasko mai Grams, guntun tsaki ya saki ya dauka,Hello Grams ina wuni?daga bangarenta kamar tana waya da wanda yake Sama ta bakwai, da karfi tace Hello Zaidu, Yanzu Yar Gayu tazo, haushi ya cikashi, wacece yar gayu? Haba wannan diya me sunan larabawa, fara me kyau, ni wlh na mance sunanta, tace min kuna soyayyah, hajia babba ta fara mai kwatamce don tsakaninta da Allah ta manta sunan diyya, tuna min sunanta mana? Tsaki Zaid yayi ya kashe wayan. Tsaf ya gane Badiyya ce, miqewa yayi ya fita daga dakin. Zaune ya ganta tana kallon Zee World. Tana ganinshi ta tashi tsaye, ko kallonta beyi ba ya yi kichin, doya ya dauko da wuk’a ya fara fira, shigowa kichin din tayi yace Yazayd ga abinci fa a dining yanzu na gama, kamar ba zai tanka ta ba yace bana ci, ki daina abinci da ni kinaji? Bata tanka ba sai cewa tayi kawo na fere ma doyan toh, shiru yayi sai da ta kara maimaita mai, yace kije na hutassheki. Jiki ba kwari ta bar kichin din. Nan zayd ya gama fera doyanshi ya soya, ya soya Kwai har da sauce dama zayd ba daga baya ba gun girki. Tana kallonshi ya xo ya bude fridge ya dauka fresh Milk yayi dakinsa, miyau ta hade me ciwo ta na ba kanta tausayi, dukda jiya dayau ba ta wahala ba, ta wala a cikin gidanta kasancewar Badiyya da uwarta basa nan.. Bauchi Bigbro Samir, ya dago ya kalleta kadaran kadahan, tace mena maka ne? Me sa ka tsaneni haka? Kamar ba kai ba? Idan ka bar gida sai dare ka ke dawowa, kamar baka son bude idanunka ka gannin, Kamar m not ur lilsismeerah, eyi yasamir? Me nayi maka ne? My heart cant dmtake dis anymore, ka fada mun idan da akwai abunda nake ma wanda bakaso wlh a shirye nake na barih, because i love u, i can do anything for u, kallonta kawai yayi ya watsar, zuciyanta ya shiga zafih, cikin masifa tace is dis because of Islahilkhair? Its high time da zakayi letting feelings din Islah flow kayi replacing dinshi da nawa coz m stuck here with u forever nd u have to deal with dis, U will never Get Islahulkhair back kadai ji abunda Tsoho yace, idan ka na tunanin in anyway she’d get back to u, toh stop dreaming nd wake up frm ur slumber. Ta tashi ta bar mai parlorn shi ko kalamanta sun mai zafib har be san time din da ya fara hawaye bah. Kaduna Karfe 5 na yamma fadila ta hade cikin riga da skirt na atamfa, tana kallon The Vow taji ana Sallama ta mik’e ta bude tare da Amsar sallaman, wata kyakyawar Mata da bata wuce 25 years ba riqe da wani kyakyawan yaro me kama da ita ta gani tsaye tana mata murmushi, kaman ta santa ta mata iso har parlorn Fadila ta sa hannu ta amsa yaron ta cillashi sama tace Bonbon yadai? Shi ko yaro sai kyakyata daria yakeyi, suka gaisa cikin mutunci, ta ajiye shi ta shiga kicin ta hado drink da ruwa ta dire gaban matan, suka Kara gaisawa, Matar tace sunana Amal, mu ‘yan garin Gombe ne, jiya muka dawo garin nan don anyi ma mijina transfer zuwa garin nan, gidan mu ne jingine da wannan idan kin leka zaki hange katangan, Hakkin Makotaka yasa nace bari na shigo, Fadila tayi murmushi tace Allah sarki ni ma kwana 12 a nan gidan Lahhh Amarya ce? Fadila ta tabe bakih, ta chanza topic din. Ya sunanka Bonbon? Amal tace Irfaan, nima banyi 2years da aure ba, ta miqe tace bari na tafi, Fadila tayi murmushi tace InshaAllah nima zan shigo, toh shkn sai kin shigo Amarya, fadila ta bata rai nidai sunana Fadila, Amal tayi daria ta dauki Amal, fadila tayi cikin daki da sauri ta hada ma Amal kayan kamshi ta mata rakiya, Suna haraban gidan ne suka ga Mai gadi ya wangale gate, duk suka bi motar da ta shigo da ido, Jawad ne fuskar nan ba annuri, tamk’e tamau, nan da nan kamar an aiko ma Fadila mutuwa itama ta tsuke fuska, Amal na lura dasu duka, a ranshi yace wato an fara yi mishi shigeshige ko? Toh ba zai dauka ba Ya fito kamar zai tashi sama… Bibilicious Biebee 27. Gidan Gandu by Biebee IsaSuna tsaye har ya karaso, kallon da suka wurga ma junansu ya sa Amal fahimtar irin zaman da sukeyi lokaci guda, nan da nan ta fuskanci ba jituwa tsakaninsu, Amma sai ta basar ds yake itama waiyayya ce, Amal ta bude bakinta tace ina wuni? Kwarjininta da Girmanta ya sa ya amsata da muna lpy?tace lpylao, Amal da bakinta tace Ashe Sabin Amare ne, Allah Ya bada Zaman lapya ya kwabe fitina, ya bar ku tare, ya kawo yara masu Albarka ta qarashe maganan da zolaya, Hankalin Jawad ya tashi ainun, be son lokacin da ya ce mata Toufa, wa’annan adduar sa ki nayi? Ko ce miki nayi ina sonta? Ya kallk fadila yace keee Ba ki gaya mata yadda akayi auren nan ba? Toh kiyi gaggawar sanar da ita k’ila ta sauya Akalar Adduarta, Fadila ta buga tsaki da karfi, tace rashin sani ya fi dare duhu kai an gaya ma– Amal tayi saurin rufe mata bakih tare da girgiza kanta, Jawad ya kalli Amal yace ai da kin barta ta nuna miki ba ta da tarbiya, ko da ba a aura mata ni ba na girme mata nesa ba kusa ba, ya juyo ya kalli fadila yace Ke kuma kar ki daukeni kamar sakarai, ko ki ga kina mun abubuwa ina kallonki, idan nace zan bigeki karya ki xanyi, the next time da zan miki magana kikace zaki mayar min ko kice zaki min rashin kunya wallahi sai kin gane baki da wayau, sai kin gane masifar ki ta k’arya ce, ya wuce ya barsu, Fadila da zuciyarta ke ta tafarfasa, gashi Amal ta dade mata bakih da hannunta ta hana magana ai wlh da sai ta mayda mai ta ga abun da zai mata, kambu ance mishi tayi kama da wands mazajensu ke dukansu? Ai wlh da sunyi dake dake. Sai da Amal ta ga shigewar Jawad ta sake fadila, fadila ta balla mata harara. Amal ta kalli fadila tace don girman Allah kar ki kulasa idan yanayi, don Darajan iyayenki, ta dinga hadata da Allah har sai da ta sakko, tace InshaAllah zan shigo, don ina son na gaya miki wani abu, nan fadila ta mata Alqawarin ba zata ce komi ba. Amal ta juya da danta suka bar gidan, ta lura dukkansu na da Zafih,a ranta tace InshaAllah sai kunyi zaman lapya, sai kunso junanku don Wallahi kunyi matuqar dacewa da juna, sai kun kasance masu Alfahari da junanku. Allah ya bamu rai da Lafia Amin. Lagos Shigowan sa gidan kenan ya ganta zaune a parlor tana cin Abinci tana kallo, ko sallamarsa bata amsa ba, Yunwa yakeji Kamar me don beyi break ba, yace Hanifa don Allah taimaka min ds Abincin nan, Banza ta mai,da ya ga bazata kulashi ba ya mik’e ya shiha kicin don zubowa, aiko tsalle tayi ta dauke dan cooler, ya kalleta yace lpy? Eh ita ta kawo hakan ni ban dafa abincin nan da kai ba, nawa ne, kai ma sai ka dafa naka, ya kalleta yace haba Hanifa me sa kike min haka? Ni fa mijinki ne, aiko wannan kalamin da yayi ya tuno mata da ta rabu da Mu’ammar har abada fah, nan ta zage ta rufe ido ta shiga yayyafa mai ruwan masifa, bawan Allah Zayyad sai da yayi nadamar dawowa gidan, haka ya bar mata gidan ya wuce TANQUIEEZ EATERY don cin abinci.Restaurant din na Best friend dinsa ne me sunan Fatiti amma customers sun fi saninta da Madam Atutu, ba ya son Abincin saidawa amma yana son abincinta don ta iya sosai, gata da Tsafta, Ga ma’aikata masu tsafta da ladabi, Matashiya ce da ba ta wuce 25years ba, dukda ita din Yare ce amma kyakyawa ce ga kirki, tunda Zayyad ya fara Aiki a Lagos suke shiri, Restaurant din nan na ta ne, yawanci sai da daddare take shigowa shagon don itama ta na zuwa aiki a wani company. Kusan a tare suka yi parking a restaurant din, Hararansa tayi tace Ango ka sha Kamshi sai yau ake ganinka? Yayi murmushi yace Fatiti yunwa nikeji muje ki ban abinci, suka shige ciki ta kaishi VIP table, da kanta tayi serving dinsa, ta zauna kusa dashi, sai da ya cinye abincin nan tas kafin ya dago kansa, tana nan ta kura mai ido, tace Ehennn ina jinka, ya kalleta cike da mamaki, yace menene? Tace mid to tell me wat ur problem is? u look disturbed. Zayyad yace Its my wife, cike da mamaki tace d bride? Wat happened? Nan ya kwashe komai ya gaya mata farawa daga yanda akayi auren har zuwa ynz, ta nisa sosai gun tunani, tace Zayyad bani nan ds kwana 2, i will find u a solution yayi godia sukayi sallama. Abuja Zaid ne zaune kan kujerarsa a office bayan ya gama ganin patients dinsa, Mu’ammar ne zaune gefensa, Zaid yace muje gida ko Ammar? Mu’ammar yayi dan guntu tsaki yace noo bana son ganin wannan maysah din, Zaid yayi dan murmushi yace kai ina ruwanka da ita? Ni bana son ganin abinda zai hadani da yan dakin Hajia Ama. Yanzu zaid daria yayi har da riqe ciki, ka dauki abun da zafih, ynz ba ma wannan ba, dole sai kayi tafian nan? Inaga idan ka zauna ba sai ka kulata ba koh? Kamar ni nan gaisuwa kadai ke hadani da yarinyan nan, idan na ga dama ko gaisuwar ba zai hada mu ba, kayi xamanka, Mu’ammar yayi guntun tsaki yace ni i’ve made up my mind, i just need to be alone, so nake nayi forgeting sister dinka don yanzu ta haramta gareni, Zaid yace shisa ni ba ruwana da wani soyayyah, balle ynz na zama abun tausayi, jus look at u Amar, duk ka rame kayi bak’ih coz of dis worhtless love. Amar yace ba zaka gane ba, not evryone is like u, Zaid yace toh ita yarinyan chan zaka barta, zarian, alla alone? Tsaki ya buga, yace ni ina ruwana da ita? I dont care abt her, idan sun gaji sa raba auren da kansu, Shisa zanyi tafiana ba tare da na gaya ma kowa ba, balle a chusa min bakin ciki, ko su Mummy sai na tafi zan sanar dasu. Zaid yace when is ur flight? Yace nan da 8:00pm, kana ma da time, muje mu zagaya sai na kai ka Airport… 28. Gidan Ganduby Biebee IsaA Month Later (Bayan wata daya ) Nidai Zaid Gaskia na Kaqagara muyi aure, wallahi ni sai na ga kamar baka sona, kamar ba aure na zakayi ba, Zaid pls help me i really want to be ur wife, Zaid yayi shiru yana tunani, ko giyar wake ya sha ai ya san ba zai iya tunkarar Danginsa da wannan batu ba, Aure?kuma bareh? Kukan da ta keyi ne ya maidosa daga tunanin da yakeyi, Haba Zaid ina ta magana baka tankani ba? Zaif mesa kake min haka? Ko don kaga ina sonka? Girgiza kai yayi, tare da riko hannuwanta, haba Diyya, kinsan dai gidanmu ba a auren bareh koh? Ina neman hanyan da zasu barih muyi aurene, kuma kinsan bazan je wani guri a daura min aure ba, ba zan yi aure ba tare da sanninsu ba, tace idan basu amince ba fa? Yace sai muyi Adduar amincewrsu, tashi ki kira min yarinyar nan, wacce yarinya? Ya kalleta yace matar gidan, A ranta tace Zaid dan iska ne, ji yanda yake sha min Kamshi, toh ko me dai zakayi sai na aureka ta shiga har dakin Maysah da ke kwance ta qwala mata kirah, firgigit ta tashi kasancewar yanzu ta gama shan wanki maman diyya, ta dan rusuna Naam Aunty, My Zaid na kira tana kaiwa nn ta juya, ita ko Maysah jiki na rawa ta bi bayanta, watan daya da wani abu ba ta taba jin Zaid yayi kiranta ba. Zubewa tayi, Yazayd ina wuni? Be amsata ba, yace kingane, ina so muyi magana ne, ta tattaro hankalinta ta ce toh Yazayd, ya kawar da kai, Gobe Zamuje Maiduguri, ta dago da murna ta kalleshi, tunda kika zo gidan nan na taba miki kallon banza ko harara ko kyara ko wani abu? Da sauri ta gyada kanta, yace Good, a ranta tace baka taba ba, amma karuwarka da mamanta sun maidani Baiwa, Jin muryarshi tayi yana cewa, Zan yi Aure!! Zan auri Badiyyah, Dam Gabanta ya fadih, Nd ke zaki taimaka min gun Tsoho, hawaye suka cika Idonta Fal, So Gobe idan munje, na ma tsoho bayani ya kawo min Gardama, toh sai ki san abinda zakiyi kingane? Ta gyada kai, yace tashi ki tafi, jiki a sanyayye ta bar dakin, Aure? Ko wata biyu ba suyi ba? Wani xuciyar kuma na ce mata ai gwara suyi auren da suyi ta irin wannan Zama na Haramun da sukeyi. Haka ta kwana tana kuka, tunda tayi aure takeson Ganin Tsohonta, Ammanta, Umma hajjanta, da Hajia Amanta, Sai dai kwatakwata bata Murnar zuwa Maiduguri, ji tayi kamar tace mai ba ta zuwa, sai dai ba zata iya ba, ba ta da yanda xatayi sai Roqon Allah ya sa mijinta ya auri Karuwarsa… Maiduguri Suna isa gidan Straight dakin Hajia Babba suayi har ita Maysah din, kasancewar an sanar dasu zuwan, an shirya musu kayan tarba da yawan gaske. Wani abun haushin har da ita uwar badiyya Hajia Babba ina Aljannah ta sa zaid, shi ko sai wani qamshi yake sha mta, Allah ya dora mata son Zaid, ta fi sonshi duk cikin jikokinta, ta saki Zaid da ta hango badiyya ta rungumeta Ga Yar Gayu ga Yar gayu, Badiyya tace ga hajiarmu, ta nuna uwarta da yatsa tace Hajiarmu ga mamata, Hajia Babba akaje aka rungume uwar badiyya tana ga maman yar gayu, ta kalli Maysah ta wurga mata mugun harara, Maysah ko tunani take ina Hajia babba ta san Badiyya? Bayan an zazzauna ne Hajia Babba tace ku zo ku ci abinci koh? Suka miqe duka wani harara ta wurga maysah dashi irin me Alamun ban dafa da ke ba, Zaid na kallonsu, cikin saa ko suka hada ido da Maysah, baki na rawa tace bari na shiga cikin gida, ta juya be tanka ba sai hajia Babba tace da dai ya fi miki don wlh ko dandano ba kici, Girgiza kai kawai Zaid yayi, nan suka hau fira da su Badiyya kamar tun da sun son juna. ***** Sai da ta leqa parlorn, kamar yadda ta zata yana Zaune kan kujerarsa, juyowa yayi suka hada ido, murmushi ta sakar mai tare da fadin Assalamu Alaikum Tsoho na nan?? Shima dariar yayi, yace Aa Baya nan, da gudu kuwa ta nufeshi shi ko ya bude mata hannuwa tashige jikinsa ya rungumeta, sai da ta yi hawaye don ko tayi missing dinsa fiye da kowa, Ya dago ta ya shafi kanta RUMAH kece nan? Ke da maigidanki kukazo? Shine baki sanar min ba? Ita murna ya hanata cewa komai, sai daria mara sauti take tayi, Agogon dakin ya buga Karfe 2:00 na rana, yace ai tun da kinzo, jeki sakko min da tiren abincin chan, yau a tsakiyar parlo zamu ci abincin rana, haka kuwa akayi suka ci suka sha sukayi nak, ta kwashe kayan, tace bari nayi cikin gida, ban shiga sashen kowa ba, Tsoho yace ina maigidan naki? Ta qaqalo murmushi tace yana nan shigowa. Yauwa in kin shiga ki turo min babanki yazo na sashi aiki, Tace toh A hanyar fita taci karo da Hajia Babba da su Zaid na biye da ita, kanta a qasa ta wuce su, Da Sallama suka shiga parlorn, Tsoho cikin murna mara misaltuwa yake ma Zaid kirarin Likita bokon turai, Sannu ka da zuwa, Zaid yayi murmushi ya durfana gaban tsoho, Barka da Rana Tsoho mai ran karfe, Shafa kansa yayi yace Zaidu, muna lafiya? Lfy qalaw Tsoho, ya karfin jiki? Tsoho yayi wani shuumin murmushi yace ahh jiki da sauki, Hajia Babba ta katse su, Alhaji baka ga da Bakih muke ba? Ya dago ya kalli Badiyya da mamarta lokaci guda yaji ya tsanesu duka, amma da yake shima dan dunya ne yayi murmushi yace ina na lura dasu, Durkusawa sukayi sauna kwasar Gaisuwa, ya amsa ba laifi. Ya kalli Hajia Babba, Karime ina muka samu Bakih? Ta dan sosa Qeya tana so ta san inda zata fara, sai chan tayi dabarar cewa Alhaji Amaryarka ce da mamanta, Yayi murmushi yace Amaryata? Ke kina son tsoho? Kin yarda ki zauna cikin tsoffin mata na? Wayaga Auren buta, ita ko badiyya harda sinna kai ita wai nan kunya tajih, Ai Alhaji sun dade da daidaitawa da Zaid, shine sukazo gaidaka, Ba tsohon ba, har shi Uban gayyar sai da yaji faduwar Gaba, Tsoho ya maze yace ban fahinceki ba, ita ko tace Budurwar Zaidu ce, ita yakeso ya aura, Tsoho yayi shiru, na wasu sakwanni, kan Zaid a Kasah kamar na kirki, yace idan na fahimce ki karime, ita wannan ya nuna diyya ita ce budurwar zaid wacce zai aura, ita kuma wannnan uwarta ce, sunzo gidansu saurayi kawo gaisuwa?? Cikin murnar Tsoho ya fahimceta ta gyada kai Eh hakan ne Alhaji, Tsoho yace toh ba a gidan nan ba. Duk suka dago suka kalleshi, Bangane ba, Tace ke karime ki fita idona, ke sakara ce, wannan ce kike so Zaidun ya aura? Toh ba zai faru ba, ya kalli Badiyya yace yarinya, kije ki nemi miji kiyi aure ba dai zaidu na ba, badiyya ta rarafa ta kama kafar tsoho, donAllah Grandpa kayi min rai, i love Zaid alot, Tsoho ya kalleta, yace Ke er bariki, bazan aura miki zaid ba, wai Grandpa, zaki zo kina nun karairaye, ni ba yaro bane, ke ga er boko koh? Toh Bature ma yaci ubanshi, hajia karime tazo ta dago badiyya dake ta kuka tace haba Alhaji menene haka? Zaid da jikinsa yayi sanyi ya daure yace Diyyah, ta dago ta kalleshi, ya cire key a aljihunsa ya miqa mata, go home, i got dis okay? Zaid pls help me, dont let him do dis to us, u knw i cant leave wothout u, yace Diyyah kije, i want u to trust me, i will find us a way i promise. Ya kalli mamar yace mom kuje gida zanzo, ta miqe tana hararar tsoho ta ja hannun diyarta, Tsoho yace oho dai agayas akai kasuwa, Zaid ya daure fuska kamar be tava daria ba, fuskar nan daure tamau, tsoho yace ni wannan daure dauren da kakeyi be shigata, kazo ka bugeni sai na san kanayi, in banda rigima irin taka, ina kai ina wannan fyarinyar? Dukaduka yaushe akayi aurenka? Kai a ce kayi shekara 10 da aure ance maka zan yarda ka auri bareh ne?, balle duka ko wata 2 baka rufa ba da aure. To udan mafarko kake ka tashi. Ni Musbahu Zailani ba zan yarda ka auri Bareh ba. _Bibilicious Biebee_ Like · Reply · Report · Aug 5 Phatee Lamin 29. Gidan Gandu byBiebee IsaZaid ya juya ya kalli Tsoho yace Ina so ka aura min Badiyya, ina sonta, da ka aura min Wannan yarinyar nayi biyayya na xauna da ita duk da na tsani na bude idanuwa na naganta cikin gidanah, amma saboda biyyaya ko kallon banza ban taba mata ba, ds Su Mu’ammar suke ta kuka suna hadaka da Allah kar a hada auren nan, ban ce komai ba ni, yanxu kuma nazo ina roqonka ka aura min Badiyya kana ce min aa, bakai min adalci ba, tunda na bi umarninka, to nima a bani zabina, tsoho Yayi shiru yana nazarin maganganun zaid, chan yace Zaidu da dai a cikin gida ka ga mace to ina iya aura ma, amma Bareh ne bazan aminta ba, Ba ka taba ganin an auri bareh ba, toh ba kuma zaa fara daga kanka ba, Zaid yayk wani shuumin murmushi, ba a taba auren bareh ba? To kakar yarinyan nan micece? Inace bare ceh? Er wata qasar ma, ko kana zaton bamu da labarin Uncle Abbakar da yaje karatu Russia ya aurota? Naga itama din bareh ce, Tunda har ka yarda ya aurota, nima hakan zaka yarda na aureta, Tsoho ya bude bakih galala, Zaid ni kake gaya ma magana? Hajia babba tace ai ba batun gaya magana sai gaskia, shi Habubakarin finshi yayi da ya auro tubabba? Uncle Abbakar da Maysah da ke tsaye bakin kofa suka qaraso ciki, duk zancen da sukayi a kan kunnenshi, ya kalli hajia babba rai a bace yace Raijana ba tubabba bace, a musulmarta na ganta, ya kalli Zaid yace Zaidu, zaid ya kasa dagowa su hada ido da Uncle Abbakar, don shi Allah ya mishi kwarjini, qaryan tsageri ya kalli baban maysah ya mai tsageranci, Zaid dai ya amsa ba tare da dagowa ba, Uncle Abbakar yace Lokacin da naje karatu russia, sai da nayi shekaru 5 kafin na dawo gida, mu ba mu samu gatan dawowa gida hutu kamarku ba, wanda duk lokcin da kuka so dawowa kuke dawowa, Ganin shekara 5 ba nan kusa bace, gudun kar na fada ga halaka yasa na auri Raijana, mamar matarka, sai da na dawo su baba suka san nayi aure, na sha fada amma da na nusar dashi dabarata tayi aure ya fahimceni, kagane? Zaid da yaji kunyan Uncle Abbakar ya lullubeshi be ce komi ba. Badiyya kake son aure koh? Sunannta kenan? Ya gyada kai, Uncle Abbakar ya durqusa gaban tsoho ya shiga hadashi da Allah, da Magiya kala kala na kan ya bar Zaid ya sake aure, Maysah ma ta durqusa ita ko harda kuka, ganin kukan da takeyi ne ya sa Tsoho cewa sai yaje yayi tayi, ni ba ruwana cikin alamuaaran zaid, na zare hanuna daga duk wani shaani nashi, Zaid ya matso yace ayi mun haquri tsoho, na tuba, na mata Alqawarin aurene, banso ta dauke ni a matsayin mayaudari, Tsoho yace kai dai kasani. Uncle Abbakar yace kace mata ta turo magabanta ni zan tsaya ma, ni zan aura maka ita, Da sauri zaid ya kalli Baban matarshi, yayi saurin sadda kai kunyar uba da ‘yarsa ta lulubeshi, wasu irin mutane ne wannan?Wani uba zai ma diyarsa kishiya? Wata mata zata roqa ayi mata kishiya? Jin muryan Uncle Abbakar yayi inda yake cewa kaji ai, ina so na gana da magabatanta, zaid yace nagode Allah ya qara girma. Wayarsa ya ciro ya sanar da Badiyya ta zo da Magabanta ta yanzu, cikin doki ta sanar da uwarta, cikin rawar jiki sukaje suka kwashi Kawuninta da basu dauke su a bakin komai ba, wani kawunta yace sai yau kuka san damu? Sai da aurenta yazo kuka san amfaninmu? Nan badiyya da uwarta suka shiga bada haquri don basa son abun da zai hana auren nan, sai da suka cikasu da kudih kafin suka bisu, niko nace dama Mace ke tura magabatan ta ba maza ba? **** Bayan an sanar da yan gida akwai daurin aure a parlon Tsoho, bayan an hallara nan take Uncle Abbakar ya daura Auren Badiyya da Zaidu bisa sadakin Naira dubu 100 lakadan ba ajalan ba, uncle Abbakar ne waliyyin ango, gaban tsoho akayi komi sai dai tak ce ce musu ba, tausayin Rumarsa yakeyi. Bakin Badiyya kamar gonar auduga, yau ta zama mallakin Zaid, sai yashe haqora take tayi a dakin hajia Ama. Ita ko Maysah kulle kanta tayi dakin Ammanta tana ta ruzgar kuka, tausayin kanta takeji, anya batayi ganganci ba? Allah gani gareka. Haka ta dauro alwala ta dinga jera nafilfili Allah ya kawo mata sauqi a kan har bacvi ya kwasheta kan dardumanta, bata farka ba sai Assalatu. Zaid ya shigo dakin badiyya tayi tsalle ta rungumesa, ya dagata ya juya,cikin murna yau gani na zama taka, bantaba tunanin hakan ba, har na cire rai fa, zaid ya ja hancin ta yace i told u i got dis dint i? Yes u did ma hubby, yace kun shirya? Tace ehhh, yace breakfast fa? Ta mai fari tace its too early, yace toh mu tafi, tace mom tace xa mu barta anan, zata biyo mu daga baya, akwai abun da zatayi a nan din, yace ba laifi, ya shiga dakin hajia Babba ya gaidata ya mata sallama yanaso ya iso Abuja da wuri, don yau Monday, ta musu rakiya, suka shiga sashen su Zaid, ya gaida Mamarsa da Babansa, badiyya tana ta jin kunyan qaryar, nan suka musu Sallama, har zasu tafi Zaid yace muje muyi ma Tsoho Sallama Badiyya ta turbune fuska, tace i dont like dat old man, Zaid ya galla mata harara yayi gaba, bata da wani choice din binshi a baya, Da Sallama suka shiga parlorn, yana zaune yana lazimi, Zaid ya durqusa itams hakan tayi, sai da yayi minti 30,kafin ya shafa, Zaid ya ce Barka da Asuba Tsoho, ba laifi Tsoho ya amsa amma ba kamse yadda yake mai da ba, Badiyya da ta gama quluwa da shanya sun da yayi ta gaisheshi tana harareharare, lpy kawai yace mata, Zaid yace Tsoho dama yanzu zamu wuce Abuja, kasancewar yau akwai aiki ban dauki excuse ba, Allah ya Tsare kadai tsoho yace, Zaid ya Amsa da Amin ya miqe har sun kai bakin qofa Tsoho ya cire bakih yace Zaiduu, Zaid ya juyo tare da amsawa, tsoho yace Rumah fa? Zaid ya fara in-ina shi ya mance da wata Maysah, ya shafa qeyarsa yace ita ta na nan, sati me zuwa zan zo na dauketa, Tsoho ya daga kai Alamar toh, Zaid yayi saurin barin parlorn dan kar tsoho ya jaza mai Aiki.. Tsoho kam takaicin Zaid yayi, yana son zaid sosai amma wannan abun da yayi kawai yaji zaid ya sire mai, ya mai ciwo, Duk cikin jikokinsa ba wanda ya ma gata kamar Zaid, don tunda ya aura ma Zaid Maysah yasan ya mishi babban gata, samun Rumah a matsayin mata Alheri ne babba, Amma da yake Zaid sakarai ne, be gano hakan ba, tsoho yace bakomai Duniya ce, Duniya ce zata ladabtar dakai. Yana cikin tunanin zuci Rumah ta shigo da Sallama ya amsa mata cikin sake fuska. Kallo daya ya mata yasan ta sha kuka sosai, tausayinta ya lullubeshi, Nan ta zauna suka shiga hirar yaushe gamo ba tare da ya sanar da its tafian Zaid ba Abuja Karfe 5 suka shigo gida, Badiyya ta gaza sukuni burin ta ta samu Zaid a yanzu, tun cikin mota take ta shafa shi, sai da ya dakatar da ita, yace wai so kike muyi accident? An riga an daura auren nan m all yours, i think u can wait har mu isa gida, if not i can find a place park my car nd u suit urself, ganin gatse ya mata ya sa ta shafa mai lafia. Tun a parlor ta fara shafashi tana kissing, haka dai ya biye mata har badiyya ta samu cikar burinta. Zaid ya ga salo salon iskanci, lallai kam badiyya tayi nisa. Sai a yau ne ya tabbatar da ya auri karuwa. _Bibilicious Biebee_ Like · Reply · Report · Aug 5 Phatee Lamin 30. Gidan Gandu by Biebee IsaKaii I cant take dis anymore, da sauri ta janyo wayarta ta shiga laluben wayarshi. Kano Bilkisu ina abinci nah? Ta kalleshi ta watsar, sai da ya maimaita mata kana ta dago ido ta kallesa, tace ban dafa da kai ba, ya kalleta cikin mamaki yace sabida mey? Sbd ni ba baiwar ka bace, kuma ai naga kana da hannu koh? Zuciyya ta ci Suraj, haqurinsa be kai ta dinga gasa mai magana ba ya qyaleta ba, yau ya lashi takobi sakko mata da wannan rashin kunyar da girman kan nata, Shaqr mata wuya yayi ta sakeh ihuu, ya daga hannu kenan zai mareta wayarsa tayi kara, guntun tsaki yayi ya wulla Bilkis gefe, ya zaro wayarsa, Lil sis screen din ya hasko da hoton lovely K’anwarsa yasa ya dauka da sauri, Hello Islah? Ya kike? Jin muryan yayanta ya sa ta fashe da kuka be tsuma rai, nan da nan Suraj ya rude, Islah? Are you Ok? happened to you? Cikin kuka tace yaya Wlh m not alryt, come get me outta dis hell, ina Mu’ammar? Kinsan i dont have dat ryt to pick u up, tell me is Mu’ammar hurting u? Yaya tinda aka kawo ni so daya na ganshi, rannan ma ko 20 mins beyi ba, kayanshi ya kwasa ya bar gidan, What? Inji Suraj, u mean to say ke kadai ce a gidan for 1month 15days? Ya shiga ciki da sauri yace so sorry sis gani nan zuwa, key kawai ya dauka ya fitow, ya na fadin i promise u duk inda Amar ya shiga a garin zaria sai na binciko shi, he’s going to pay for hurting u. Bilkisu ta fashe da daria, Suraj ya kalleta, goodluck in finding ya Ammar, ba Zaria zaka tsaya ba, ka hada da Kasashen wajeh, dan be K’asar kallonta yayi sosai, zuciyarsa na mai zafih, ransa ya baci sosai, a hankali ya furta me kike nufi? Ko tausayi tace gani yayi ba zai iya zama da ita ba, kuma an fi karfinshi an hana shi sakinta, shisa ya bar Qasar kuma ba zai dawo ba har sai yaji kun raba auren. Idanun Suraj sukayi jaaaa, ya ga bata lokacin shi yake yi nan gun bilkisu ya fita a fusace ya ja motarsa ya bar gidan ya kama hanyar Zaria. Nidai nace Suraj a dai bi a hankali, Allah ya tsare ya kai ka lapya.. Bauchi Ya Samir pls ka samo min Islamiyya na dinga zuwa, zaman gidan ba dadi, nikadai a ciki, idan ka fita sai dare, pls yasamir, kallonta kawai yayi so daya ya wuce be ce da ita qala ba, haushi ya isheta ta miqe ta nufa dakinsa tajishi a kulle, nan ta fashe da kuka tana ta buga kofa amma yayi biris da ita, abunda samir yake mata ya fara isanata, anya zata cigaba da haqurin nan?? Kaduna Ko da ta bude K’ofa Fadila ta gank tsaye, Amal ta harareta ta shige ciki, fadila tayi murmushi, tace haba Mummy Bon wai fushin ne haka? Wai ba gashi na zo ba? Amal tace sai da aka kusa wata zaki zo? Tace ai min haquri, ina Irfaan? Tace yana bacci, nan suka zube a parlo suna ta fira, cikin dabara Amal ta tambayi fadila ya zaman ta yake da Jawad, Fadila ta kwashe komai ta gaya mata har sillar auren su,da rashin jituwarsu tun kafin ayi auren, Amal ta nisa ta na tunani, ji labarin nan kamar a fim, tace Fadila listen to me and listen good, Ba zaki biye ma Jawad kuyi ta xaman nan ba, kin dai ji abun da tsoho yace, ba saki cikin auren ku, whch means u guys are stucked together forever u need to learn how to leave with eachoda, nd love eachoda. Fadila ta zaburo, me kike so kice min mummy bon? Ni zan kai kaina gunshi? Na roqe shi ya soni? Kindaiji me ya ce kwanaki koh? Ke ganau ne ba jiyau ba, so ki bar wannan maganar, ba zan taba kwantar da kaina na bishi ya wulaqantanni ba wlh, so bar ma wannan zancen,Amal tayi murmushi, Fadila kenan, ba nufi na kenan ba, namiji sakarai ne, kamar yaro yake sai yanda kikayi da shi, ke fa mace ce, akwai yan dabarun mata da zaisa hankalinsa karkatowa gunki, Fadila ta miqe a fusace tace No thanks, kar Allah ya sa hankalin nasa ya karkato gurina, muyi ta zama haka har dunia ta nade for all i care, Amal ta na mamakin zafin kai irin na fadila, amma she wont give up har sai ta ga ta shirya wadannan maauratan. Lagos Riqe take da cikinta tana Murqususu, hawaye na bin kuncinta, ta gama galabaita, ta kawo ma kanta mutuwa, yarda kasan tana ciwon Naquda, ta nayin scramps sosai, amma na wannan month din yayi worst, Waiyo Allahn ta, da qyar ta shiga toilet ta watsa ruwa, tana jan jiki ta fito daure da towel dafe da cikinta, jiri ya dibeta ta zube a qasa, Shigowar sa kenan ya ganta a K’asa, da gudu Zayyad ya K’arasa gun hanifa, Hanifa hanifa, are you ok? Kamar ta ga wani dodo tayi karfin matsawa, ya sa hannunsa zai dago ta, ta buge mai hannu tana hawaye, Cikin damuwa Zayyad yace pls Hanifa, lemmie help you, ko karfin magana bata da, amma da yake jinin hajia babba na cikin bargonta, tayi qoqarin bude bakih tace I dont need your help… 31. Gidan Ganduby Biebee Isa tsura mata ido yyi yana kallonta, chan ta cije bakih tare da fadin Waiyo Hajiarmu, da sauri Zayyad ya kira wata nurse a waya ta shaida mai gata nan tafe, Hanifa ta jigata amma taqi yarda Zayyad ya taimaka mata, Har isowan nurse din tana nan kwance da sauri nurse din ta shiga agaza mata, bayan ta gano bakin zaren neh, ta mata Allura, ta rubuts magunguna tare da ce mai kar ya tada hankalinshi, period ne wands ke xuwa ma mata everymonth. Ita nata da hakan yazo, Zayyad ya tausaya mata sosai, har ya na tunanin dama zai iya dauke ciwon ya maida ma kansa da yayi, don shi Allah yayi shi da tausayin mace, Yanzu duk month haka zata kasance? Allah sarki Allah ya baki lpy. Zaria Ko da ya iso Zaria, Staright gidan Ammar yayi, yana sakawa da warwarewa, har ya danna horn a gaban gidan, cikin rawar jiki me gadi ya budeh, Islah ta leqo ta window, ganin Yayanta ne ya sa ta fita da gudu, yana parker motan ya fito, Islah ta rungumeshi tare da fashewa da wani irin kuka me tsuma rai Suraj ya rungumi k’anwarsa, yana bubbuga mata baya alamun rarrashi, tayi shiru tana ajiyar zuciya, ya ja hannunta har parlo, Ya kalleta yace Isi meya fadu dake? Nan ta kwashe komai ta gaya mai, Ran Maza ya qara baci, ohh baki san cewa baya ma kasar ba? Ta dago rinannu idanuwanta ta kalleshi, baya kasar? Ina yaje? Suraj ya mike, yace i dont know, nd i dont care, all i knw is dat u wont sleep a day here again, je ki kwaso kayan ki, da gudu ta shuge dakih A gurguje ta hada kayanta cikin Katoton Akwati, ta dauki duk wani abun da zaats amfana, ta qwala mai kirah, yaya i need help here, zuwa yayi ya ja akwatin tare da fadin ragguwa, tayi daria tare da kulle ko ina, suka fita ta ba ma mai gadi key, Mai gadi na son tmby amms ganin ba fuska ya sa shi yin shiru, haka suka dauki hanyar Kano. Ba su rufe Awa 3 suka shigo kano, Bilkisu na nan zaune, Islah ta shigo da Sallama, kallo daya ta musu ta watsar, sai dsi ta amsa sallamar chan ciki, Islah tayi murmushi kisuwa matar yaya, ta kalleta ta harara, Islah dai ta zauna tana jiran suraj ya shigo, Sai ko gashi da Akwati, Bilkisu ta miqe tayi hanyar daki, ya kalleta yace madam a nuna ma Isi dakinki inda zata kwana koh? Harara ta banka mai tace ba shegiar da zata kwana min dakih, Yayi azaman damk’o wuyanta, da sauri Islah tace haba Yaya ka barta mana, ni ko a parlor sai na kwana, Suraj ya ja kayanta Ya tura dakin Bilkisu yace idan har bazaki iya kwana daki daya da ita ba, to u have to choice ko dakina ko parlor, Allah ya sawwaqe na kwana dakin ka, kuma ba zaa zo gidana a sani kwanan parlor ba Wlh ta buga tsoki ta shige dakin, Suraj yayi murmushin takaici yace yau zaki gane baki da wayau, yayi niyyar bin ta daki ya lallasata Islah ta tsaida shi, haba yaya, ai ba a biyewa, Bilkisu qanwarka ce fa, zakaji dadi Yayanta ya duke nih? Ka kwantar da Hankalinka, zan kwanta parlo, wlh bazaki kwanta a parlo ba, saidai ki kwana chan dakina nisai na kwanta a parlo, tace ok none of us will sleep here, i will talk to bilkisu. Suraj yace dnt waste ur tym sis, she’s never going to change, dnt forget she’s got hajia babba’s blood running thru her veins, Islah daria tayi tace i will try my best. ****** Kan Gado ta iske ta, zama tayih kusa da ita tare da riqo hannunta, bilkisu ta harareta tare da janye hannunta, Islah ba ta daddara ba ta sake riqe hannunta tare da murmushi, ta cire baki ta kira ta, Bilkisu, ba ta damu da rashin tankata ta fara magana, Bilkisu, u are my lil sister and i love u so much despite d fact dat u hate me much as u hate my brother, tun muna yara mu ka tashi da tsabar junan mu ba tare da sannin tak’amaiman abun da ya sa mu ke kin jinin junan mu, yes zamuce babu shiri tsakanin iyayenmu da kakaninmu, Shekara da Shekaru maganar arziki bata taba shiga tsakanin mu ba, fadan yau daban na Gobe ma daban. Gashi har munyi aure, I got married to u brother, nd u got married to mine, ji dai saboda kiyayya, Yayanki ya tsallake ni ya bar Kasar ba tare da sanina ba, saboda tsanar daya mun bema son ya bude ido ya ganni cikin gidansa, tunda aka kaini betaba kwana gidan ba, ji dai zamanki da yaya suraj, babu wata magana me dadi, ki kalli girman YaSuraj ki maida mishi magana,kiyi mai rashin kunya, kuma kina sane da wannan auren anyi shi ne har abada, idan kina tunanin Yajawad xai dawo miki, to ki cire wnnan tunsnin, theres NO chance dat we’ll all get back to our lovers, Mesa ba zamu cika ma Tsoho burinsa ba? For how long zamu cigaba da wannan rayuwa? For how long xamuyi tayin gabar nan? Think Bilkisu, think, i knw u have a good heart, itsjust dat u let Anger controls u. Kiyi tunani Bilkisu. Tana kaiwa nan ta haye gado ta kwanta, Jikin Bilkisu yayi Sanyih, ta san duk abin da takeyi ba daidai bane, duk abinda Islah tace hakan ne, zama tayi tana tunanin Rayuwa, Abun da ta kasa ganewa shine Suraj ne mijin ta na har abada, ta bar tunanin Jawad, lokaci daya hawaye ya fara sintiri a idonta, dama tun Asali Bilkisu bata da nayi sai abunda Hanifa tace tayi, bar ta dai da riqo idan ka mata laifi, Hanifa ke controlling dinta, daga karshe Kwanciya tayi gefen Islah. ****** WasheGari Bilkisu na tashi ta shiga kicin ta hada musu breakfast, abun da bata taba yi ba, wato hada abinci da Suraj, sai da ta kammala ta shiga dakih, har ynz Isi na bacci da yake tana fashin Sallah, Bilkisu ta shuga wanka, ta fito tana shiryawa ne Islah ta tashi, tare da fadib matar yaya good morning, harara ta sakar mata amma irin hararan nan na wasa me murmushi, Islah a ranta tace Alhamdulilah, ta fara sakowa, toilet ta shiga ta shirya. Misalin Qarfe 8 ya fito parlo, Ganin Coolers akan dinning ya sa shi mamaki, ko da yake kila lil sis dinshi ce ta hada musu break don yasab strongheaded Bilkisu ba zatayi ba, da Karfih yace Isiiiii, Islah tace Yaya ka fito? Yace yup. Ta ja hannun Bilkisu bayan ta gama shiri, tace zo muje parlo, Bilki ta bata rai tace kije kawai, haba mana matar yaya, ki ajiye wannan pride din gefe, ur husband is awake, Bilkisu ta tunzura, kinga dai bana so koh? Ya haquri, zo muje parlorn, da qyar ta bita parlorn, ya bisu da ido, sunyi matuqar kyau da kama da suka jero, Islah ta lura da mayatacen kallon da suraj ya bishi da su. Suraj ya mazeh yace Islah naji girkin ki na qamshi zo kiyi serving dina i cant wait to eat lil sis cooking, islah tace Yaya, i dint cook dis food, cikin mamaki yace who did? Ta daga kafadu tace ur wife did. Bilkisu ta dauke fuska kamar bata san da zamansu a parlorn ba, Suraj ya kalli bilkisu, wato yau yaci darajar Islah har break aka yi mishi, yaji dadi amma ya share yace Islahulkhair yi sauri ki karya, don yau nake son na dawo ba kwana zanyi ba, Bilkisu na san cewa ta bishi amma girman kanta ya hanata, haka suka gama breakfast suraj ya sa kayan Islah mota, Islah ta rungumeta tana jin hawayen bilkisu a kafadun ta, amma batace mata komai ba, har bakin mota ta raka Islah batare da ta kalli Suraj ba, ta koma ciki da gudu sakamakon hawayen da ke niyyar fito mata, bro donAllah muje da ita, tunda ba kwana xakayi ba, ya girgiza kansa, ta bashi tausayi, yace gwara tayi zamanta lil sis, sai nan gaba ita da maiduguri, idan ba haka ba Hajia Babba da Aunty Sadiya za su kara chusa mata wasu abubuwan banza a rai, na samu ta fara sakkowa. Islah ta jinjina kai. Haka Suraj ya bar gate din gidan suka kama Hanyar Maiduguri. 32 & 33. Gidan Ganduby Biebee Isa Abuja Da Kyar ya samu ya zame jikinsa daga jikinta, ya fara gajia da jarabbar Badiyya, shikenan ita ba ta da wani aiki sai wannan, gashi sai kiransa akeyi a asibiti, yau shine Dr on Call, ya kalli Agogo Karfe 10 da rabi, tsaki yayi ya shiga wanka, ko da ya fito tana nan kwance kamar ruwa, tsaki ya sake bugawa, a gurguje ya shirya cikin suit dinshi, ya bar gidan. Maiduguri Fitowar ta kenan daga Sassan Umma Hajja ta ga wani mota kamar motar YaSuraj ya danno kai, shi din ne k’ila da bilkisu donsu biyu ne, ta fada a ranta, ta tsaya tana kallo har sukayi parking, Islah ta fito suka hada ido, ai da gudu suka rugo suka rungume Juna Maysah tace Hey Sis, me kikeyi a Maiduguri? Noo i shud be asking u d same, Suraj yace Maysah ba ta ganni bane, da sauri Rumaysah ta sake Islah ta qarasa gunshi tana daria, sorry Yasuraj, wlh i was carried away, ina wuni! Suka gaisa tace ina mutan gidan? Suna Sassa, Amma Aunty Hussaina(maman su Islah) ds Aunty Hassana sunje biki, islah tace toww, bari na kai gaisuwa gun Tsoho, i missed him alot, taja hannun Maysah sukayi gaba, Suraj ya daga murya Isiii wa zai daukar miki wannan k’aton Akwatin? Tayi daria haba bigbro, ka qarashe ladarka mana, yace zaki sani, suna tafia Maysah tace Islah wat ar u duin here har da qaton Akwati? Islah tace kar ki damu sis sai dai mun zauna. Haka suka qarasa parlorn Tsoho, Hajia Babba ce zaune kusa da Tsoho suna cin Tuffah, Sallama sukayi tsoho ya dago ya amsa, sai kuma ya fadada murmushin shi, Rumah wacece na ke gani kamar Islahulkhair. Itace tsoho, Islah ta qarasa gunsa tare da daura Kanta kan cinyarsa, tsoho ya shafa kanta yana daria, Islah kin yi kewa na da yawa, nima haka.tayi murmushi ta durqusa ta gaida kakar mijinta hajia babba, sai da Hajia Babba ta gama hura hancinta kafin ta amsa, ko uban wa ya kawo ta? Bata gama tunani ba sai ga Suraj yayo sallama, Tsoho yace kai Surajo yanzu kaima kake tafeh? Suraj ya shigo ya duqah yana kwasar gaisuwa. Tsoho ya amsa cike da jin dadi, irin jin dadin da yakeji a duk lokacin da jikokinsa suka zo gaidasu, yana sonsu sosai, Rumah yau baki be rufuwa an ga Yar uwa, maysah tayi murmushi, Islahulkhairi ina Mijin naki? Ko sai ya gama gaida iyayensa kafin zaizo gaisheni, Damm gaban hajia babba ya buga. Islah tayi shiru, yace ina Mu’ammar din ne wai? Da qyar Islah tace ba tare muke ba da Yaya Suraj nake, A’aha chan kika bark mijin naki? Suraj yayi saurin cewa ai yayi tafia ba ya ma qasar, hajia karime tayi saurin tashi don barin wurin, sai dai tsoho ya katse mata hanzari. Karime ina Mu’ammar yaje? Yands tsoho yayi maganan zaka san cewa ransa a bace yake, ta fara inda inda, Ai ya danyi wata tafiya ne, amma ya kusa dawowa, tsoho cikin bacin rai yace Mu’ammar ya ya bar kasar nan ba tare da sanina ba? Tayi karaf tace Ai ba dadewa zaiyi ba, ke karime, ki fita idonaba dadewa zaiyi ba? Toh mesa ba a gaya min ba? Ke kinsani me sa baki sanar dani ba? Tace yi haquri na Shafa’ah ne, ya juya ya kalli Islah ke Islahulkhair me yasa me tafi dake ba?kyarma ta fara yi don bata taba ganin bacin ran tsoho kamar na yau ba, Suraj yace ki bude baki kiyi magana, ta lura shi suraj ko a jikinsa, ta kasa magana karshe sai ta fashe da kuka. Suraj yace Tsoho bari dai kaji maganar gaskia, tun da aka daura auren nan aka kai Islah Zaria bata saka Mu’ammar a ido ba, be taba zuwa yaji ya take ba, ya ta kwana ko me take buqata, haka ya barta ta dinga kwana a gidan ita kadai cike da tsoro da fargaba, bata taba sanar da kowa ba, Hajia babba ta fara borin kunya yo dama ya zaiyi ya kwana gida daya da ita, ya rantse ya maya ba zai iya kwana rumfa daya da ita ba don ko ba sonta yake ba, ina dalili? Sursj ya harzuqa, wato mu da muke kwana da wanda ba ma so miye kashe mu? Ko ce miki akayi muna sonsu? Maysah ta ce Yasuraj kayi shiru DanAllah, kayi haquri kabar maganan, Hajia Babba tace bar tsinannen, bar shi ya cigaba, karshe ma ya bugeni, da wannan gaya min magana da yakeyi, Islah dai kanta a kasa tana kuka.. Sallamar baba hassan da Baba Umar yayi daidai da sake Sallatinsu, Baba hassan ya qaraso da sauri yana fadin hawaye? A idon baba? Waya sa baba kuka? Gabaki daya suka juya kallonsu ga tsoho, abun mamaki hawaye kwance a kumatun tsoho, hajia babba tace hawaye? Lallai abun ya girmama, baba Umar ya zube gaban tsoho yace Allah ya huci ranka babanmu, ka fada mun wanne daga cikin yaranmu suka sa ka kuka mu tsine musu su bi dunia. Ya kalli yaransa islah da suraj yace wallahi sai na tsine ma ku in dai a dalilin ku baba ya zubda hawaye. Tun Yarintata har girmana ban taba ganin hawayen baba ba sai yau, ba abun da zai hana nayi muku bakih, da qyar tsoho yace Umaru, baban suraj ya kalli tsoho, yace kullll na qara jin kace xaka ma dan cikin ka baki, ka bari, ba ka san hadarin bakin mahaifa ba? Shi dai be ce komai ba, ya kalli Baba Hassan, yace Hassan jeka kiramin Labaran koma dai kira min kowa a gidan. Baba hassan ya fita jiki na rawa, hajia babba kuwa jikinta yayi sanyih matuqa, tunani takeyi wabi hukunci tsoho zai yanke don taga ya dauki abun da Zafih… Lagos Hanifa ya jikin naki? Wata uwar Harara ta zabga mai, yace Allah ya bki haquri, zan fita ne idan da akwai abun da zan siyo miki sai ki fada, ko tanka shi batayi ba ta tashi ta bar mai dakin ta shigewarta toilet,zama yayi bakin bedside drawer tare da dafe kanshi, oh Allah yanzu shi kuma haka zai cigaba da rayuwars? Hanifa fa qanwar qanwarsa ce, don ko ya girmi Zaid, ya kuma girmi Jawad amma yana tolerating din hallayarta. Wayarsa ya jawo ya kira besty dinsa, ringining daya ta dauka, hello Atutu, yes Ango, kina ina ne? Ina gida, kasan ina shirin tafia, ina zaki? Tace gobe zan tafi Umrah ya dnyi jim, tace anything? yace yes lets meet up pls, tace now? Yes like now where? Yace ur eatery, tace ok i will jus dress up, see you there, ya miqe ya fita ya shige mota sai TANQUIEEZ Eatery, Befi 15mins da zuwa ba itama ta iso cikin shigarta ta alfarma. Ta zauna Ango lafiya? Haka ka koma? Yace Fatiti ya znyi da Hanifa? Bata sona, ba ta qaunata, ba ta mun magana, shekaranjiya she fell sick kamar zata mutu, tana ta murqususu kamar zata shideh, nazo cikin tashin hankali ina tambayarta wats wrong wlh fati in kin tanka itama ta tanka, na zo zan taimaka mata ta tashi, yanda kika san wuta ya tabata tayi saurin janye jikinta, nace let me help u hanifa, qiriri qiriri naga tsanata a kwayar idonta, yarinyan nan ta kalle ni taxe she doesnt need my help, zayyad ya qarashe maganarsa kamar zaiyi kuka. Atutu tayi shiru tana nazari tare da tausayin abokin nata, tace Zayyad ka cigaba da haquri da Addua, InshaAllah she will come to her senses, nd nasan tana sonka, ya girgiza kansa no, bata sona i can see hatred in her eyes, tace we will find out if she loves u or not. Yace how?? Tace we will make her jealous… ********* Duk sunyi zaune sunyi tsuru tsuru kowa na son ji me ya faru, barin ma aunty hussaina da ta shigo ynz, ganin Islah da suraj gaban Tsoho ya sa hankalinta tashi, Allah kasa taron nan ban dan su bane, Allah yasa ba laifi sukayi ba. Tsoho ya kalli Baba Labaran(Baban Mu’ammar) Da Aunty Sadiya yace Labaran kunsan da tafiar Mu’ammar kasashen waje? Baba labaran ya rasa ta cewa ya fara inda inda, Ke Saadiya da izinin ki Mu’ammar ya bar matarsa ya bar kasar? Tayi shiru, ya juya ya kalli yan parlorn ya zayyane musu komai abun da ke faruwa tsakanin Islah da Amar, wuri ya dauki salati, Aunty Hussaina sai da tayi hawaye sbd tausayin diyarta. Baba labaran ya ce ayi haquri Alhaji, mun tuba, a yafe mu. Tsoho ya kalli baba labaran yace Labaran idan ban isa da kai ba, ban haifeka ba ai na isa da matarka kuma nine na haifeta. Kuma ina tunanin ya ci ace an sanar dani tafiar Mu’ammar, da sauri baba labaran yace donAllah kar kace haka wlh tallahi bamu da uba sai kai, ni da danuwa na Mudassir ba mu da wanda ya fika, kaine uban mu, kar ka juya mana baya. Ni kaina bansan da tafiar Mu’ammar ba sai rannan da zai tafi, ka yafe min. Tsoho ya tabe bakih yace kira min Mu’ammar a wayah, nan fa daya duk gidan ba me numban Mu’ammar, tun tafiarsa be kira kowa ba, Baba labaran ya rantse be da numban Mu’ammar don be kira sa ba, Aunty Sadiya ma tace ba ta da numbern shi. Tsoho yayi shiru ya kalli Islah yace kiyi haquri Islahulkhair, Mu’ammar ya bar qasar nan saboda be son bude ido ya ganki koh? Yana so har sai na gaji da ganinki na raba aurenku koh? Toh ga sako zuwa ga Mu’ammar, ni Musbahu Zailani ba zan raba auren Islahulkhair da Mu’ammar ba, Idan ya dawo nan kusa falillahil Hamd, idan ko be dawo ba, ko shekaru dubu zai yi qasar waje to ya san da saninsa cewa Islahulkhair na nan da aure, ko da xai sake wani auren ba tare da saninmu ba, Auren Islah na kansa, Akwai Aurenshi akanta, kuma Auren nan har abada sai dai in daya ya riga daya mutuwa, ku isar da saqona gunsa in ma hanani numbarsa kukayi to a Banza, ku tashi ku tafi na sallami Kowa. _Bibilicious Biebee_ Like · Reply · Report · Aug 6 at 9:27am Phatee Lamin 34. Gidan Ganduby Biebee IsaIslahulkhair zatayi magana Babanta Ya girgiza kansa ta ja bakinta tayi shiru, haka suka fara fita daga parlon tsoho, Hajia Ama ta ja Islah sashenta, ta dinga bata magana ta hanyar Waazi da kalamai masu sanyaya rai, ta rungumeta tace kar ki sa komai a ranki, ki tafi sassan ku ki huta kinji? Maysah ku je, Maysah ta ja hannun ta sukayi Sassan Baba Umar, Islah tace ke Maysah baki gaya min ynda zamanki da yazayd ya kasance ba, ina fatan zaman naku da sauki, Maysha tace hmmm kinji kinji, ta kwashe komai ta gaya mata tun daga barinta gidan tsoho da yanda suka biya suks dauki diyya har zaman bautan da ta ma diyya da uwarta xuwa dawowanta nan, Islah ta jinjina kai, lallai kinyi qoqari, ynz sai da yaxayd ya auri karuwarsa? Ke gwara muyi zaman mu nan da mu koma gidajen mu muna kwasar bakin ciki. Kinsan qazantar da baki gani ba toh maidata tsafta. Maysah ta jinjina kai Allah ya mana da kyau tace amin. Mu danno Fadila. Ringing daya biyu ta dauka, Amaryar Ya Amar Islah tace banza ki hau IMO muyi VideoCall tace ok, Nan suka fara video call, Islah tace Guess what? Fadila tace ke banason guessing games tell me, Islah ta hasko mata Maysah Ihu fadila ta saka tace noway, wlh ba zan yarda ba, ke kikaje Abuja? Ko ita ta zo Zaria? Wait kamar dakinmu na Sassa, suka kyalkyale da daria, wai wat are u two doing in Maiduguri? Its a long story my sis, dallah ku gaya min, nan Maysag ta kwashe labarinta ta fada ma Fadila, Islah ma ta fada mata nata, Fadila ta hau masifa, ke Maysah haka kike dama? Duk da bani san jawad wlh be isa ya kawo min karuwa da uwarta nayi hidima da su ba, kambu, kin hadiye da yawa, sanyin zuciyarki tayi yawa haqurin ki yayi yawa, gashi yaso ya ajiyeki, lallai, kaii dangin hajia Babba ba suyi ba, Shine Ya’ammar ya tsallake qasar ko? To yafi ruwa gudu, kar ya tsaya kasar sin ya qara gaba, Amma wlh banso hukuncin da tsoho ya yanke ba, tsoho na shiga haqqinmu, da sauri Islah tace keee yi shiru, kar ki sa su baba su tsine mana, duk suka yi daria. Maysah tace Eeelerh ya zamanki da Yajawad, fadila ta kyaba bakih, tace ni ina ruwana dashi ba abunda ya dameni dashi. Kowa harkar sa yakeyi. Suka ce laaa Allah shi kyauta. ***** Ya Suraj ne ya leqo yace kuna ina?ni zan juya, Islah da Maysah suka fito, Yaya ka kwana mana, noo Isi, i need to go now, toh Allah ya tsare, wai Maysah me kikeyi ne anan ko kema Zaid din ya bar qasar ne? Duk suka sa daria tace Aaa yaya aure ya qarah, Suraj ya zaro ido yace Aure? Waya aura? Tace wata Badiyya ce, suraj da mamaki yace Bareh? Tsoho ya yarda? Tace ehh amma Appa ya daura auren, suraj ya girgixa kai ya na mamakin uncle Abbakar da ya daura auren kishiyar diyarsa. Suka rakashi ya ma Umma hajja bankwana, suka shiga sashen Hajia Ama, sannan sukayi sashen Tsoho inda tsoho yace Suraj ka ji tsoron Allah, kar ka Wulaqanta Bilkisu don kaga Mu’ammar ya wulaqanta Islah, kowa yayi da kyau zai gani, Suraj yace InshaAllah Tsoho ya mai sallama… Bayan wata 3(3months later) Ba abunda ya sauya nadaga Rayuwar Xuriar Zailani, ko wanne na chan na fama, Duk lokacin da hanifa zatayi period dai ta sha wahala, yanzu ya abun ya shahara har suma takeyi, ta gwammace ta mutu da Zayyad ya taimaka mata a cewarta. A bangaren Samir da Amira kuwa kullum Amira sau ta bibiyeshi tana mai magana, wani zubin ya amsata wani zubin kuma ya watsar da ita, abun ya dameta, amma ba taba gaya wa kowa ba, kusan da cewa Amira tayi sanyih ba Amirar da bace, Suraj da Bilkisu kuwa fada ya ragu tsakaninsu, Bilkisu za tayi abinci dashi, amma ba ya ganinta, rayuwar dakih ta komayi, zata gama abinci kafin ya da wo aiki da ta gama zata shigewarta daki, shi ma da ya dawo xai ci abinci yayi dakinsa, be nemanta don yana jin buruntunta a cikin dakih. Jawad da Fadila kuwa ba Uhm ba Uhm Uhm, kowannensu jiran dan uwansa yakeyi ya tanka su hau sama da masifa, amma kowannensu na kame kai, ba ruwan kowa da kowa, in ma ya fita be dawowa sai chan dare, ita kuwa da ta gaji da xaman kadaici sai tayi shigewarta gidan Amal maman Irfaan, Amal ta zaunar da ita tana mata nasihohi da waazin haqqin miji, amma fadila kunnen uwar shegu takeyi da ita, maganan ya shiga tanan ya fita tanan. A fannin yan Abuja, Ango da Amaryarsa, cin karensu sukeyi ba babbaka, Badiyya ba ta da wani aikinyi sai neman zaid, shi ko Zaid ya qi jin abubuwan da take mai, ba dare ba rana, har beson dawowa daga aiki, in ma ya dawo ya ga zata matsa mai sai dai ya tsallake ta ya wuce ys shige dakinsa ya kulle, in ko ya mata haka har kuka take mar. Islah ko da Maysah sunyi qibarsu ba su da wata matsala, kullum suna tare da tsoho, Mu’ammar na chan wata uwa dunia ba wanda ke ds labarinsa. Tsoho ya sama Zaid ido be kirashi ba be nemeshi ba, jira yake ya gudun ruwansa ko xaizo daukar matarsa ko ba zai zo ba. A gun Zaid kuwa tsakanin sa da Allah ya manta da wata Maysah, tunda ya bar maiduguri ve qara waiwayenta ba sai Yau Asabar. Daga shi Sai Diyyarsa cikin mota, Kadan ya rage su iso Maiduguri, Gun Maman diyyar sukaxo, wai bata jin dadi ita diyyar zata rakata India, so shi zaid din gobe zai koma Abuja, ko da suka iso Gidansu Zaid suka wuce duk da diyyar bataso hakan ba, straight dakin Hajia Babba tayi shikuma yayi Sassan Tsoho, Ganin mutum sukayi qiqam a kansu, Aunty Abida tace ina muka samo wannan kuma? Hajia babba ta duba tace Laaaah Er gayu ce, diyya ta qaraso hajiar mu ina wuni, lafya lao er gayu, ta kallo Aunty Abida tace Sannu, Aunty Abida tace yauwa, Hajia wacece wannan? Hajia babba tace ban son tsiyar banza, Badiyyar ce baki gane ba? Mtsw Er gayu ke da zaidu kuke tafe? Ina zaidun yake? Ta tabe bakih, yaje gun wanchan tsohon, Aunty Abida tace keee iya bakinki, baban namu ne wanchan? Baki da tarbiya koh? Badiyya ta mata wani mugun kallo, har ga Allah bata gane itace mamar zaid dinta ba, Hajia Babba tayi karaf tace ke Abida ban son wulaqanci, baqonka annabinka, Hajia wani irin iskanci ne wannan? Baban namu ne wanchan? Ke Abida tafi sasshenki, Anty Abida ta fita ranta a bace, duk rashin kirkinta ta na son Tsoho, wai wannan ce matar Zaid? Lallai ta mata kallon tsoro da farko. Mata kamar karuwa, ji uban gashin doki a kai, wai ita zata kalla tace mata sannu, ta tuna yarinyar arxiki Maysah kullum sai ta shigo gaisheta, idan ko zata gaidata sai ta zube qasa ta ce Ina kwana Mummy, amma ko kallo bata isheta ba, kuma babanta zata ce ma wanchan, wato shi ba komai bane, Tayi qwafa tace bakomi, koma menene Zaid kai ka ja mun da ka auri fitsararriya. **** Tsoho me ran karfe, Yace Wani kamar Zaid, yace ba kama bane, nine, yaxo ya kwashi gaisuwa, tsoho yace daman ana ganinka? Rabonka da nan wata kusan hudu kenan, Zaid ya shafa kansa, kayi haquri Tsoho wlh aikine, yace toh oo ni dai na zata amaryarka ta sa ka mance da mu kamanta da matarka da ka bari anan. Dam Gaban Zaid ya fadi, ya maimaita kalmar mata a ransa, be dinke ba sai da yaji sallamar Maysah ta shigo da sauri tana tsoho zskaci Kwadon Rama? Gabanta ya fadi da suka hada ido baga lurs dashi ba, shi ko sai a sannan ya tuno da cewa Yarinyar nan na nan. Da sauri ta saita nutsuwarta tace YaZaid ina wuni? Kazo lafiya? Be kai ga Amsawa ba sai jin badiyya yayi tana cewa Myzayd kazo mu tafi pls, kasan mama na chan itakadai ba ta jin– maganan ya maqale a fatar bakinta Idonta ya kaiga Maysah, ta qara hakse ta ciko sosai. Kallon da take mata ne yayi yawa hakan yasa Maysah shan jinin jikinta da sauri tace Aunty Badiyya ina wuni??? _Bibilicious Biebee_ 35. Gidan Gandu by Biebee Isa Tsoho yace Rumah me kika ce? Aunty? Qanwar babarki ce? Kar na sake ji, da ta shigo parlorn nan kin ga ta gayyar dani? Kallo ban isheta ba, Zaid ya wurga mata harara me cike da ma’anoni batayi niyya ba tace Ina wuni, yace da ban wuni ba ai baza ki ganni ba maras mutunci, Badiyya tace my zayd, i wont stand dis, ta miqe ta fice, Zaid ya dan risina yace ayi haquri tsoho, ya bi bayanta, Maysah ta ce haba tsoho ai ba a biyewa, yace ni na biye, wlh kar ki sake kiranta da Aunty, Mijinku daya, ki zage damtse, ki shirya zaku tafi tare Gobe, Gaban Maysah ya buga bata son musa mishi tace toh ta miqe yace zan ci kwadon ki kawo min, ba tare da ta kalleshi ba tace toh. Murmushi kawai yayi. Wuceta yayi hanyar Sashen su, bata da zabin sai binsa a baya, dakin Aunty Abida ya wuce, Da sauri ya qarasa kujerar da mamansa ke zaune, don ganin fuskarta yayi murtuke mutuk, ya dora kansa akan cinyanta, Mummy me ya faru? Wa ya tabaki? Tana karkada kafa tace Zaid ashe dama akwai waccce zaka aura da zata wulaqantani? Ni Zaid? Da sauri ya kalli Badiyya tare je fa mata mugun kallo, ta karaso da sauri itama ta zube qasa tare da kama kafafun Aunty abida, mummy sorry wlh na tuba bansan me ya sameni ba, ki yafe min, Anty Abida tace shkn ya wuce. Nan suka gaisa da Zaid, yace bari yaje ya kai diyya gida tace sai ka dawo, suka fito suka shige mota, A mota ta rasa gane kan Zaid, Shiru ya mata, ta dinga mai magana yayi banza da ita sai da tace Zaid m sorry, ya dan sasssuta fuska, Badiyya listen to me, I dont let anyone mess with mh Family, My family comes first, Kin raina min Tsoho ba kya ganin mutuncinshi, to bari kiji, wannan tsohon namu shine gattanmu, nd now my mum? zan iya rabuwa dakeh ta kansu, hantar cikinta ya kada, da sauri tace Dont do dis to me, tsohonku dont like me nd wlh bnsan itace mum dinka ba, amma kayi hqr ba zaa qara ba, yace it better not repeat itsef again. Tace it wont i promise, a ranta kuwa cewa take dole ta koma gun Mallam don Aiki ya fara suncewa… Islahh ce ke hada ma Maysah kaya, don gobe da faran safiya zasu tafi, shawarwari suke ba junan su abun gwanin ban tausayi, Islah tace Allah ya karkato hankalin Ya Zayd gunki tace Amin Amin. Nan suka kwanta bacci. ****** Washegari da Misalin Qarfe 6 na asuba, Zaid na durqushe gaban Tsoho, yace Tsoho ni ynz zan wuce, kai kadai xaka tafih? Eh maman baddiya bata jin dadi so na barta ta dan kwana 2, Tsoho yace Maysah fa? Xaid yayi shiru, Tsoho yace ta shirya sai kuyi ta tafia, Zaid yace toh, Yauwa Xaidu ina son yarinyar nan ta cigaba da karatu, Toh tsoho ai sai a samo mata UNIMAID ko? Yo sbd me? Mijinta na abuja me zai sata karatu nan? Ko ba makarantu ne chan abujar? Yace akwai to a nemar mata wani tana da JAMB dinta, zaid yace to shkn tsoho na san wasu a Baze University, zan sa a nema mata sai ta fara next semester Tsoho ya murmusa yace toh tashi ka tafi, Rumah na chan sashensu sai ka leqa kace tafito, Allah maka Albarka, Amin Amin tsohonmu, Yauwa ka leqa ka gaida Aishalle da hajjo. Zaid yayi shirrrruuuu chan yace toh. Abunda be taba yi ba kenan ya tsinci kansa da bin umarnin Tsoho, Sashen hajia Ama ke kusa da na Tsoho nan ya fara shiga, tana chan kurya tana lazimi ta ji Sallama, ta fito Ganin Zaid zaune ya bata mamaki sosai. Yace Barka da Asuba, Ama tace Zaidu lpy lao, ya aiki? Yace Alhamdulilah shkn fa duk suka yi shiru, sai da suka bata 10mins zaune ya miqe yace na tafi, Tace Toh Allah ya tsare nagode Allah ma Albarka ya amsa da Amin. Yayi sashen Umma hajja itama ya gayyar da ita kafin yayi gidan Uncle Abubakar, Ya fi mintuna 10 ya na tunanin yanda zai shiga, chan dai yayi ta maza ya shiga da Sallama, be taba shigowa nan ba, Uncle Abbakar ya leqo Zaid ne? Bismillah tare ds miqa mai hannu, abin mamaki sai ga Zaid ya dyrqusa har Qasa ya na gaida Uncle Abbakar. Ya miqar dashi ya ja shi har parlo, Aunty Raijana ta fito suka gaisa Samasama, Xaid yace dama Erhm zan tafi ne yanzu, Uncle Abakkar yace toh Raijana jeki ce da Maysah ta fito, ta ce toh,, Maysah suka fito tare da Islah suna jan Akwatinta, suka gaidashi be kallesu ba ya amsa. Ya miqe yace tooh na tafi, Uncle Abbakar ya musu Addua. Ganin zasu bata mai lokaci yasa shi amsar akwatin daga hannunsu. Ya kai mota, ya wuce Sassan hajia babba, da sauri maysah taje sassan hajia ama, umma hajja da tsoho ta musu bankwana, dama sunyi bankwana da sauran mutan gidan daga karshe ta koma sashen hajia babba inda ta iske su har sun fito rakoshi ta gaida su Aunty Abida kadaice ta amsa ta sama sama. A bakin mota ta rungumi Islah suna hawaye dukkansu. Da qyar suka rabu ta shige gaban mota inda Zaid ya jasu suka bar Gidan. Safe journey. Like · 1 · Reply · Report · Aug 6 at 9:31am Phatee Lamin Haka suke tafiya ba me kula danuwansa, kafin su iso kano Maysah tayi bacci kala kala, suna isa kano yace kina jin yunwa? Da sanyinta ta girgiza mai kai, yace Uhm? Ba tare da Ya kalleta ba, tace naqoshi bana jin yunwa, be ce komi ba ya cigaba da zarara gudu, sai da suka iso wani qauye yayi parking, wani guri taga ya shiga be dade ba sai gashi, ya miqo mata envelop ta amsa ta ajiye, ya qara komawa wani shago sai gashi ya dawo ya tada motar suka dauki hanya, kilishi ne da yoghurt, ta bude ta fara ci a hankali, tace Yazayd kai ma kaci pls, ba tare da ya kalleta ba yace No, thanks.. Karfe 2 ya shigo Maiduguri, straight Sassan Tsoho ya wuce da Sallama, Tsoho ya amsa kai Surajo, kai baka jin tafiya ko? Tafiya be ma wuya, yace tsoho nayi kewanku ne da yawa, yayi daria, suka dan taba fira, kana yace Tsoho Ya maganar Islah,? Yace Surajo inace ai nagama maganar Islahulkhair koh? Kar ma kayi tunanin zan raba auren nan. Suraj yace Tsoho amma zamanta haka beyi ba, wata hudu da tafiansa amma ba wanda ya san me yake ciki, ya kamata ko karatu ta fara, Tsoho ya jinjina kai yace dama so nske ta fara karatun, Amma ni bansan jamiar garin nan, Suraj ya murmusa don shi so yake Qanwarss ta bar kasar itama taje wajeh karatu, yace Tsoho ai ni har na gama samo mata makaranta, har na biya umurnin ka kawai nake jira na kaita, Tsoho yace haka ake son yayyi masu kula da Kannensu, ko bayan ran mu munsan zaku kula dasu, a wani gari ne? Suraj yace Tsoho a Ingila ne, ya zabura Ingila dai surajo? Ya zaayi a bar matar aure ta fita waje karatu ita kadai, to ban amince ba, ban lamunta ba, duk jami’ar kasar nan ba wanda ya maka sai ka fidda ta wajei don kankamba, to ba inda zata, Suraj ya marairaice yace kayi haquri tsoho, nayi laifin da har na zarce hukuncin biyan mata kudin makaranta ba tare da saninka ba, tunda ba kaso ba zata je ba, kudin kuma bakomi, amma sai naga kamar zamanta anan ta na yin shi ne cikin kunci, duk saointa na gidan mijinsu, ba dadi zata dinga wasu tunaninka daban har ta jefa kanta wani hali, amma idan aka ce ta tafi chan ta fara karatu hankalinta ya kwanta, idan Allah yayi Mu’ammar ya dawo sai naje na dawo masa da matarsa, amma tunda baka so na bari. Jikin tsoho yayi sanyi. Suraj ya dauresa da jijiyoyin jikinsa, ya yi shiru yana nazari, yace kace ka riga ka biya kudin komi? Yace eh, har nawa? Suraj yace kusan 10000 lbs(pounds), tsoho ya zaro idanuwa pan ba dalla ba? Yace eh Tsoho pounds ba dollars ba, tsoho ya jinjina kai, surajo ina ka samo maqudan kudih haka? Ya murmusa, tsoho ko ka manta jikanka ba zaune yake ba? Yana aiki, aikin ma na Architecture, tsoho ya jinjina kai, lallai ba zan bari ayi Almubuzaranci ba, Na amince ta tafi amma da sharadi, suraj yace wani irin sharadi tsoho? Eh sharadin shine Duk randa Mu’ammar ya dawo to ko ranar take xana jarabawar karshe ta gama degree zakaje ka daukota. In ka amince toh na amince, da sauri ya gyada kai yace na maka Alqawari. Toh shkn sai a fara shirin tafia. Suraj ya dinga zuba godia tare da miqewa Tsoho yace Bilkisu fa? Ya maganar makaramtarta? Suraj yace InshaAllah xsn fara nema mata Northwest University da ke nan kano, yace toh yayi kyau.. Suraj ya wuce sashensu straight, ko Islah be nema ba, ya ciro System(laptop)dinshi ya fara nemar ma Islah makaranta a London England, don be ma san inda zai yi enrolling dinta ba kawai dai ya daura tsoho ne kan layihh, ni biebee nace Allah ya sa Tsoho ya dago ka. 36. Gidan Gandu by BiebeeIsa CAMBRIDGE UNIVERSITY zuciyarsa tace mai ta zaba cikin jerin makarantun Kasar, yasan Garin sosai and yasan skul din. Nan ya fara duba Skool din, tsarin ya mishi, courses ya shiga dubawa, ya kira Islah a waya yace kezo nan, tace ina? Dakihnah, ihu tayi yaya yaushe kazo? Yace zaki zo ko kuwa? Ryt away ta fita dakinta da gudu, daman kewan Maysah ya isheta, ko sallama batayi ba ta rungume yayanta, yace na samo miki skool, wani course kike so? Kai naji dadi, daman nagaji da xaman Gidan, yaya ina? Yace Cambridge University Cambridge ta zaro ido London? Yup, tace Yaya kasan Tsoho– dnt worry i handled everything, dadih ya sa ta hawaye shima kamar ya tayata kukan ta rungume yayanta I love you Yaya, yace shuttup nd tell me wani course kike so ta danyi tunani kadan tace Medical Engineering. Cikin Lokaci kadan Har Suraj ya gama ma Islah Komai, tafia kadai ya rage, toh xasuje England Embassy a Abuja, don suyi processing Tafian,sun yanke hukuncin Tafia Abuja Gobe, suraj yana zolayarta yace wai Isi ko Airport kin taba zuwa? Tacee kaii yaya, mu da every year sai munje Makkah, yace keeee Isi qarya, wlh yaya be fi 1year da mukaje makkah ba yace toh na yarda je ki kawo min E Passport dinki, tace toh. ***** Diyya Gaban Bokanta, tace wai shin boka yanzu meye abunyi? Danginsa barazana ne a rayuwata, har yana iqirarin rabuwa danih, Boka yace na gaya miki a baya, kakan nan nashi tsaye yake, Namijin duniya ne, ba bu yadda zakiyi dashi, Sai dai kiyi dabarun ku na mata, kisisina da chusa kai, ta hakan zaki rabasu, tace yauwa boka, mesa Zaid ke min gardama? Har ya kan kai ga gaya mun baqar maganganu, Na kasance me yawan buqata, dan tahalikin nan sai dai ya tsallakeni ya barni kwance, Boka yayi daria kema ai baki da sassauci, ko ni nan tsoronki nake Diyyan Shagali, diyya tayi fari, nidai samo mun mafita, so nake na tankwarashi, sai yadda nayi dashi, ya zama mijin tace, Boka yace wai diyya baki ganewa ne? Ba me iyawa da jarabbarki, kuma tun kafin auren ku sai da na gaya miki komai kan Shi, kakansu Tsaye yake kansu gabaki dayansu, ba me iyawa dashi, kije kawai ki kwashi rabonki tunda dama kina kan kwasa, yanzu dai bani nawa kason, Ran diyya ya baci ta rufe ido ta zazzaga boka rashin mutunci tace wlh tunda ba biyan buqata ko sule biyar ba zata bsshi ba, yace kar muyi haka da ke ta miqr tace ai munyi, yace kina da kudi fah, ji dai yanzu qarya kuka mai zakuje India ke da Uwarki, ya cika ku da daloli amma kice ba zaki ban komai ba, kije zaki gani. Tace Alheri zan gani, yace toh ki sani Zaid da matarsa ya koma, Gabanta ya fadi, ta fita a harzuqe, shi ko boka yayi daria, in kinsan wata ba bakisan wata ba, Diyya kin kwashi Rabonki a wajena, sai dai nace Allah bayyanar da ciwon da gaggawa tunda ni nasan makomata. Ni biebee nace Ciwo? Wani iri ciwo kuma? Abuja Zaid da Maysah sun iso lapya, Shi ya shigar mata da kayan har dakih, ta kalleshi cikin sanyinta tace nagode Allah saka da Alheri, Me zan dafa maka YayaZayd, yayi gaba ba tare da ya kalleta ba yace No thanks, M okay, tace ko sai zuwa Anjima? Yace na hutassheki, ya bar mata dakin. Zama tayi kan gado tana tunanin dis is her chance din karakato hankalin Zaid gunta, Shi ko yana shiga daki ya sa mukullin fridge ya bude firij tare da dauko Gwangwani Star ya kwankwada, ya sake dauko na gulder ya qara kwankwada, sai da ya sha gwangwanin giya kala 5, kafin ya fara gaya mai qarya, ya fara tangadi tare da zubewa kan gado. Tayi ta sallama taji shiru, niyyarta ta hada mai ruwan wanka. Tayi gangancin tura qofa tareh da shiga dakin, sheme ta ganshi kan Gado, shabeshabe, idonta ya kai ga kan Gwangwanayen Giya, Hawaye ya shiga zubo mata a idoh, daman be bar shayeshaye ba? Zuciyarta na qunah ta bar dakin. Badiyya ko sai neman wayan Zaid yake tana ringing amma be dauka ba, hankalinta ya tashi, da ba san tace mai yau zata tashi da qarfe 10 ba da ba abunda zai hanata yin safkon garin Abuja. Kano Islahulkhair da Yayanta a parlor duk ta daure fuska wai ita fushi takeyi dashi, sbd ya qi biyawa suga Fadila a Kaduna, kuma har sukaje Abuja suka kwana biyu Gidan abokinsa, a cewaarsa ba xai je gidan Zaid ba don kar ya raina mai hankali, shikuma ba zai iya haquri ba, duk da gidan shi yaje, ta ce yaya gun Maysah fa zamuje ba shi ba, yace Yaushe rabonki da Maysah da zaki damu muje gunta, ai naga ko kwana 5 bakuyi da rabuwa ba, tayi shiru ta qyaleshi haka suka baro Abuja, suka wuto kaduna, suka dawo Kano. Ya kalleta yayi murmushi wai duk fushin ne haka? Ai bansan kinayi ba sai naga bakinki yayi tsini, ni shiga ki kira min matana, ta tabe bakih, za a mun iyayi wai mata, sai kace tana ma magana ta tashi ta shiga ciki, ya bi bayanta da daria, kwance take ta na karanta novel din Baby Aisha na “Abu Daya Tak”a Whatsapp Islah ta shigo da Sallama, Matar Yaya, yaya na kiranki, Bilkisu taji wani iri, toh meye kuma? Ta san dai ba abun da ke hadasu sai gaisuwa, ta dai yi shiru kafin ta miqe ta fita, a parlor ta iskeshi kinshigide yana kallon ball, ta dai zauna ita bata ce mai komai ba, ganin bata da niyyar tankashi ya sa shi magana, Kamar yadda kika sani on Saturday Islah zata tafi Skool, kuma ni Zan kaita kuma zan dan kwana 2 a chan, so gobe zan kaita Maiduguri tayi sallama da su tsoho kafin mu dawo nan ran thursday mu bi jirgin Lagos sai mu wuce Ingilar, so ki shirya zamu tafi tare gobe zan barki a Maiduguri har sai na dawo, ta sauke ajiyar zuciya dama jira take ya gama maganan tace mishi ni kuma fa? Sai kuma ya fadi mata abunda yake son ji, Allah ya kaimu kawai tace ta miqe ta komawarta dakih, Zuciyarta kuwa Murna ne zata gida after a long period of time.. Kaduna Alhaji Haladu Maidala dan kimanin shekaru 45 attajirin me kudih ne wanda Maaikatar Matatan mai na kaduna Na NNPC ke taqama dashi, Tauraruwarsa na haskawa amma tun bayan Zuwan Jawad Mudassir Zailani tauraruwarshi ta fara dakushewa, Yaron da be wuce ya haifeshi ba ke neman dakusar da tauraruwarsa, yaron da ko shekara 2 be rufa da fara aiki a gurin ba amma har gwamnati ta son dashi, ynz duk wani man da zaa tatto sai da izinin Jawad, duk wasu ayyukan da Alhaji Haladu ke yi ya dawo kan Jawad, babu yanda beyi ba don ganin ya dawo da matsayinsa a Maaikatar amma abin ya faskara, don abun daga Sama yake. Fitowa yayi daga motarsa ya shiga 9starsShopping Complex, tunda ta gansa ta susuce da ga ganinshi akwai kaya gunsa, da sauri ta qarasa gunsa, Alhaji sannu fa ta dinga karkashe Mai idanu. Alhaji abun nema ya samu dama goggagen dan bariki, yace sannu fa yanmata, tace toh Ya? Daidai ne, na leqo shopping ne ok, muje na tayaka shopping din, sai da ya jidan mata kaya sannan suka koma mota, yace yadai yanmata, Ina mukayi? Tace gidanka, yace noo sai dai gidanki, tace ni baquwa ce banyi 3hrs cikin garin kaduna ba, yace Ok sai muje Hotel koh? Tace Anyhow, sorry i dint get ur name, Ta kashe mai Idanuwa tare da sakin murmushi, Sunana BADIYYA [truncated by WhatsApp] 37. Gidan Gandu by Biebee Isa .Wow Badiyya nice name, tace tnx, nikuma sunana Alhji Haladu mai Dala, ta zaro ido da sauri tace na NNPC? Ya ce ni din ne, wani dadi ya ziyarci zuciarta, nan ga ja mota sai Guest House dinshi. Nan suka shiga aikata Sabo Waiyazubillah, Allah ka haskaka mana zukatanmu Amin. Dalilin Zuwan Badiyya kaduna Shine tazo yawon bude ido da wanda zai dinga debe mata kewa don Zaid be san harka ba, sai kuma Allah ya kawo mata Alhaji Haladu Maidala, ita ko kakarta ta yanke Saka…. ***** Maiduguri Sun iso Maiduguri lafia, Da gudu Bilkisu ta fita tayi Sassansu da gudu, gidansu ta wuce a parlor ta iske Mamarta Aunt Sadiya, ta rungumeta, Mami i missed u so much, jin dadi ya ziyarci Anty Sadiya, ganin diyarta cikin walwala, tace dota shine baki gaya min kina nan zuwa ba, tace daman suprise nakeso na baki, kuma na baki, suka gaisa sosai kafinta ce bari naje na kai gaisuwa gun Tsoho. Sun kwana 2 a Maiduguri gobe ne Su Islah zasu wuce Kano don tafia Lagos, cikin kwana ki biyun nan ta gama Sallama da kowa, Yanuwanta na nesa da na kusa duk ta kirasu ta shaida musu tafiarta ta na cewa a yafe a yafe. Bauchi Ko da ta shigo taga ya hada kayansa cikin Akwati ta san cewa tafia zaiyi kuma Maiduguri zaije, tace Yasamir Tafia xakayi? Ba tare da ya kalleta ba yace eh, tace har dani zaka tafi koh? Ya watsa mata wani hararan da ta ga tsanarta a idonsa, tace Yasamir why are u doing dis to me? U cant leave me here, ta fashe da kuka me ban tausayi, tace I cant take dis anymore, Y do u hate me soo much? Ya zakayi tafia ka barni cikin wannan tangamemen gidan ni kadai? Is not fair, ko me na maka ai be kamata ka dinga gallaza min haka ba, do u know rashin tankani da kakeyi yana Bata mun rai? It tears me apart wenever u reject me or u push me away, Y yasamir? Isit bcoz i love u? Ta fashe ds wani kuka me ban tausayi ta durqusa gabanshi, wani abu yaji ya soki zuciyarsa. Wai shin meye laifin Amira? Me tayi mishi ne da ya tsaneta haka? Tausayinta ya shigeshi, tare ds nadamar abubuwan da ya mata, ashe ta na sonshi, toh shi ya zaiyi ya fara sonta? ya daure dai yace Amirah, ta shi ki shirya kayanki, ki dauki kaya kala 5, muje mu ga idan zaa samu ticket dinki, idan babu we have to wait, bata san sadda murmushi ya subuce mata ba tace Thanks BigbroSamir u d best, i love u. Murmushi wanda be kai zuciyarsa ba ya sakar mata, wai shi nan murmushi yayi, oh ni su Amira ba aji har ta sakko. Lagos Da dokinsa ya shigo, Hanifa hanifa Gobe Su Islahulkhair xasu xo, tabe bakih tayi, yace Hanifa bakiji bane? Tace idan naji me zanyi?ina ruwana da su? Murna xanyi ko meye? Ni kawai Mallam ka kaini Gida, i am tired of staying here kamar wata Maiyah, Zayyad yace Hanifa, m ur husband, watch ur tongue, dont take my silence for granted, ba zaiyuwu ba ina miki maganar arziqi ki maida mun ita na tsiya, ba ke ba har Mu’ammar na girma, amma duk maganar da tazo bakinki ki yaba mun, i tke ol of it don a zauna lafiya, toh i wont take it anymore, gida kuma ba zan kaiki ba, u are stuck in here sweety, ya tashi ya bar mata dakin, kuka ta fashe dashi, kaii ashe ya iya fada, duk abun da take mai be taba tankawa ba sai yau, ita ya zatayi, tunda bilkisu ta kirata tace mata kwanan ta 2 Maiduguri hankalinta ya tashi, son ganin gida ya dirar Mata, Haka ta rungume pillow tana hawaye, Zayyad kuwa yayi ba qaramin Namijin Kokari yayi ba , har ya iya bude mata ido, da Kyar yayi hakan sai da yakai zuciyar sa nesa, kiran Bestynsa yayi ya fada mata yanda sukayi, ta taba mai tace yauwa dan gidana kayi qoqari, Kar ka damu Slow and Steady Win d race.. Maiduguri Gida ya kachame da Murna don ko Samir Da Amira sun diro, Murna gun Hajia Babba ganin qawar fadanta wato Amira ta xo, sai nan nan akeyi da ita, Amira baki har kunne, nan ta fara Sakarcin da ta saba, Samir dai mamakin yanda take ta zuba Shagwaba ba gun Hajia Babba da babanta takeyi, suko sai biye mata sukeyi, kamsr ba Amiran nan ba wanda ta koma silent a bauchi, wai ko donta ga nan gidane? Hajia Babbs tace kuje ku gaida Tsoho, Kila ya dawo daga gurin Dr Munir din, Samir yace to Tsohuwa, tace wlh samir ka fita idona, ya miqe yana daria Amira ta rufa mai baya, tafiarsa ma abun kallo ne, ta tuno tafiar su zuwa nan yau cikin Jirgi, ba uhm ba uhm, kai wlh i lob u bigbrosamir. Suka shiga parlorn Tsoho da Sallama, Tsohi hannu biyu ya sa yana tafi, Gata Gata, Amira ta rugo da gudu tana fadin gani gani, tsohona wlh nayi kewanka, wata kusan 6 rabona da na ganka, yace ai Amira saura Kiris na sa Usman ya kaini Bauchi da kayana don cewa nayi gidanki zan koma da zama, sbd nayi kewan Sakarcinki, sai da aka hadu aka dinga bani haquri kafin na haqura, ta kwashe da daria, Samir dai ya murmusa ya duqah yana kwasar gaisuwa, Tsoho ya musu ya hanya kafin ta shiga bashi labarin Bauchi abunda ya ba Samir mamaki shine bata gaya ma tsoho kallan xaman da sukeyi da Samir ba, lallai kam Amira tyi hankali, Tsoho ko dadih yakeji wai sun hada kansu. Samir ya miqe yace bari ya shiga Sauran Sassan, tsoho yace daiki matarka ka tafi da ita ta fara hadassa min ciwon kai, tace ai wallahi sai mun gama firan dakai, Samir dai be tanka ba yayi wajei. Sassan Hajia Ama ya fara yi, daga nesa ya hangota, duk chanjin da tayi besa ya kasa ganeta ba a hankali ya furta Islahulkhair? Kwata kwata bata ga kowa a gabanta ba, burinta ta qarisa gun tsoho, waya takeyi da Fadila tana mata list din abubuwan da zata sayo mata a England idan zata dawo, ke dilla tun ynz xaki fara list, ba fa gobe zan dawo ba, gobe zan tafiiii– hooking tayi ganin taci karo da wani abu, wani abun ma Yasamir, sun fi minti 3 tsaye ba wanda ya iya furta kalma daya tak, chan samir ya hadiye wani mugun miyau, yace Sister, Ya kike? Bakin ta na rawa tace ina wini yaya samir, ganinsa ya sunce mata abubuwa da dama, kasa amsa mata gaisuwan yayi ya shiga duniar tunani, daidai lokacin ne Amira ta fito daga parlorn Tsoho, idonsu kyar kansu, tace Islahulkhair? Me takeyi anan? Wat is she doing wit my husband? Ta tunkaro su kamar zata tashi sama. Nidai nace Islah watch out, meerah is coming to pull ur hair 38. Gidan Gandu by Biebee Isa Samir yayi saurin katse shirun ta hanyar cewa ,Yaushe kikazo? Tace na jima, M leaving for London tomorrow, wht? Why? Tace xan tafi skul, zan fara skulling a Cambridge Uni, daidai na Amira ta tsaya, ta ki qarasowa ta labe tana jira su ci amanarta tayin maganar soyayyah ta dauko shebir din kusa da ita ta rotsa musu kai lol, Samir ya ja tsaki, ya san da tafiar Mu’ammar, don dai be san inda yaje ba wlh da sai ya bishi ya gaya mai Islah doesnt deserve dis, ranshi ya qara baci, Yace Islah are you happy? Tace YaSamir ofcoz i am, yace Islah it kills me inside dat Mu’ammar hurts u, ba yanda xanyi ne, coz i dont have any rights to u, but u deserve to be happy, tayi murmushi me ban tausayi tace Yasamir, its ok m fine, Ina fatan komai yana tafia daidai tsakaninka da Amirah? Ya shafa qeyah yace Islah is not da Easy, i tried, ta bata rai tace wat do u mean u tried? Ynz kake ce mun i deserve to be happy, ita kuma fa? Dont she deserve to be happy? Samir yace Astagfurullah Islah i cant get u off my head, hawaye ya zubo mata daga idanuwa, ta goge ta daure fuska tamau tace U can and u will, Amira is a good person tho sometimes she behaves childish, wannan ba dalili bane, m married, m not ever coming back to u, Amira ce matarka, Yasamir u hate to see me hurt? Den learn how to love Amira, ina so son da kake min ya rikide ya koma ma Amira, ta wuce ta barshi nan tsaye, Amira na ganin Islah ta taho ta boye don bata son Islah ta ganta tana labe. ***** Sai data share hawayenta ta shiga da Sallama, Tsoho gani, yaiwa Islahulkhair zo zauna a nan, ya nuna kusa dashi, taje ta zauna, Yar Nasiha zan miki, kinga gobe ne tafian ki koh? Ta gyada kai, yace Islahulkhair to kar ki ga an kaiki wata qasar da baki da uwa baki da uba kice zaki sauya halaiyarki ta gari, kice zaki sauya ki koma halaiyar turawa, to kiji tsoron Allah, ki riqe Addininki da ibada, ki san da cewa akwai Aure akanki, kar ki ci Amanar Aure, kar ki zubar mana da mutunci, kar ki manta daga gidan da kika fito, karki manta akwai Jinin Zailani tattare dake, karki bamu kunya, Nasiha sosai ya mata me ratsa jiki, a karshe ya shaida mata dole zata dawo idan Mu’ammar ya dawo. Ta share hawaye tace InshaAllah Tsoho ba zan baku kunya ba, InshaAllah zakuyi Alfahari dani, nd bazakayi nadamar Amincewar da kayi naje Karatu wajei ba, ya murmusa yace Na yarda da tarbiyyan da kika samu, jeki Allah miki Albarka tace Amin.. ****** Da Daddare Amira Ta Iske Islahulkhair a sashensu, Islah ta ce Amira damar harda ke a ka zo? Amira ba ta tanka ba ta xauna kan gadon da Islah ke hada kayanta. Amira ta nisa tace kina sonshi ko? Islah tace What? Who? Amira tace Ya Samir, Islah tace ke ce matarsa, amira tace amma kece masoyiyarsa, ke yakeso, tace ba haka bne, tace Yaya ne? I saw u talking to him, Islahulkhair sai yaushe zaki gane har yau ya samir yanasonki, saboda ke Yasamir ya tsaneni, ba yason kulani. Amira ta fashe da kuka, Islah ta fara lallashinta, chan kuma ta ga Amira ta zabura kamar an mintsineta, tace da Islah you and i are not friends ryt? Islah tace eh mu ba qawaye bane, Amira tace kuma u know i dont like u ryt? Islah tace yes as more as i dont like u too, Suka fashe da daria tare ds rungune juna, i miss u Meerah, i missed u too Islah, Islah tace tell me ya xaman ku yake sa Yasamir? Nan Amira ta kwashe komi ta gaya mata, tace wlh dama tsoho ya raba aurenki da Ya Muammar, sai ya aurs miki Yasamir, qila hakan zaiss ya dinga kulani, kila ma ya soni, Islah taji tausayin ta, ba ta ji dadin abun da Samir ya mata ba, tace Amira kece Matarsa, ke ke da hakkin ya soki, ta kamo hannunta gaba ki daya, tace listen to me n listen good, kece zaki sa ma Yasamir sonki a ransa, Tace How? Amira ina so ki daina bada kanki gurinsa, ki daina mai kuka, ki daina shishige masa,ki dinga Jan aji, ta bata rai Kina nufin banda Aji? Islah tasan halin Amira ynz tana iya burkuce mata, tace aa ba haka nake nufi ba, ina so ki fita batunsa ne, kar ki fasa duk abubuwan da kike mai da, amma ki nuna mai ke ba ki san Iskar da ta debo shi ba, Kingane? Ta gyada kai, to idan ya share ni fa shima? Tace watever he does kar ki sake kai kanki gurinsa, zai dawo gareki eventually, tace zo kiji ta mata rada a kunne, suka kashe suna daria. Ba zan bar Maiduguri ba sai na siya kayan, don nasan idan mun koma bauchi ba zan fita baa, nan suka cigaba da fira, har Bilkisu ta shigo, Amira tayi mamakin ganin Bilkisu a Sashen Uncle Umar, Amma Islah batayi msmaki ba don ta san Bilkin Yayanta ta fara sakkowa.. WasheGari a Lagos Tun da Suraj ya mai Waya yace Yanzu zasu taso Zayyad ya bar Aiki ya nufi MMAirport Lagos, ya tsaya jiransu. Yana nan har jirginsu ya dira, be sha wahalar ganosu ba, ya Rungume Suraj cikin murna, watansa6 be ga na gida ba, Ya ba Islah hannu suka tafa, tace YaZayyad ina Hanifa? Yace tana gida, Suka dunguma Sai Gidan Zayyad. Tana jin qarar motarsa ta lewa ta window, ta tabr bakih duk da taji dadin ganinsu, daki ta wuce suka karaso da Sallama, kafin ya tafi sai da ya siyo abinci a TANQUIEEZ eatery, yace mu ci Abinci ko? Suraj yace Ok, suka hau dinning, Islah ta bude murya tace ina matar gidan ne?bataji tayi baqih ba? Hanifa naji tayi biris, Islah ko da neman dalili ta tashi tayi hanyar dakin, kamar Zayyad ya hanata, sai ya qyaleta, zaune Ta ganta, haba Hanifa baki ji mu bane? Hanifa ta kalleta ta watsar, Islah tayi murmushi taceOh i see, u still carry dat hatred for me afta ol dis whyl, m oready married to him, sannan hanifa ta tanka, ai naga u are married to him amma ya tsallake ki ya bar qasar ba tare ds ya kwana ko sa daya gidanki ba, tsanar tayi tsana, Islah taji zafih but sai ta dake tace, wat matters is dat m still married to him, nd i said it once nd i wil say it again, YaMuammar is never evr coming back to u, thers nothing u can do abt it, dama kin kwantar da hankalinki kin rungumi YaZayyad kafin Yan Matan lagos sun janye miki shi, tafita ta barta zaune, kuka ta rushe dashi me sauti, Suraj yace Isi wat did u do to her? Ta mai wink nothing wr just talked Zayyad ya harareta yace waya ce ki sa min mata kuka? Duk suka yi daria, a ran Zayyad be san kukanta so ya ke ya je ya lallasheta, but ba zai iya ba coz is part of d plan. 8 na dare suka gama shirin tafia don flyt dinsu is by 10, bata daddara ba ta leqa tana nan kwance kan Gado tasha kuka , tace Hanifa ni na tafi, Kuma bansan rannar dawowa na ba, A yafe, Sai Wata Rana Allah ya hada fuskokin mu da Alheri, I love u, Ci kanki Hanifa ba tace ba, tana jin shi ya tada Mota, ta leqa window ta ga tafiarsu Hawaye mai zafih suka fara bin kuncinta… Airport Sun gama clearance, a nan sukayi Sallama da Zayyad bayan ya qara ma Islah Nasiha da Waazi, sukayi musabaha, ya juya su kuma suka wuce Boarding Gate. Karfe 10 da kwata Jirginsu Islah ya daga zuwa Qasar England duk ds xasuyi transit a Dubai. Toh Islahulkhair Allah ya tsare ya sa ayi karatu a Sa’a Idan Fans sun hada min kudin Jirgi zan biyoki England don jin yadda Kike. _Bibilicious Biebee_ 39. Gidan Gandu by Biebee Isa Kaduna Kwankwasawar Kofa taji, da sauri ta tashi ta nufi kofar don a zaton ta Mummy bon ce, wani ta gani tsaye, ta ganeshi sbd wata rana ta kan ganshi da Jawad, da Alamu direba ne, ya na ganinta ya rusuna, Ina kwana ta ce ina kwana? Dama Yallabai ne yace na daukeki na kai ki Maiduguri chan gida, zaiyi tafiya ne kuma zai kwana biyu. Fushi, takaici, masifa ya dirar ma fadila lokaci guda, ta san cewa idan ta bude bakih ta ma direba magana to tabbas ba me dadi zai fito daga bakinta ba, kuma direban ya manyanta, ba zata so ta mai rashin kunya ba, ba tare da ta tanka shi ba ta maida kofarta ta rufe, zubewa tayi nan tana kuka, tunda aka kawota sai yau ta xubds hawaye kan abun da Jawad ya ke mata. Ko 2hours beyi ba da fita Bazai iya ce mata ta shirya zai sa a kaita Maiduguri ba, ya mata maganan ne ya ke ganin asara, wato da ya bude bakih ya mata magana ya gwammace ya turo mata direba, to ba inda xata, duk yadda take son Zuwa Maid ta haqura, Su xuba shi da ita, shege ka fasa. (nidai nace Uhm Uhm Fadila, ba a fushi da gida). Mallam Idi Direba ya sake Rafka Sallama, ta goge hawayenta da sauri ta leqo, yace Hajia baki ce komai ba, tace Ka tafi kawai ba inda zani, yace Hajia zamanki ke kadai a gidan be kamata ba, akwai hatsari, tace ba inda Zanih, Ya jinjina kansa ya ce to sai anjima. Ta rufe qofa ta sake fashewa da kuka. Jawad na cikin jirgi Zaije 3weeks Workshop a Amsterdan, ya kira Idi Direba, Mallam Idi kun fito? Yace Alhaji tun daxu na ke ta kira wayarka be shiga, tace wai ba zataje ba, cikin fushi ya kashe wayar yace ita ta sani, ana tausayin zamanta ita kadai a gidan bata sani ba, tayi ta zama har sai na dawo ita ta sani.. Bayan Sati 1 England Sai da Suraj ya tabbatar ya tanadar ma K’anwarsa komai na buqatar ta, ya zaunar da ita bayan sun dawo daga yawano bude idanuwa ya shiga yi mata nasiha, Kinga idan kikayi wani abu ni zaa ga laifi, ni zaa ce sanadi sbd nina jajirce akan sai an kawo ki nan, ki ba marada kunya, ya shiga mata waazi ta sigar lallashi. Ta rungumeshi tana hawaye, i wont let u Down Yayanah, yace i know, share hawayenki ki tashi mu fara kwasar kayanki mu kai chan skul din. Don so nake Gobe ki fara kwanan hostel, tace toh Yaya, yaushe zaka tafi? Yace i think Jibi ko Gata, tace toh Allah shi kaimu. Haka suka tsaida CAB suka loda kayan Islah a ciki suka nufi Cambridge Uni don shirya mata dakih. Key ya sa ya bude room din,Dakih ne Babba, Gadaje biyu, da Alama akwai wata a dakin, ta kalleshi tace Yaya Ashe ba Single room bane? Yace Sorry i cudnt get u a single room, ba vacant sai multiple, tace Itsokay i can manage, nan suka shiga gyara dayan side din, suka saka komai inda ya kamata, kafin Suraj ya zube kan Kujera tsabagen Gajia, yace washhh nagaji, Kai yaya dan aikin nan ne ka gaji? Yace ehmana tun da mukazo England 6 days back ban zauna ba, ban nan ban chan, ban neman gida, ban neman kaza, ban neman kaza kuma ki ce dan aiki? Ta qyalqyale da daria, ai ynz sai ka tashi mu koma chan masaukin mu koh, be bata amsa ba sai ganin wata sukayi ta shigo tana kallonsu da mamaki, sanye take da dogon jeans da er top sai dan jacket kanta sanye da qaramin hijabi Himar. Suraj ya miqe yace Hii, m Suraj dis is my sister Islahulkhair yarinyar fara kyakyawa tace Assalam Alaikum, suka amsa mata da murmushi a fuskar su jin dadin kasancewarta Musulma, tace i gt a call frm d ABlock, i was told abt my upcoming roomate Islahulkhair? So i knw abt her. Its nice to meet u, Islahulkhair ta yi murmushi tace my pleasure. suraj yace good, what is ur name? Oh sorry my name is ZAINEEMA USUF Isi tunda kinsamu Kawa, ai inaga gwara ki fara kwana a nan koh? Ido zaineema ta bude tace lahhhh daman kunajin hausa? Su ma suka bude ido da mamaki, suraj yace ai kece zamu ma tambayan nan, tayi daria tace Ni er Nigeria ce yar garin Yola, mu fulani ne amma ina jin hausa sosai, Islah tayi daria tace muma yan Nigeria ne but A Maiduguri muke, Zaineema tace lallai ba kuyi kama da yan Nigeria, nafi baku Iran da Somalia sukayi daria, Suraj yace ok i will leave u two, zan koma na huta, Suka mai rakiya har wajeh. Kafin kace meye Zaineema da Islahulkhair har sun zama best of friends. Bayan kwana 2 Suraj ya Bar qasar England bayan Islah ta sha kukan tsiya, ya dinga lallashi da qyar ya zameta daga jikinshi ya tafi bayan ya danqa amarta gun Zaineema.. A Dubai ya tsaya don yana son ya huta kafin ya koma Gida Nigeria. Sim ya siya ya kira mamarsa da babansa suka sha fira, ya shadai musu yana dubai kuma zai danyi 1week kafin ya dawo suka mai Allah ya kiyaye, ya kira Tsoho suka gaisa, karshe ys kira Islah ya sanar mata ya na dubai har yace ta turo mai Numbern Bilkisu . Suraj kwance a tafkeken Gadon Hotel, ya gama kallon ball, yau a gajiye yake be son xuwa ko ina, Ya kasa Dialling numbern Bilkisu da Islah ta turo mai tun jiya, wata zuciyar na so ya kira wata ta hamashi, samun kansa yayi da bude Whatsapp da Numbern Dubai din, ya. Be yi filling information din komi ba, Bilkisu ya duba, ya ganta Online Karfe 11 na dare a qasar Nigeria, Samun kansa yayi da tunani da wa take chatting da daddaren nan? Wani abu ya tokare mai rai, ya daure ya mata typing Hii. Maiduguri Kwance take kan gadon Mummynta, tana chatting da Hanifa da GC dinsu na makaranta, ta ga sabon Number yace mata Hi, ba dp ba status, ta duba number taga ba na England bane, number tafi kama da na UAE to kodai Ya’Ammar ne? Da sauri tayi replying Hello, Bayan dan gaisuwa tace sorry pls who are u? Yace Ur secret Admire, tace u knw me? Noo, but i want to knw u, coz my heart Tells me YOU ARE THE ONE i. Ta tura mai wannan smiley din na kallon Sama(🙄) yace nd my heart tells me ur name is Bilkisu mai Gadon Zinare.Nan gabanta ya fadi, ta san wannan ba Ya Mu’ammar bane, don ba sa kalan wasan nan dashi, Kuma Wannan ba Ya Jawad bane don tunda akayi aurensu ba su sake magana ba, nd Tasan tabbas wannan ba Ya Suraj bane don ba sonta a zuciyarsa kuma wannan dan zafin kaine ba zai biyo mata ta haka ba. To Waye Wannnan??ta tambayi kanta… _Bibilicious Biebee 5 40. Gidan Ganduby Biebee Isa Kina jina? Bilkisu kinyi shiru, tace pls sorry m not interested, yace fine i will let u think zan baki 1week but pls i want us to be friens bfr den, ta danyi jim kafin ta mai typing OK, ta ce zata kwanta ya ce sleeptyt my Angel. Tabe bakih tayi ta kashe data dinta ta kwanta ta na tunanin wannan dan Bawan Allahn. Shi ko Suraj ya dafe kai yana fargaban amsar da zata bashi bayan 1week, kar dai ta amince mai. Haka ya dinga sake sake, daga karshe ya watsa ruwa ya futa gari.. Kaduna Kwanankin da tayi da Alhaji Haladu tayi su ne cikin Jin dadi, har dan k’ibah tayih, ta kuma wara haske, Miqah tayi ta miqe tace YaAlaj zan dan leqa supermarkt yace toh Diyyahta nawa kike buqata? Tace i think 100k will do, ya ce ok, dan brief case ya bude ya zaro bundle din 1k ya miqa mata yace here u go. Ta amsa ta na mai karkashe ido. Wayarsa tayi qara ya dauka, Hello, PA, miqe wa naga Alhaji yayi ya na fadin What?? Ya tafi Amsterdan? Why m i jus told? Ya kashe wayan a fusace da qarfi ya sake ihu, diyyan kanta sai da ta tsorata da shi, a hankali ta matso ta fara mantar dashi bacin ransa, sai da ya dan sausauto tace YaAlhaj lafia? Tsaki ya buga karo na ba adadi yace Wani ke barazanar kwace matsayina a gurin aiki, Amsterdan aka turashi, dat shud be me, na dade ina jiran lokacin da za a turani chan, ko maganar banji a nayi ba sai dai kawai naji ya tafi, for GodSake m d General Manger, diyya tace to ka koreshi mana, yace ba zaki gane ba, ya samu daurin Gindin Gwamnati, Abun daga sama ne, diyyah tace rabu dashi Alhaji na, We’ll get him soon, ya jinjina kai, yace muje dai zuwa, a zuciyarsa kuwa cewa yake Dat Jawad idan nayi sake zai dakushe mun tauraruwata, bazan bari hakan ta faru ba. Lagos Jigib ta fadi tana juyi, Yau ta fara Jinin Aladarta, tun data zo lagos take fama da Wani Azababben Ciwon Marar da bata san dashi ba, Da qyar ta shiga toilet ta gyara kanta, juyi take kamar zata mutu, kamar daga sama sai gashi ya dawo gidah, ganinta haka ya qara firgitar dashi, Hanifa? Ciwon ne ya tashi? Ya kai hannu zai dauketa, idonta a rufe tayi saurin tureshi, Hanifa lemme help u, bakinta da be mutuwa tace i dont need ur help, Ba zai jure ganinta haka ba, ya gaji da ganinta a haka kullum wannan larurar ta sameta ta na hanashi taimaka mata, yau ko ba ta isa ba, nade hannun rigarshi yayi ya sabeta kamar jaririya, wuntsila wuntsila ta fara yi, duk da azabar da mararta keyi ba ta daina dukan shi a jiki ba, shi ko ko a jikinsa wai an tsikara kakkausa, sai da ya sata bayan mota ya finciki motar sai Asibiti. A Hanya ya kira Abokinsa Dr Davina, yace gashi nan zuwa wit his wife, ba su jima suka isa asibitn, nan da nan Dr Davina ta turo nurse su ka kaita Office dinta, nan da nan aka kwantar da ita kan Gadon office din, bata sha wahala gun gano matsalar hanifa ba, bayan ta kora Zayyad Wajei, Allura tayi mata, ko 15mins ba ayi ba ciwon ya lafa, Dr Davina Ta mata wasu tambayoyi game da yanda take tsintar kanta yayin da take period a da, tace a da bata jin ko ciwon yatsa, haka kawai xata ganshi, yanda yazo haka yake tafia ba tare da ya haddassa mata ko da ciwon yatsa, Dr tayi rubutu tace ynz fah? Tace ynz har suna takeyi, kamar yaushe kika fara ciwon marar? Tace tun da tazo lagos, kusan 7months kenan, Dr tace but uo married, be kamata ace kina ciwon mara ba, hanifa tace mesa? Akwai wani magani ne specially fr married ppl da zai hanata wannan ciwon? Dr ki bani pls, Dr Davina ta qura mata ido, taga qarancin shekaru da yarinta tattare da ita, bata sha wahala ba ta tambayeta kalan zaman da suke da Zayyad, hanifa kuwa ta shaida mata ba wata mu’amala da ya taba shiga tsakaninsu da shi, Dr davina tace beht y? Hanifa tace coz i dont have d slightest feeling for him, bana sonshi, Dr Davina Tace ynx me kike so? Tace ki rubuta min mgn, Dr davina ta daga kafadu ta rubuta mata maguguna tace wadannan magunguna pain relievers ne, zasu dinga relieving dinki daga ciwon but not completely, every month zaki dinga sha, coz ciwon naki zai dinga zuwa miki every month nd only God knows damage din da magungunan zasu miki. Maybe su lalata miki mahaifa nd maybe su hanaki haihuwa it depends dai, hanifa ta dago cikin razana, Wat kind of a Dr are you? Mesa zaki rubuta min magungunoni masu ilahh? Ba tare da damuwa ba tace they are the only ones i know, amma kinsan akwai Maganin ds zai warkar miki da ciwon nan gabaki daya? Ba tare ta da ta jira cewar hanifan ba tace its too bad ur husband is d only cure to uo sickness, qila idan kika bada kai bori ya hau Allah sa a dace, nd ke da ciwon nan har abada, think abt it hanifa, u need Ur Husband, u need Zayyad. Hanifa ta tashi a fusace, tayi wajeh, bakin qofah ta iske Zayyad, yace Hanifa how are u feeling? Harara ta banka mai, duk a idon Dr, ya kalleta yace Dr? Tace u guys can go ahead zan kira ka na ma bayanin komai yace okay thnx, hanifa na gaba ya na biye da ita… GIDAN GANDU 41 Bauchi Sanye take da kaya Riga da Skirt English wears, tayi kyau matuqa, ya shigo gidan da Sallama, kallo daya Amira ta mai ta watsar, ta cigaba da wayarta, tsayawa yayi yana kallonta, tunda yake be taba ganin ta mai wannan kallon ba, ji ko a jikinta kamar ba ta san da tsayuwarshi a gun ba? Miqewa tayi tana wani irin taku ta bi ta gabanshi ta wuce dakinta. Bakih bude Samir ya bita da kallo, Anya kuwa? Amira ce nan? A fili yace Wat’s got to her head dis days? Ya lura tunda suka dawo daga Maid bata fiye mai magana, ta daina kulashi, ta daina shiga harkarshi, to meye haka? Chan kuma yayi tsaki, zuciyarsa na tambayarshi why are u even worried? Ya sake wani tsakin a fili yace I dont Care, tafi nono fari. Ni dai nace Anya kuwa bigbro Samir? Mu dai je zuwa muga yadda xaka kareh da lilsismeerahn ka… Abuja Zaid ya shigo gidan da Misalin karfe 4 na rana, zaune ya ganta tana kallo, tana ganinsa ta miqe, sannu da zuwa Yazayd, ya kaw ar da kai ya Amsa, yayi hanyar dakinsa, har ya kusa shiga dakin ya juyo ya kalleta yace ki hado min Credentials dinki, Gobe zan fara miki processing Baze University, bata san lokacin da murmushi ya subuce mata ba, sai yaga ta mishi kyau, da sauri ya kawar da kansa, tace Yazayd ya tsaya chak don yaji kiran nan, ya juyo tace thank u, kai ya gyada ya juya ta sake kiransa, shi ko baya son kiran nan da take mai, ya sake juyo wa, duk ta marairaice tace na zuba maka abinci please? Haka kurum yaji tausayinta, bazai iya dizga ta ba ta hanyar kin cin abincinta da ta mai tayi, a hankali yace sai nayi wanka, da sauri ta nufo shi ga mamakinsa sai ta shige dakinsa, binta yayi a baya ya ga me zatyi, toilet dinsa ta nufa ta shiga hada mai ruwan wanka, ta fito tace ur water is ready Yazayd, samun kansa yayi da ce mata Thanks, ta fita shi kuma yayi toilet yana ture tunanin Maysah, befi 25mins ba sai gashi ya fito, tana nan zaune tana jiransa, tana ganin shi ta miqe tayi kan dining ta ja daya daga cikin kujerun kan dining din Tace Yazayd pls sit, beyi gardama ba yaje ya zauna, (ni biebee nace Ke maysah meye na wani lallabashi, ke ya kamata ama haka fah mtsw) ta shiga zuba mai abinci, kamshi ya doki hancinsa tuwon semovita ne miyan agushi, da stew me Ganda, Zaid da be cika son Solid food ba sai gashi Mallam Zayd ya kwashi tuwo har mulmula 2da rabi, be taba cin girkin ta ba, be taba zaton tayi abinci haka ba, ya ji dadin tuwon nan, ya dade be ci abinci haka ba, ya miqe zai tashi tayi saurin cewa Yazayd ga Sobo, ta tsiyayo mai cup daya, ya amsa yana sha ya na me lumshe idanuwa, dadin sobon kamar ya tsinka mai kunne, sai da ya sha kofi biyu, ya miqe tare da kallonta yace thank u, Ya koma kan kujera ya sauya channel zuwa CNN, kwashe kayan abinci tayi ta kai kichin, zuciyarta fes, dadi fal ranta, har bata san sadda ta turgude ba, tray din hanunta ya fadi, jug da cups din glass suka fashe Zaid ya juyo da sauri ya kalleta, yace hankali fah, tace its ok, i will jus clear d mess, ya juya kallonsa ga TV tare da fadin be careful dai, ba ta lura ba ta taka wani glass, qara ta sake don taji zafih sosai, kuka ta shiga yi, da sauri zaid ya taso, dama akwai takalma a qafansa, ganin Glass ko ta ina gashi ba takalma qafarta ya sa shi dagata sama ya aje kan kujerar cikin parlorn, ita ko zafih be sa ta ji dagin da ya mata ba, ido ya tsura mata, to meye abun kuka kuma? Ji yanda ta dage ta na kuka, leqa kafar yayi ya ga alamun gilas a ciki, dakinsa ya wuce ya dauko wani qaramjn akwatin first aid box, wani abu ya ciro kamar scissors, ya jawo wani dan stool ya dasa gaban kujerar da Maysah ke zaune, ya kamo kafar ya daura kan cinyarsa, Wani shock ya ziyarce su ba ita da ke cikin jin zafi ba har shi Goggan yaji wannan abun me wuyar fasltuwa. _Bibilicious Biebee_ 3 hrs · Public More 4⃣2⃣ 🏡Gidan Gandu🏠 by 💕Biebee Isa💕 Zaineema ta bi bayan Islah a fusace tana qwala mata kirah, Islah ta juyo itama a fusacen, zainee tace what d hell was dat? Islah tace wat d hell was wat? D next time he attempts to touch me, he'll get something worse than dis, ta wuce ta var Zainee tsaye, straight dakinsu ta wuce, Zainee ta bita, zama tayi kusa da ita, tace haba Isii meye laifin Asad? He's handsome, nd brilliant, besides his a Muslim, y cant u accept him? Islah cikin daga murya tace I cant, coz m married, Zaineee ta tsura mata ido, tace stop lying, u knw if u dont like Asad jus tell him, kar kiyi Karya da aure, ta fita ta bar ta cikin dakin, Islah ta runtsen ido, tana tunano kalaman Tsoho, inda ya ke cewa Islah ki tsare kanki, ki tsare mutuncin ki, kar ki manta da Akwai Haqqin Aure Akanki, kar ki ci Amanar Aure.. Lagos Ta shigo gidan da Sallama, Gaban Hanifa ya buga lokacin da suka hada ido da me Sallamar, jiki ba k'wari ta amsata, Madam Atutu ta ma kanta mazauni tare da crossing leg, suka gaisa da Hanifa ba yabo ba fallasa, Atutu tace na san baki ganeni ba koh? Hanifa tace Eh Gaskia, yeah dama baki sanni ba, Sunana Fatima, nd nice keda Tanquieez Eatryz, nazo ne gun Yayanki, pls idan yana nan ki kira minshi, Hanifa tayi jimmm, ta dai daure tace baya nan Indai ce Lafia koh? Atutu tayi farr da ido, yea lafiya sai Alheri, dama maganar auren mu ne, Iyayena sun ce na gaya mai ya turo, Wata uwar ashar hanifa ta kyabo, ta miqe tace kam balaeee, Iskancin mata iri na legas ne bin mazaje gidan su na aure? Toh wlh ba zai aure ki ba, Idan ma ce miki yayi ni qanwarsa ce to ya miki babban qarya, ni matarsa ce ta aure, and kuma bani ba kishiya wlh, so fitar mun daga gida ko wlh in sa mai gadi ya fitar dake, Atutu ta hadiye wadannan baqaqen maganganun Hanifa, ta miqe tare da sabar jakkarta, tace tabbas na san ke matarshi ce, amma ni ban daukeki mata ba, matsayin ki a nan be wuce qanwarsa ba, me kike tsinana mai a gidan da kike iqirarin ke matarsa ce? Ke kanwarsa ce nikuma matarsa, ki bari idan na shigo sai kiga yadda ake kula da miji da tattalinsa,nan ba da jimawa ba zan zama mata a cikin gidan nan, kuma lokacin ba ki isa ki gaya min baqaqen maganganu na kyaleki ba, don ko ni ba sa'ar yin ki bace amma ynzu kin ci darajar Yayanki da na keso kuma zan aura, so na barki lafiya, ta juya ta fita ta bar hanifa tsaye, kamar bishiyar da aka dasa, YaZayyad zai sake aure? Kawai sai ta tsinta kanta da fashewa da kuka, da gudu ta shige dakih ta zube kan gado tana kuka, damuwa fal ranta, Saboda me zaiyi aure? Zuciyarta tace sbd ba kya bashi kulawar da ya kamata, zunbur ta miqe tace to don me zata bashi wani kulawa? Ai ba sanshi takeyi ba, zuciyarta tace toh meyasa kike kuka? Da sauri ta share hawayenta, i miss home ta ba zuciyarta amsa, ta miqe ta koma parlor, duk yadda ta so kawar da zancen a zuciyarta taka sa, tunanin hadaddiyar yarinyar da ta zo neman mijinta takeyi, wai shin menene haka? Ni ko nace Hanifa Kina Kishin Yayanki Zayyad.. K'arasawa tayi inda yayi parking motarsa, ta bude gidan gaba ta shige tare da sauke ajiyar zuciya, jikinsa har rawa yakeyi, yace Yadai besty? Ya ku ka qareh? Tayi murmushi tace i can see anger and fear in her eyes, lokacin da na ce mata ina nemanka, ta shiga fargaba, ta na kishinka, nan ta kwashe duk ynda sukayi da ita ta gaya mishi, Tana kishinka Zayyad, ita kanta ba ta sani ba, so use dis Oppurtunity, Zayyad yyi shiru yana tunani, for her to do all wat she did to u, d anger d jealousy, it only means 1thing, She loves me, Hanifa na Sonaah. Kano Allah Allah take ta gama abinci tazo ta bude Whatsapp don Chatting da wanda Zuciyarta ke bege, Umar Z, tana mai so maras misaltuwa, amma ba ta taba nuna mishi ba, So ma take ta daina tunaninshi ynz har sai Allab ya kawo qarshen xamants da Suraj, Musamman ya dawo Naija don ita, ta qi yarda su hadu, kullum sai ya matsa mata kan sai sun hadu tare da gaya mata irin son da yake mata, ta kan ce mishi u are just a frnd Umar, i cant meet wit u coz m married, sai yace haba Bilkis, ina sonki, kuma na san kinasona, pls ki bani chance din zuwa gurinki, i want to see u, musamman na baro aikin da na keyi a Dubai don ke, i prove mysef to u, please, tace frndshp is all i can give u nagaya ma m married koh? Allah idan ka a qara min maganar so Zanyi blocking dinka. Tana son ganin Umar amma ba ta son Tsinuwar Mala'eeku, kuma har Skool Suraj ya sata, NWU, bata taba using opportunity tace su hadu a skul ba, don ta san matsayinta. Akwai auren Suraj a kanta, tunda ya dawo daga tafia da kuma dawowarsu gaisuwa kadai ke hadasu, sai cin abinci, sai kuma idan da safe ta shirya zai ajiyeta skul, idan ko bata shirya ba drivernsa ke kaita ya daukota, Musamman ya siya sabon sim da waya don kawai chatting da Bilkisu, ita kadai ke da numbern, a yanzu ya san ya kamu da son Bilkisu sosai, kusancinsu a Whatsapp ya sa ya gane kalar son da yake mata, Irin son da ko Fadila be taba mata irinshi ba, Ya kuma yarda da amincinta, ya gane ta san darajar aure, duk da ya lura ta kamu da son wanda suke chatting amma bata bi son zucyarta ba, Fargaban shi daya kar ta ce zata rabu dashi idan ta gano cewa shine Umar Z, Ya sha attempting Sanar da ita gaskia, amma sai ya rasa hanyar bi gun sanar da ita. Amma InshaAllah komai yazo karshe, zai bayyanar mata da gaskia, Zai bar wahalar da Zuciyoyinsu, zai bayyana mata sirrin da ke ransa... Abuja Da karfi suke buga k'ofar parlorn shiru, ta kwalawa maigadi kirah da karfi, ya rugo da gudu, wai ba kowa ne gidan? Yace eh hjia, oga yaje aiki, madam kuma taje skul, a ranta tace Skul? Ta kalli mamarta, mamar tace dama ta fara zuwa makaranta? Diyya cikin fushi tace shine don wulqanci ka bar mu mu ka shiga ciki, baka iya ce mana ba kowa? Yace sorry ma, i tot kina da key ne, ba ta kula shi ba ta ciro wayarta ta kira zaid, ringing uku ya dauka, hello diyya nah, kunyi landing kenan? Ba ta amsa shi ba tace haba Zaid, mun dawo ba kowa gidan, gashi mama bata son rana, Zaid yace ohh sorry, ai bansan yau zaku dawo ba, da na bar muku key, Gashi yarinyan nan na skul, Cikin masifa tace ni ka kirata ta kawo ma mutane key, ba zan iya tsayuwa ba, yace O'O gashi ban ma da numbernta, amma ki yi haquri, its pass 2, nasan tana hanyar dawowa, kiyi hqr kinji Diyyata? Katse wayar tayi xuciyarta na tafarfasa, mamar ta tace badiyya, kinga abun da nake ce miki koh? Yarinyar nan ta samu karbuwa gunsa gashi har ya sata makaranta ba tare da saninki ba, ko ya fara sonta, da qarfi badiyya ta ce haba mummy meye haka? Bakiji me yace bane? Ko numverta be dashi so pls just shutup ki daina qarama zuciyatah zafih, Uwar tace ohh Sorry ny dear, Horn sukaji, Maiguard ya wangale gate din, Motace Qirar Focus ta danno kai, duk suka zuba ma motar ido, wata kyakyawan farar mace ke tuqin,, a idonsu tayi parking, ita kuwa bata san sunayi ba, ta fito sanye da riga jalabiyya mai kyan gaske, Zuciyarta ta bata ana kallonta, waigawar da zatayi ta ga Badiyya da Mamarta tsaye cirko cirko, da alama basu ganeta ba, ta qarasa gunsu da murmushi, Aunty kune sannu da zuwa, Hankalin Badiyya yayi mummunar tashi, a hankali tace Rumaisah, Rumaysah ce wannan? 4⃣3⃣ 🏡Gidan Gandu🏠by 💕Biebee I§Λ💕 Maysah ta katse mata dogon tunani tace bismillahnku, Yadda kuka san hoto haka Badiyya da uwarta suka maids Maysah, duk inda ta sa kai idanuwansu na biye da ita, Badiyya takasa daurewa tace wai ina kika je ne kika bar mutane wajei? Tace ohh sorry wlh daga skul nake, tace ok, erhmm yanzu mun iso da yunwa, ina so ki hada mana lunch, Maysah tace ok Aunty, bari na chanxa kaya, tana shiga dakih maman badiyya ta sake ashar, haka yarinyan nan ta xama? Har Jamiaa ya sanya ta? Iya kacin ki SS3, kin yarda kishiya ta fiki, sai nayi magana sai kice min ba ya sonta, baya sonta xai kai ta wannan makarantar turawa Baze? Badiyya tace ni dillah mama ki min shiru naji da abunda ke damuna. Da sauri mamar tace ohh Sorry... Badiyya na nan zaune tana karkada k'afa hade da tunanin clean din data ga Maysah, tunani takeyi Could it be possible Zaid is-- da sauri ta kar kada kanta tare da kawar da tunanin nan, Zaid ba zai mata haka ba, zaizo ya sameta, idan ko taga abu zai gagareta, gurin bokanfa kawai zata kai Maysah ya gama da ita. Ba a jima ba, sai ga Maysah ta fito da tray a hannu, har ta ajr kan dinning, maman badiyya tace ke kawo shi nan, tace toh Mama, Ta kwaso abincin ta dire musu tsakar carpet din parlorn, ta juya xata tafih, Badiyya tace keh, ni kikeso na zuba abincin? Kamar Maysah ta juya, amma sai ta juyo ta shiga xuba masu, Ganin Doya yasa Badiyya cewa, uban wa zaici doyan nan? Allah ya sa bani kikeso nacin wannan farar doyan ba kamar wata bakatafa, Maysah tayi shiruuu, dallah dauke wannan abun daga gabana, ki kawo min wani abun, ji tayi ance why dont u go cook for urself? I think zaki fi sanin abun da kikeso, kiyi shi yadda kikeso. Gabaki dayansu suka juya suna kallon me maganan, Zaid ne sanye da Riga da Wando na Ash suit, Tana ganinshi taji duk wani bacin rai ya yaye, ta miqe ta nufe shi da sauri Oh My Zaid ta rungume, shima dai rungumetan yayi, tare da fadin hows my baby diyyah? ta shagwabe fuska tace I miss u, i miss u more diyyah na, Kan Maysah a qasa, gabanta sai faduwa yakeyi, ta rasa me ke mata dadi, miqewa tayi ta wuce dakinta, Don yau ko gaisuwa be samu ba. Sannan ne Zaid yazo yana ma mamar Badiyya ya jiki, sun sha India, tayi hquri be kira ba, don badiyyan ba ta nemesa ba, tace sorry myzayd, we cudnt get a sim, jinta kawai yayi tare da daga kai ba wai don ya yadda ba, ya wuce dakih don chanzawa. Badiyya ta kalli mamanta suka sheqe da daria, tace shegia diyata, kina Indian Kaduna, suka chafe, tace ai mama Halinki na kwaso kaff, ynz ma dai bari na kira Alhaji Haladu nahh Bauchi Yau ya kama Weekend, Samir na zaune kan kujerar parlornsa yana waya, Amira ta fito sanye da riga da skirt na English Wears, tun kafin ta fito jikinshi ya bashi ga lil sismeeranshi nan fitowa, a kwanakin nan wani abu yakeji game da ita me wuyar fasaltuwa, shariyar da ta ke mishi ya fi komai daga mai hankali, Ya so ya dauke ido daga dubanta, amma sam ya kasa, don ta mai wani irin kyau, Iya rayuwarshi a kasar waje, be taba ganin macen da Riga da Skirt ya mata kyau kamar Amira ba, ji yayi sonta na fizgarshi, kasa jurewa yayi ya miqe ya janyota jikinshi, Murtuk ta daure fuskanta, ta hade girar sama da na kasa, tace meye haka? Mamaki ta bashi, Gani yayi ta rikide ta koma Amirar daaa wacce bata Mutunci idan an takata, amma da yake shima namijin dunia ne sai yace Haba Lilsismeerah, me bigbrosamir dinki ya miki da kika daina mai magana? Ki ka daina kallo nah ko ta gefen ido ne? Wani mugun kallo ta watsa mai, tace ohh so daman jin dadin wulaqantani kake idan na magana? Dama so kake na dinga binka kamar mayyah kana shareni? Ba so daya ba so biyi nake binka ka kulani amma kayi kunnen uwar shegu dani. For 8th good months, Samir ya rintse ido, m so sorry Amira, wlh i truly regret dis, i can make it up of u, just let me, tace its too late, ba zaka qara gani na ina roqon ka min magana ba, or ina roqon ka sanar dani laifin da ban taba aikata ma ba, sannan ta lura da wannan riqon da ya mata, tace let go off me, ka cika ni, ka qyale ni mana, yace Amira kiyi haquri, Wallahi nayi nadama, dama i was angry nd Miserable, but not anymore, tace hmm lallai, saboda Islah ka chanza, saboda tace ka chanxa shisa ka chanza, da sauri ya girgiza kai, yace wlh dis isnt about islah, i dint do it for her, ki yarda danih, nan da nan zuciyarta ta karaya, dama da qyar ta ke gaya ma bigbrosamir dinta magana mara dadi, sai da ta kai zuciyarta nesa, ta dai daure fuska tace Najih sake ni, yace Na dai qyaleki for now. Komawa tayi ta zauna chan nesa dashi tana latse latsen waya, ya zuba mata ido kamar sabon maye, Sonta na shigarshi, ta mai kyau matuqa, kasa jurewa yayi yace Lilsis? Kallonshi tayi ba tare da ta tankashi ba, yace Kinyi kyau wlh, kayan nan sunyi fitting dinki, ta miqe ta qare kallon jikinta tace Allah koh? Da sauri yace Ehwlhh, inason kayan sosai, a ranta tace Oh kayan kakeso? Ba tare da tace komai ba tayi hanyar dakih, da sauri ya sha gabanta don be son ta katse mishi wannan jin dadin kallonta, yace Ha'an ina zakih? Tace zanje na cire kayan nan ne na zubar, cikin mamaki yace saboda mey? Cikin halin ko in kula tace sabida kanaso, ta raba ta gefenshi ta shige dakih, shi ko Samir ya ji zafin kalamanta, Waiyo Allah, shikenan Amira ta gama tsanenshi, ya ja ma kanshi, yanzu me zaiyi ya wanke kansa gun lilsis dinshi? Taya zai nuna mata matsayinta cikin zuciyarshi? Yace bakomi, i wont give up zan shanye duk da zaki min Amira, coz ni na ja ma kaina, amma Wlh Amira ina sonki. Amira na kallonshi ta windown dakinta, dadi ya lullubeta sonshi na qara ruruwa a ranta, nd taji dadi da yayi nadama, ta yafd9e mishi but sai ta rama abunda ya mata, sai tayi proving dinshi wrong,sai ta gwada mishi she's not a cheap person, and ba zai sameta a sama ba... Kaduna Wayarta tayi qara, ta rugo da gudu don ganin ko waye, TSOHONMU ta gani a Screen, da sauri ta dauka tare da Sallama cikin jin dadi. Ya amsa tare da kirarin da ya saba yi mata na Almasifatu, ta shagwabe fuska kamar a gabanshi tace zaka fara koh tsoho? Yayi dariya, yace kewanki ya cika ni, kin watsar dani a bola shisa nace bari na latsoki, ta marairaice tace wlh ba haka bane, ko shekaran jiya ai na kiraka da Asuba, jiya kadai nefah, yace da yau ma, tace ai gashi ka kira, yace ai naxata mijin na kine ya sa kika manta da mu, kamar yadda ya manta da mu, ya mance yana da yanuwa a Maiduguri, fadila ta tabe bakih tace shidai ya sani, ni ko kallo be isheni ba, sai yayi tayi ai, tsoho yayi shiruu yana tunani, dama hannunka mai sanda ya ke mata, yana so ya fuskanci halin da take ciki da mijinta, Fadila wani irin Zama kukeyi da mijin naki? Cikin halin rashin damuwa tace ko wa harkar gabanshi yakeyi, ai ni ina jin magana be taba hada mu ba, sai wata rana da ya gaya min baqah gaban qawata, Ran tsoho ya baci, wata 8? Magana be hadasu ba? Shifa beyi hadin nan ba don ya kara tarwatsa tsakaninsu, yayi hadin nan ne don ya hada kansu, Yace idan na isa da ke, idan ya dawo kice mai ina nemanku, kuzo Gida, tace Yo tsoho satinshi 3 rabonshi da gida, sai bakin direba nakejin tafiar nashi, Tsoho cikin bacin rai yace Zan ga Ubanshi, ke dai kiyi haquri, zan kamo bakin zaren... [truncated by WhatsApp] 3 hrs · Public More Like 4⃣4⃣ 🏡Gidan Gandu🏠 by💕 Biebee Isa💕 Lagos Tuni take jiran dawowarsa, bashi ba alamunsa, gashi yanzu har qarfe 11 da rabi na dare, abunda beyi kenan tsayuwar dare, sai ta samu kanta da shiga damuwa, zuciarta na mai mata saqe saqe, toh ko zance yaje? Nan da nan ta tuna wannan me suna Fatima data zo neman sa, ta tuna kalamanta inda take shaida mata xata shigo gidan, kaii sam ba zata ta bari wata ta shigo gidan Zayyad ba, jin tsayuwar motarshi ya tabbar mata da shine ya iso, ts sauke naunauyar ajiyar xucia, ta miqe tayi parlor, anan sukayi kicibus, kallonta ya tsayayi kafin nan ya rabata ya wuce, bin bayanshi tayi tace kajih, yayi gaba, ta qara cewa kajih, ya juyo ya dan hade rai, wai nih? Duk tayi tsuru tsuru, ta rasa yadda zata fara mai magana, ganin bata da niyyan magana ya sa shi yin gaba ya shigewarsa dakih, zama tayi kan kujera game da fashewa da kuka, ta miqe da sauri ta shiga dakin, lokacin har yayi kwanciyar shi, gadon ta hau a hankali tace Ya Zayyad, wani abu ya ji ya dirar mai a tsakiyar kai, tunda yake be taba jin ta kira sunan shi ba, ya juyo yana me fuskantar ta, bakih na rawa tace YaZayyad dazun wata tazo nemanka, ya hade fuska yace mun hadu, kun hadu kace? Yace eh daga gurinta ma nike, ta zaro manyan idanuwanta tace dagaske ita zaka aura?Yace InshaAllah, Kuka yajih ta fashe dashi, tace pls Yazayyad ka kaini gida, i really want to see my Mum, i missed home, be son kukan nan, yace kiyi shiru, ba yanzu za muje Maid ba, sai nan gaba, cikin fada tace for how long yazayyad? Tunda akayi auren-- sai tayi shiru ta kasa cigaba da maganan, yace Ehen ina jinki, ta dan muskuta, tunda na zo lagos din nan, wata8 kenan ban taba zuwa gida ba, kawai ka ajiyeni a nan don ka kuntata min, don kawai ka ga banda kowa, yanzu har aure zaka qara, ta sake fashewa da wanih kukan, miqewa zaune yayi, yana kallonta ta ma rera kuka bi hakki,Yau sai yaga duk tayi sanyih, ta qara kyau, beyason kukan nan da takeyi, amma yanaso ya tabbatar da sonsa da takeyi, yace kinaso kije gida? ta gyada kai da sauri, ya qara cewa bakya so nayi aure? Nan ma ta gyada kai, yace ki bani reasons not to marry again, tayi shiru, yace Hanifa, ina so na aure fatima, sabida tana sona, nan da nan ta sauya fuska, kar ya bata shirin sa ya sa yace i will take u home in two days, amma da sharadin zakiyi min biyayya nd zaki kula da all responsibilities na da ke kanki, only den i will decide if m to marry again or i will take u home kin gane? Ta gyada kanta a sanyaye Yace oya zo ki kwanta, ba gardama ta matsa kusa da shi ta kwanta tana ajiyar zuciya, shi ko Zayyad godia yayi ma Allah da ya sauko masa da hanifa cikin ruwan sanyih, Allah ya sa hakan ya dore Amin Kano Tana kichin tana hada lunch taji wayarta na ringing, ta fita don parlo don duba me kiran nata, Umar Za tagani, mamaki tayi, don tsawon taraiyyarta da Umar be taba kira ba, Sai chatting, kuma rabonsu da chatting tun shekaran jiya, bata ankara ba wayan ya tsinke, bata gama tunani ba wani kiran ya sake shigowa, ta dauka jiki sanyaye, Asssalam Alaikum My Angel, ta lumshe ido don taji muryan nan very familiar, ta amsa mai sallamar, yace Zuciyata ta kasa jurewa da fushin da kikeyi dani don nace kituro min hotonki, naga ai ba laifin na bane, laifin zuciyata ce da ta kamu da sonki Bilkisu, Ki daina min irin wannan hukuncin, ta bude lumsassun idanuwanta, tana jin dadin muryan shi, tabbas idan ta cigaba da sauraronshi, zata karaya har ta fara bayyana mai sirrin da ke ranta game dashi, amma ba zata taba barin hakan ya faru ba, tunda har yanzu akwai auren Suraj a kanta, cikin masifa tace kai mallam wai baka da hankali ne? Na gaya maka ni matar aurece, da mijina, wani alaqa ba zai taba qulluwa tsakaninmu ba, saboda haka ka kyaleni, kar ka sake kirana, Suraj yayi Murmushin jin dadi yace wlh ba zan daina sonki ba, kuma kina iqirarin kinada aure abinda mijin bai da mu dake ba, mijinki solobiyo me sakarai muna maza, ran Bilkisu yayi matuqar baci jin Umar ya zagi ya Suraj, tace ba wawa muna maza solobiyo, sakarai kamar ka, kasani mijina yafi karfinka, idan kayi zuciya kar ka qara kirana, yace ai ba zan taba zuciya Ba har sai kinzama tawa, don ko gani a qofar gidanki, ki fito muyi zancen soyayyah, tace kan ka dai akeji yace ba ki yarda ba koh? Shin ko ba gidan bane No 3 Nassarawa GRA gida me black gate with brown roofing, hantar Bilkisu ta kada, gabanta ya fadi, yace ki fito naga sanyin Idaniya or else zan shigo wlh, tace wlh yau sa kayi dana sanin sani ka jira gani nan zuwa, yau sai ka ga karshenka me bin matan aure, ta latse wayar tare da lalubo wayar suraj karo na farko a rayuwarta, sai dai har ya kaste suraj be dauka ba, yana ganin kiran yaqi dauka, Bilkisu ta kalli Agogo 6 saura na yamma, lokacin dawowan Suraj yayi, kar wannan shegen umar din ya shigo ciki suraj ya dawo ya ganshi ya mata mummunar fahimta, da sauri ta shiga dakih ta fita wajen gidan bayan ta sanya hijabi. Zaune ta ganshi kan mota, gabanta ya fadi, yaushe ya Suraj ya dawo? Da sauri ta qarasa ginshi, yasuraj, dama dama wanih ne yake ta damuna, yanzu wai yace yazo nan gidan, shine shi-- Sshhh Bilkisu, suraj ya katseta, theres noone here just me, duba kiga, sai a lokacin ta kalli unguwar ba kowa kamar anyi shara, ba kowa, suraj ya diro kan motar, tace ya Suraj sunanshi Umar, wlh he's bin disturbing my life, suraj ya riqo hannunta yace Bilkisu, look at me, ta dago ta kalleshi, yace Do u love him? Dont lie to me, murya na rawa tace Yes i do, but its u m married to, i have no intentions of cheating on you pls believe me, ya qara riqe hannuwanta gam, fuskarsa dauke da murmushi, yace listen to me Bilkisu, Ni neh Umar Z, ni ne muke chatting dake tun tafiar Islah, Na tsaya a dubai ne, anan muka fara chatting, everything data happened was All me, Tsananin mamaki ya lulube Bilkisu, zuciyarta ta shiga zafih, hawaye suka wankr mata fuska, ta daga hannu ta kamtse Suraj da marih, how could u do dis to me? Ta juya ta shige gida da gudu.. 3 hrs · Public 4⃣5⃣ 🏡Gidan Gandu🏠 by 💕Biebee Isa💕 Bayanta ya bi da sauri, yana kwala mata kirah banza tayi dashi, kichin ta shige inda take ji qaurin abincinta, ta ma manta ta bar abu a wuta, da sauri ta kashe gas din, ta shiga kwasar Abinci, Suraj yazo ta bayanta ya na mata magana, Bilkisu kiyi haquri mana, this is d only way i cud think of, i want u to love me like d way i do, ta juyo da sauri tana kallonshi, yace yes Bilkisu ina sonki, son da ban ta ba yi ma ko wacce mace ba, ana da ina tunanin Nayi so, a yanzu kuwa nagane a baya ba so nayi ba, Hauka nayi, yanzu kuwa ke nake so, Shisa na bullo ta haka, don ina tsoron rabuwa dake, don a ganina kin tsaneni, duk abunda na fada a matsayin Umar gaskia ne, ban miki karya a kan komai ba, duk abinda na fada miki a chat haka yake a zahiri, Fargaba na daya, kullum shina ke tarrabi, ina tsoron ki amince ma Umar, ina ta gudu kar ki fada halakan da wasu matan auren ke fadawa, cikin masifa tace ka yaudareni, i am not perfect but my parent raised me well, ina da tarbiya daidai gwargwado, na san haqain aure bazan ci amanar aure ba duk da ba na sonka, amma kasan zuciya bata da kashi, da a ce na amince fah? Ni zaka ga laifi, yayu saurin cewa i baki amince ba Alhamdulilah, you have a good heart, ki yafe mun ki maido son da kikewa Umar ki dawo dashi kan Suraj, duk da kece ba ki gane ba, Da Suraj da Umar duk suna nane, karki manta Sunana Suraj Umar Z. Bilkisu ta fashe da wani kukan, kaci amanata, ka yaudareni, u were fooling me all dis while, u were-- da sauri ya zura harshensa cikin bakinta, ya shiga bata hot kiss, tayi tayi ta tureshi ta kwaci kanta, amma ta kasa, sai da ya ga tayi laqwas kafin ya saketa dan kanshi ya kalleta idonta a runtse yace Bilkisu I was just testing you nd Alhamdulilah u've passed uo test, zan baki lokaci kiyi tunani, ki gano cewa i mean u no harm, kuma nine Masoyinki na gaskia. Ya fita daga kichin din, a sannan nan ne naurar aiki ya dawo jikinta, abunda ya hadata da YaSuraj ya dawo mata, ta sa yatsarta kan lips dinta tan shafawa, tare da fadin what just happened?? Bauchi Amira look what i bought, ta kauda kai, ya juyo da ita haba Amirah, kalla fa, tickets ne xamuje Makka muyi Umrah ni da wifey na, nd za mu je 2countries of ur choice for our honeymoom, ya qarashe fadin haka tare da daga girarsa, ta tabe bakih ta miqe tace nifa ba inda zani, Ya fincikota ta fado jikinsa, ya matse ta, murya kasakasa me kama da rada yace haba lil sis meerah, nine fa bigbrosamir dinki, ko me namiki ai yaci ace kin yafe mun, Uhm? Ya mata peck a goshi, ya qara wani a kan hancinta, ya sake mata wani a gefen neck dinta, jikin Amira ya hau kyarma, ganin bigbro dinta na neman wuce gona da iri ya sa ta cewa fine, i will come with u, ya sake murmushi, yace dats my lilsis, i love u kinji? Ta kauda kai, yace ko bakiji ba? Da sauri tace naji wlh, yayi daria ya dagata yace me tsoro kawai... Kaduna Fitowar ta wanka kenan Ta tsaya a bakin sif dinta, tana tunanin kayan da zata sa, ita dai yau ba zata sa wani manyan kaya ba, idonta ya kai kan wasu riguna da Mummy bon ta siyo mata da taje dubai, a cewarta wai ta dinga ma Jawad kwalliya, tunda ta jefa rigar cikin wordrob ba ta qara waiwayansa ba sai yau, ta daga rigar chapdijam, daya ta daga, wannan riga haka, rigar ta hadu iya haduwa, saidai kirjin budadde ne, kuma iyakatar guiwa, kawai sai ta ga tana son sa rigar, tunda ba kowa gidan bari kawai ta sa, ta sa rigar nan ta kalli kanta, woooooww, wallahi nayi kyau kamar wata ba indiya, ta gyara gashinta ta yi dan kwalliya, ta fita parlor, Wayarta ta jona a AUX ta qure volume ta sa waqar Falguni, ta shiga rawa a hankali, Thats wat happens wen u are home alone tace a ranta.. Cikin barcinshi yaji Kida na tashi samasama, da sauri ya miqe, kanshi ya shiga sarawa sakamakkon kidan da yakeji, alamu a parlorn gidansa ne, waye ya sa Waqan nan? A gajiye yake, yana son ya samu barcinnan, be dade da shigowa kasar ba, daga Amsterdan inda yaje Workshop, yafi kwana 3 beyi bacci ba, burinshi ya samu hutu, shi yasa yana dawowa gidan da misalin qarfe 7 na safe ya shige dakihnsa don hutawa, amma ga wani kidih na son hanashi bacci, a zucciye ya tashi ya yi hanyar parlorn. Baki bude ya tsaya kallon halitar da ke rawa tsakaninta da Allah, Rawa take cikin kwanciyar hankali, kallo daya za kai mata kasan cewa kyakyawa ce, rigar da ta sa yayi mugun birgeshi, hannayenshi ya nade ya na kallonta, karo na farko kenan da Jawad ya tsaya kallon Fadila, ji yayi wani abu na fizgarsa, wani abu yakeji game da ita, haka kurum jikinta ya bata ana kallonta, da sauri ta waiga suka hada Ido, daskarewa tayi, yaushe ya dawo? Tambayar da ta ma kanta kenan, sai kuna taji kunyar shigarta bayan ta lura da mayataccen kallon da Yajawad ke binta dashi, Jawad ya dawo hayaccinsa, da sauri ya murtuke fuska don kar yarinyan nan ta raina shi, ya shiga borin kunya, yaje ya kashe socket din, ya nufo ta gadan gadan, ya ce keee uban meyasa xakicika min kunne da waqah, baki san ina sonyi bacci bane? Ta murguda bakih tace wa ma ya san ka dawo? Haka kurum yaji murgudenta ya mai kyau, ya kamo ta, tare da matse bakinta wa kike murguda ma baki? Ta saki qara waiyo bakina, yace kika qara sai na cire bakin, ta qara murguda mai baki, haan mutum da bakinsa? Ina ruwanka da ni? Ya qara kamo bakin da hannunsa tare da matsewa, yace kina qaryar rashin kunya ne, ni tsaranki ne? Don kin ga na sa miki ido shine kike min abubuwan da kika ga dama koh? Ya qara matse bakin, Ihu takeyi amma ba aji sbd ya matse mata bakin da qarfih, ya dan sasauto riqon da ya mata sakamakon idonshi da ya sauka kan kirjinta, ya shagala da kallonta, ita ko da sauri ta tureshi tayi cikin dakinta, shiko ya dadi kan kujera yana maida numfashi, haushi kansa ya fara ji, zuciyarsa ke tmbynshi meye haka? What jus happened? Kar ka ba yarinyar nan chance din raina ka. Ya miqe ya yi dakinsa yana me sakin tsakih me qarfih.. 3 hrs · Public More 4⃣6⃣ 🏡 Gidan Gandu 🏠by 💕Biebee Isa💕 Zubewa tayi kan gado tana maida numfashi, lokaci guda taji ta tsani wannan rigar, ta tuna abun da ya shiga tsakanin ta da Ya Jawad, wayarta ta dauko. Ta latso Amal, ta na dauka ko gaisuwa babu, tace kizo ki amshi yan iskan rigunan da kika kawo mun, bana so wlh, Sai da Amal taci dariarta sosai kana tace me sukayi halan? Ta kwashe komai ta gaya mata, Amal ta ska wani dariar, tace lallai kam jawad ya fara dawowa hanya, karki damu ina nan zuwa da wasu kayan, dole muke qara haukatar da Jawad, Takaici ya sa fadila kashe wayar tana bambamin masifa... Abuja Ringing Uku ya dauki wayar, ya duba Samir ne ke kiran, ya kalli patient din da ke zaune gaban desk dinshi yace just a minute pls, ya dauki wayar tare da fadin Hello Sam, Samir yace hey Zaid, ya ne? Ya iyali? Yace lfy lao ya aiki? Yace wlh fine, had to dump it tho, Zaid yace Meyasa? Samir yace Zamuje honeymoon neh da madam, ya fada tare da kallon Amirar da tayi kanar bata jishi ba, Zaid ya jinjina kai, lallai abun naka azimun, har aiki ka ajiye don Amira? Samir yace har abunda yafi aiki zan ajiye takan Lilsiswifey nah, Zaid yace daniska Sam ka zabure, yace va laifi na bane, So ne, yanzu dai ba wannan ba, Yimin texting adireshin gidanka ga mu a Abuja, don Gobe jirgin mu zai tashi, Gashi lilsis tace ba zata kwana a hotel ba ita dole sai gun Maysah, Zaid yace oryt ni dai ina Asibiti i will be closing by 2, but i will text u d address, ok bro, sukayi Sallama, nan take Zaid ya tura ma Samir Address din gidanshi. Samir ya nufa Gwarinpa basu sha wahalan gane gidan ba, Hannun Samir maqale da na Amira suka nufa cikin gidan bayan Maigadi ya tabbatar mai nan ne gidan Dr Zailani, Knocking sukayi a parlorn, Maysah tafito cikin sanyinta ta bude kofahn ihu suka sake me qarfih tare da qanqame junansu, Samir yace oh ni zaku kashe min kunne, Maysah tace Yasamir sannu da zuwa, lallai u suprised me, ba waya ai da na shirya tarabnku, suka shigo suka zuve a gado, ta gaida Yasamir, ya amsa tace Yazayd din na gurin aiki sai 3yake dawowa, yea dont worry munyi waya, shi ya min kwatance ai, ta miqe tace bari a kawo abinci, ya miqe yace noo nidai ga amanar baby na dai, Idan Zayd ya dawo Qila naxo, idan kuma ba tym sai gobe idan zamu wuce, Maysah tace tohm Ya Samir, tafiya zakuyi halan? Yace Honeymoon zamu ko lilsismeerana? Ta kauda kai, Maysah kuwa ta shiga tafi da kyau yayanah, yace yauwa qanwata, ki lallaba min lilsiswifey nah, tana fushi dani, Maysah tace ai ta yafe maka ma ta gama, yauwa bari na dan shiga garih, ya matso saitin Amira ya bata light peck a kumatu, yana fadin take care, Maysah ce ta rakashi har qofa, kafin ta dawo gun Amirah, kee whatd dat for? Sai shan qamshi kike kina shashare yasamir, me ya mikine?Amira tace ke kyaleshi, sai ynz ya mato kaina, da har kuka fa nake mishi don ya kulani amma ko a jikinshi, ynz kuwa lokacina ne da zan rama ta kwashe komi ta gaya mata, Maysah tace lallai Amira har yau kina da wauta, wallahi garin jan ajin ki zai zo ya tsinke ku koma gidan jiya, Mazan yanzu sai ana lallabasu, tunda har ya gane laifinshi ya kuma bada haquri ai sai ki bada kai bori ya hau, cikin mu 6 wa kika ga mijinshi na mai yanda Yasamir ke miki?Think, this is ur opportunity, Amira ta jinjina kai, tace toh shkn sis, kuma Allah ya karkato zuciyoyin mazajenku kanku, tace Amin, Wayar Maysah tayi qara, ta dauka ta duba Fati tahir ta gani, ta dauka hello guntuwa ya akayi, a bangaren fati tahir tace ke wallahi kizo skul, gashi nan Xaks yayi fixing lectures,nan da 30 mins kinsan halinsa sarai, maysah tace Oh Allah, toh gani nan zuwa, ta kashe tana cewa sis, zuwa skul ya kamani, wani lecturer ne yayi fixing lectures yanzu nd i have to go, Amira tace dont worry ai ina nan, yauwa sis make ur sef at home, akwai Abinci a kichin, tayi hanyar dakih don shiryawa. Maman diyya ce ta turo kofah tana yatsina, ta kalli Amirar da kallo daya ta mata ta watsar, maman diyya tace kee, wacece wannan? Maysah da murmushi tace kanwata ce, maman diyya ta tabe bakih, tace mekika dafa? Maysah tace jollof rice ne, ta yatsina fuska tace ki dafa min doya ki daka min sakwara, ni ba zan ci shinkafan nan ba, Maysab tace Mummy pls, lectures xanih, i need to attend it, Maman diyya ta wurga mata harara tace zakiyi ko ba zakiyi ba? Maysah tace kiyi haquri zanyi, Amira da ta zuba musu ido ta miqe tace yi tafianki Maysah, lemmie handle dis, Maman diyya tace keee, meye haka? Amira tayi murmushi tace Mummy lectures zataje, kar ki damu ni zan miki sakwara, da egusi kikeso ko? Tace eh, karki damu, Maysah muje ki nuna min kayan amfanin, Maysah baki bude take kallon Amira, mamakinta ya rufeta, Amirar ce tayi sannyi haka? Lallai kam aure ya chanza Amira, tace ok sis muje kichin din, maman diyya tace ki min sauri 30 mins na baki, yunwa nakeji, Amira tace karki damu Mummy, 15mins yayi yawa, Suka shiga kichin ta nuna mata komai, a gurguje Maysah ta shige dakih ta fito da jakka ta kalli Amira tace Sisi na tafi, thank u so much u really saved my ass, Amira tace dont mention, jus take care and take ur time kinji, oryt bye.. Amira ta shige dakin da Maysah ta fito, ta rage kayan jinkinta ta dane gado ta bararraje ta shiga sharar bacci. Maman Baddiya ta ji shiru, ta kalli agogo karfe 3:45, har an fara kiraye kirayen sallah laasar, ita da tace a mata sakwara tun kafin qarfe daya, Har ynz shiru takeji, ko alamun daka bata ji ba, ta miqe dai ta fita parlorn, ta kalli Dinning, kulolin dazu ne, ba ta yi qasa a guuwa ba ta qarasa ta bude kular, jollof rice din da Maysah ta girka ne, tayi tsaki ta nufa kicin, ba alamun an fera doya balle an daka, ta gama dube dubenta bata ga wani abu me kama da sakwara ba, ran ta yayi mutuqar baci, ta fita kamar zata tashi sama, ta banka dakin Maysah, Amira ta gani kwance ta na sharar bacci, ta matsa gadon ta daka ma mata duka a baya ke don kutumar ubanki waye tsaranki?ni zakiyi wa bariki, Amira ta tashi a firgice tana mustsutsuka ido, tace lafiya? Nace don ubanki ina sakwarar da kika ce zaki man? Ke bakiyi min ba kin hana a yi min, idon amira ya qeqeshe, ta kalli Maman badiyya tace ke dai banza ce wlh, harbkin yarda xan miki sakwara? Yo uban waye bawanki da zakisa aiki? In ba zaki ci abin da aka girka ba ki barshi, ke in banda abun kunya kinzo ki tare gidan diyarki har kina sa Matar gida aiki, wallahi Maysah kika samu, Ki gode ma Ubangiji da ba nice matar Zaid ba, da sai na shayar dake madarar mamaki. Baki bude maman diyya take kallon Amira, ba ta taba zaton zata iya gaya mata magana haka ba, ta zata itama kamar Maysar take, ta ma tsorata da alamuran Amira, yarinya qarama ta ke gaya mata magana haka? Ai ko yau zataci uban yarinyar nan, sai ta saukar mata da duk abunda ke kanta, tace ke yau sai naci Uban Babanki, amira ta kalleta tace Uban babana? Tsoho kenan? Maman diyya tace shifa shege Maye, ai muna da labarin Musbahu Zailani bokan zaure ne, shege tsohon banza, yau sai naga uban da ya tsaya miki, Don uban-- ba ta qarashe ashar din ba Amira ta daddage ta kamtse maman badiyya da mari, bata gama tunanin ko marinta akayi bat ta qara jin wani marin, ta dago kai ta kalli Amira, kika mareni? Ta ko qara mata wanih, ta dafe kuncinta ta sake ihu waiyo na shiga uku tace jamaa ku taimakeni jikan Mayu sun kamani, jikar Zailani, Amira ta daga hannu zata qara mata wani marin Maysah ta shigo da gudu... 3 hrs · Public More 4⃣7⃣ 🏡Gidan Gandu🏠by 💕Biebee Isa💕 Ganin Maysah be hana Amira kara ma maman badiyya wani marin ba tare da nuna ta da yatsa, tace ki ka qara cewa tak sai na lakada miki dukan tsiya, da sauri maman Badiyya ta riqe bakinta don ta fi danganta Amira da wadda ke aiki da Aljannu, amma in banda Aljannu wacece zata kalli girmanta ta daga hannu ta mara har kala 5? Maysah da sauri ta janye Amira tace Haba Amira me-- shut d hell up amira ta katseta, tace ba a haifi uban da zai zagih tsoho gabana ban mareshi ba wlh, duk tsufan ka, ko da gemun ka na jan kasa ina iya kamtse ka da marih, ko waye, ni gwara a zage baba da a zage tsohonmu, sum sum maman maysah ta ja tsamin jikinta ta bar dakin kar ta qara jin wasu yatsu biyar a kumatunta, Maysah tace yau na bonu! Amira kin san me kika ja min? Allah kadai ya san me zai faru idan diyarta ta dawo, amma Meerah be kamata ba-- Amira tace Maysah i told u to shutup dint i? Wai ke me ke damunki? Kina gidan mijinki amma baki da maraba da er aiki, ke baiwarsu ce? kin tsaya suna juya ki, toh wlh idan zaki kwatar ma kanki 'yanci ki kwatar, in ko ba haka ba, duk sharar da suka dibo kanki zasu zubar tana kaiwa nan ta shige toilet don watsa ruwa. Tare suke da Alh. Haladu a wani hotel sun gama aikata sabo, qarar wayarta taji, ganin mamarta ne ya sa ta sake tsaki ta dauka, hello mama, ya akayi ne? Ji tayi maman na kuka, Badiyya ba lafiya, yanzu na sha tagwayen mari kala 3, badiyya ta zaburo, wani dan abun uban ya mareh ki? Nidai ki dawo, ko nayi tafiata, Badoyya ta miqe a gurguje tace ma Alhaji haladu zata je gida Emergency ne, be bi baasi ba ya ciro bandir din 1000 yace zasu yi waya. A sittin ta shigo gidan, tayi dakin mamar, Zaune ta sameta zaune kan gado Fuska ya suntume ya kumbura, fuskar tayi jaaa, Mama me ya sameki? Waya miki rauni a fuska? Tace Wata ce ta zo gurin Rumaisah, Badiyya ta shirga uban ashar tare da kwabe dankwalin kanta ta ci dan mara, tayi hanyar fita, tace kul badiyyah, Wlh yarinyar nan ba ita kadai bace, Tare take da Aljannu, mama ba Aljannu ba Allah ya sa Almatsutsai ne sai na ga uban da ya tsaya musu a gari Abuja, ta fita tayi dakin Maysah, Amira na zaune tana shafa, Maysah na Sallah, ta sa kai tana sujjada Badiyya ta fincikota, ta maqureta, Amira tace ke karuwa, bakisan darajar Sallah bane da ba zaki iya bari ta idar ba ki mata ko me zaki mata? Au na manta fa ke jahila ce, Badiyya ta juyo ta kalli Amira da bata fasa shafar hodan da takeyi ba, tsaf ta ganeta, yarinyar da ta taba mata rashin kunya ne wata rana da taje neman Zaid a Maid. Amira ta rufe powdern ta ajiye, tace ni kike nema, ba Maysah ba don kamar nice na mari uwarkih kamae so 5 ne ko 6 i cany remember dai? Ta kalli maman Badiyya da ta labe a bakin kofah ta kasa shigowa tace, Mummy mari nawa ma na miki? Badiyya ta sake Maysah, tace Amira kike ko uban wa? Karon mu na farko na qyaleki, wannan kuwa zan nuna miki ni ba saar ki bace balle kuwa uwata, ta matso gadan gadan ta nufi Amirah, Maysah tayi saurin riketa Aunty Badiyya kiyi haquri, laifina ne, wlh laifina neh, ni zaki hukunta, Amira cikin fushi tace Maysah kinci ubanki, ki kyaleta muga abun da zata yi mana? Da alamu tsautsauyi yake niyyar kawota kusa danih, jin haka yasa maman badiyya zuwa ta kama diyyarta, badiyya ya isa, na gaya miki yarinyar nan ba ita kadai bace, ni wlh na yafe, Allah kadai yasan abun da zata miki, Nan Badiyya ta tirje ta shiga bambami da ihu da masifa, mamar ta riqeta gam. Tunda suka shigo gidan suka san cewa va lafia, da sauri Zayd yayi parking ya fito, Samir din ma parking din yayi suka shiga da sauri, Dakihn Maysah suka nufa, ganin maman Badiyya riqe da ita ta na tirjejen a barta ta bige Amira ya sa Zaid zuwa ya janye Badiyya, Shima Samir ya janye Amira tare da rungumeta, a hankali take sakar da ajiyar zuciya, Maysah kuwa sai kuka take tayi, Zaid ya ce Sam matarka is unstable, ka kwasheta ku tafi, kaga yanda ta maida min gida? Samir ya kalli zayd ya wurga mai Harara, yace ka dai san waye unstable not my wife, ya dago Amira dake kwance a kan kirjinsa yace meerah na me ya faru? Ta dago ta kalli Zaid tace Kalli fuskar sirikar ka, ba gardama ya juya ya kalli fuskan maman Badiyya da ya kumbure, yace subhanAllah Mummy me ya sameki? Badiyya tayi caraf tace marinta fa tayi Zaid, Zaid yace Mari?? Amira tace ba daya ba, marirrika ta sha, kuma ko yanzu ta sake yin abun da tayi zata samu fiye da haka, Ran Zaid ya baci, ya kalli Maysah cikin tsawa yace ke kika sata koh? Kuka ta keyi ta kasa cewa komai, ya kalli Samir yace Sam ka ga abun da nake ce ma ko? Ka hukunta matarka ko ni wlh na hukunta ta, ba zan dauki raini , ba zan yarda a rai na min Iyalina ba, don rashin kunya ki daga hannu ki mari someone that is old enuf to b ur mother? Samir yace Easy mana zaid, ai ba mu ji meye dalilinta ba, ya fuskanci Amira yace lilsis tell me what happened? Cikin rashin tsoro ta warware musu komai tun bayan tafian samir har zuwa yanzu. Ran Zaid yayi mumunan baci, fita yayi daga dakin ya fada dakinshi, Ran Samir ya baci ya kalli Maman Badiyya yace ki gode ma Allah ba a gabana kika zage tsoho ba, wlh da yanzu kina kwance gadon Asibiti ya kalli matarshi yace lets go ya fita shima. Amira ta kalli maman badiyya tace dis is wat happens wen u mess with Musbahu Zailani ta suri jakkarta ba tare da ta kalli Maysah ba tace mun wuce. Badiyya ta fice daga dakin maman ta bita a baya. Maysah ta zuve kan gadi tana kuka a hankali.. ****** Mama me kike tunani da kika zagen musu kaka haka? Kinsan me kikayi kuwa yanzu? Kinsan yanda suke son wannan tsohon? Ai ko mahaifansu ba sa son su kamar yanda sukeson tsohonsu, yanzu shikenan kin ja min, Zaid yayi fushi, Mamar Badiyya ta kalli diyarta tace kiyi haquri, ban ta ba tsammanin abun nan zai juye ya koma haka ba, indai Zaid ne ba matsala yanzun nan ba sai anjima ba zai sauko, ta miqe ta dauko wani turare ta bata tace ta shi ki shafa kije gunsa, ina tabbatar miki da cewa sai yadda kikayi dashi. Badiyya tayi shewa tace woo mummyna shisa nake sonki, ta miqe ta fada toilet don gyara jikinta kafin ta nufa dakin Zaid.. **** Tunda daga kofar dakin ta ke cin karo da kwalba da gwangwanin giya, Hakan ya tabbatar mata da gogan nata ya sha giyarsa yayi tatul, don ta san fushin da ya dauka giya kadai ce zata kwantar mai da hankali, chan kusurwa ta hango shi yana baje, idonshi lumshe amma ba bacci yakeyi ba, tun kan ta qarasa gunsa yaji wani qamshin turare, da sauri ya bude idonsa, Giya ce ta fara gaya mai karya, ganin badiyya yayi ta rikide ta koma mai Maysah, da sauri ya fincikota ta fada jikinshi, ya shiga sarrafata, badiyya abin nema ya samu ta biye mai suka lulu duniyar maaurata. What?? Alhaji Haladu yace cikin kidima, Jawad aka ba contract din da nake expecting? PA dinsa yace eh yallabai, yanzu ma yazo refinery yayi signing contract din, yace zai tafi in 10days time, Zufa ya shiga tsatsafo ma Alhaji Haladu, Yaron nan na so ya shige gaba na? PA yace ai Alhaji daga sama ne abun, ni ya kamata naje Amsterdan, aka ce na barshi ya za a ban contract din Niger-Delta na barshi ya tafi don na san zan fi samu a na Niger Delta din, yanzu kuma sai ace shi zaije to wlh ba zai rayu ya ga wannan ranar tafian nashi ba, wlh ba zan barshi ya dakushe min tauraruwata ba, yaro kankani ya shige gabana ba. Wayar sa ya lalubo Gambo Kisa Gayu, ringing biyu ya dauka hello ya Alhaj, be tsaya sauraron kirarin da ya saba mai ba yace kana ina Kisa Gayu? Wlh gani Damaturu ina wani operation ne, kayi maza ka zo kaduna Gobe Goben nan, kaii Alhaj anya zan iya zuwa? Gaskia ina wani dan aiki ne zuwa jibi ko gata zan diro,Ni ka dawo gobe ko nawa ne zan biya ka, yace Alhaj kayi haquri ka bari har na dawo, idan kuwa emergency ne sai na turo ma yarana, Aa Kisa gayu na fi yarda da aikinka, na baka nan da kwana 3, yace lafia lao lokacin na gama komai anan, me kakeso ayi ne? Yace Akwai wani yaro da ya shige hancina ya qudundune, yaron da ya hanani rawan gaban hantsi, wai shi Jawad Zailani so nake a min maganinshi, Yallabai me kake so a mai me? Yace so nake a kasheshi.. 3 hrs · Public 4⃣8⃣ Gidan Gandu by 💕Biebee Isa💕 Tohm zanyi qoqarin dawowa da wuri, idan ban samu damar dawowa ba, zan turo ma yarana, suma kwararru ne, Alhaji Haladu yace banso a samu matsala, yace Kar Ka damu Alhaji, sai dai kaji daga gareni, a haka sukayi Sallama, Alhaji Haladu ya tattara kayanshi ya wuce Kaduna.. Lagos Zuciyarta ta amince da Shawarar da ta ba kanta, inda zuciyar k ce mata, ta manta komai da ya faru a baya, ta rungumi mijinta, tunda be da wani aibu, hasalima shi ke biye da ita, ita kuma na wulaqantashi, ya kamata ta zage damtse wurin kyautata wa mijinta, tunda har ya kai ga shaawar sake wani auren, kuma har ga Allah kyautata mata da yakeyi zuciyarta ta kamu da sonshi, son da ba ta tunanin ta taba ma wani mahaluki irinshi. A yau tayi niyyar faranta Ran Mijinta Zayyad, Yau zata Roke shi gafarar abubuwan da ta mishi a baya, da sauri ta tashi ta shiga kicin don daura abinci, Watanni takwas kenan da zuwanta legas ba ta taba yin abinci don Zayyad ba, yau kuwa gashi ta shiga shirya mai kayan dadi, sai da ta gama fried rice dinta da fried plantain, kafin ta yi pepper chicken dinta, wurin karfe 1:30 ta shirya komai kan dining, da sauri ta fada toilet don yin wanka, ba jimawa ta fito, ta shirya cikin wasu riga da skirt na atamfar hollan da ya yi matuqar yi mata kyau, rabon da ta shafa kwalli a idonta har ta manta, yau ko Hanifa har da kwalliya, ta feshe jikinta da turarruka masu kamshi, ta kashe daurinta, hanifa tayi kyau har ta gaji, kallo daya zaka mata kasan tana cikin nishadi. Karfe 2:30 taji horn din shi, da sauri ta leqa window, shi din ne, sai yanzu ta qare mai kallo, Zayyad kyakyawa ne gashi da kyan zuciya, ita kanta ta san YaZayyad yayi haquri da ita, shisa yau takeson faranta mai, don runtse ido zatayi ta rungumeshi, da sauri ta fita daga dakin, ta zo fitowa kenan santsin tiles ya kwasheta da sulbe ta fadi ta gurde kafa, Azaba ya hana ta sake ihu, amma hawaye tuni ya fara sunturi. Shigowa yayi da Sallama, idonsa ya sauka kan hanifa, da sauri ya qarisa gunta ya na tambayan lafia? Kasa magana tayi, hawaye kawai take iya, fadiwa kikayi? Sannu kinji tashi, ya danyi yunqurin ta da ta, ta saki ihu me qarfi, Yaya kafana, Me ya samu kafan? Ya kalli Kafar ya ga ya dan jirkice, nan ya fara salati ya rude iya rudewa, sabarta yayi kamar wata baby ya kaita daki ya shimfide kan gado, yace sannu, bari najeh na siyo Robb ko Deep heat na shafa miki kinji? Ta kasa cewa komai, da gudu ya fita, ba ayi minti 15 ba sai gashi ya dawo, da Magunguba cikin leda, Ya dibo maganin zafin ya shiga shafa mata a qafa a hankali, ita kuwa sai ihun kuka takeyi don Zafin da takeji, sai da ya shafe mata kafa da robb kafin ya ballo Ibrufen pain killer da wani sleeping pills, ya bata ta sha, sannan ya shiga shafa mata kai yana cewa sannu kinji, try nd have some sleep, cikin kuka take cewa Yaya Abincin kan Dinning, da sauri ya kalleta, mamaki ya rufeshi, amma har a ranshi ya ji dadi, yau shine da abinci?Lallai kam Allah na gode ma, yace karki damu Hanee, zanci but sai kinyi bacci, bata tsaida kukanta ba har bacci ya kwasheta.. Kano Tunda ta gano gaskia game da YaSuraj ta kulle kanta ta shiga tunani, ta fuskanci son da yake mata gaskia ne, ita kuma ta aminta da zuwa yanzu ta kamu da sonshi, Toh meyasa ba xata yafe mishi dab qaramin laifin da ya mata ba? Ta rungumi mijinta wanda take ma Zazzafan So ba tare da saninta ba? Toh dai lokaci yayi da bygones will be bygones, zata rungumi mijinta zabin Allah a gareta, fatan ta Allah ya kara Hada kansu, ta tashi ta bude kofar ta ta fita, karfe 12 da rabi, ta san Yasuraj ya dade gurin aiki, da ya kan dawo cin Abinci, amma tun bayan abin da ya faru ya daina dawowa, don ya san ko ya dawo ba zai ganta ba saboda kulle qofarta da tayi, shikuma be son ya takura mata, ya fi so ta sauko don kanta. Bilkisu ta shiga kichin ta hada abincinta mai rai da lafiya, ta dawo ta ta sake wanka ta yi kwalliya ta dawo parlo ta kunna tv, binibini sai ta kalli agogo. Kamar daga sama sai gashi ya dawo daukan wasu files da yake da buqatansu a gurin aiki emeegency, yayi mamakin ganinta zaune a parlor, suna hada ido ta kauda kanta, Tace Sannu da Zuwa, murmushi Yayi zuciyarshi cike da jin dadi yace Yauwa Billy nah, erhm daman na yi mantuwa ne, bari nashiga na dauko, be jira amsarta ba ya shiga daki dauko files din, sai gashi ya fito, Billy bari na tafi sai na dawo, ta dago kai ta kalleshi, tare da marairaicewa tace ga fa abincinka nan fa? Wani dadi ya mamaye zuciyar Suraj, yace tohm sakko min dashi nan, ta miqe a yangace ta nufa dinning din ta kwaso kayan ta zo ta zube gabanshi, ta shiga zuba mishi fried spagetti da vegies sauce, ta tsiyaya mai lemu a cup, ta miqe zata tafi yayi saurin riqo hannunta, ta zuba mai idanuwanta, ya ce sorry i cant eat alone, ta ce sorry m not hungry, yace ai baki isa ba, ya zaunar da ita kasa kusa dashi, yace cikin ki beyi kama da wanda yaci abinci ba, bata sonyi mai musu sai tyi shiru, haka ya dinga ci ya na bata a bakih, tun tana kunya har ta daina ta xage tana ci, sai da suka ci plate 2suka sha lemunsu ta tashi ta kwashe kayan, binta yayi kicin, ya rungumota yace Billy m so sorry for-- ta katse shi ta hanyar sa yatsunta biyu kan bakinshi tace yaya, let bygones be bygones, lets forget d last nd focus on d future, ya ji dadi sosai, yace Billy please let me teach u how to love me, tace no need, coz i already love u, Ohmy God, i love u so much Billy, nd u wont regret loving me, Dagata sama yayi kamar baby ya nufa dakinsa da ita, zuciyarta ta shiga dukan 3 uku, a tsorace tace Yaya, files dinka, yace shhh forget d files i dont need dem again. Abuja Zaid din ya tafi aiki kuma kinsan be dawowa Sai 3 nd dis is just 1, kuma kinsan ki yana nan he cant do anything, he's under my control, so muje na fanshe bakin cikin da wannan shegiyar Amirar ta kunsa min jiya kan Rumaisah, Badiyya ce ke maganar nan, Mamar tace wlh Tunda nake ba a taba min cin fuska irin na jiya ba, na tsorata da yarinyan nan, da qyar in ba ta aiki da mutanen boye, amma tunda Annobar ta tafi muje mu ci uban Rumaisahn, Suka fita da ga dakin suka nufa na Maysah, tana kwance tana barci sbd yau ba lectures, Jin wayar redio tayi a jikinta, da sauri ta miqe tana salati, ganin Badiyya da mamanta tsaye ko wannensu riqe da Wayar redio, hantar cikinta suka kada, Muryar badiyya taji yau ina me cetonki? Tace me namuku Aunty? Tambaya kike? Suka shiga lafta mata a jiki, ta saki ihu tana kuka, dukkanta suke kamar Allah ya aiko su, abunku da mutun fari tuni suka farfasa mata jiki, hakan be sa sun daina ba, illah qara tsaula mata da sukeyi, Da qarfii sukaji ance Badiyyyyaaa, chak suka tsaya, suka waiga don tavbatar da abun da kunnensu ya jiye musu, Zaid ne tsaye bakin kofa, idanuwansa sun rikide sun koma jaaa, Gaban badiyya ya fadi, bata taba ganin fushi kwance a idon zayd kamar yau ba, ta tsorata da yanayinshi, a hankali ya tako har inda Maysah ke kwance ta na kuka, ya dagota, ya share mata hawaye tare da girgiza mata kai, alamun tayi shiru, hannunta ya riqe gam ya yi gaba tana biye dashi a baya suka bar dakin.. Fans me kuke ganin zayd zai ma badiyya da uwarta? _Bibilicious Biebee_ August 14 at 8:21pm · Public 4⃣9⃣ 🏡Gidan Gandu🏠 by 💕Biebee Isa💕 Har chan dakin shi ya jata, Ya zaunar da ita kan gado, ya tsura ma jikinta ido inda ya farfashe, ya bude kit dinshi na magunguna ya dauko wasu pain killers , ya bude firij ya dauko ruwa, ya ballo magaganu yace bude bakinki ba gardama ta bude ya samata ya kwarara ruwa ta hadiye, ido ya tsura mata, maqale ya ga hawayen idanuwanta na xuba, ya sa hannu ya share mata fuska, sannu kinji?ki kwantar da hankalin ki, i wont let anyone hurt u again kinji? Mamakin shi takeyi ta kasa magana, Miqewa yayi ya ja kafarta ya daura kan gado, yace sleep kinji? Ki huta, ba gardama ta rufe idonta, Zama yayi ya tsura mata ido ya shiga tunanin abun da ya faru a office. Misalin karfe 11 na ranan Yau Xaune yake yana diba wasu patients, yaji kanshi ya mai nauyi kamar zai rabe biyu, xafi sosai, sai da yayi excusing kanshi yaje common room da kyar, kan ya kai kusan minti 30 yana ciwo, kafin ya ji ciwon kan ya dauke dif, daidai nan ya shiga tariyo abubuwan da suka wakana tsakaninshi da badiyya tun yana london haduwarsu da komai, har zuwa yau, kanshi ya dafe ya na maimaita Inalillahi wa ina ilaihir rajiun, Wacece Na aura? Badiyya? Karuwa? Allah na kasance Mashayi amma ban taba aikata Zina ba, Allah na tuba, meyasa na Auri Mazinaciyya? Me ya kaini har na kaiga auren badiyya? Na yi wa Tsohona gardaman, na ruguza mai Akidarsa, Na mai rashin kunya, na juya wa Zabinsa baya, Oh Allah, Tsanar Badiyya ce danqare a zuciyarsa, tuna abunda ya faru tsakanin matar Sam da uwar Badiyya ya shiga dawo mai jiya, Yau kam sai mamar badiyya ta bar mai gida, ita kuwa bazai kara barin ta tafi ta ko nan da kofa ba balle taje tayi akuyancinta ta kwaso cuta ta shafa mai shikuma ya shafa ma baiwar Allah Maysah. Da sauri ya fito daga common room ya isa parking lot, ya finciki motarsa yayi gida, kansa dauke da tunani kala kala, isowarsa gida ya ga irin Dukkan da suka yi ma Maysah nan ya qara jin tsanar su dole xai yi maganin su tunda har suka taba Zabin tsohonsu.. Tie din wuyarshi ya fincike, ya bude firij ya dauko kwalbar giyar R2A, ya bude, Maysahn da take lura dashi tayi sauri miqewa tare da riqe mai Hannu tana cewa donAllah yazayd kar ka sha, wani kallon da ya mata ya sata yin lakwas, bata taba ganin yanayinshi a haka ba, Yace kwanta kar kuma ki sake ki fito, haka ta koma ta kwanta, tare da runtse ido, ya daga kwalbar giyar nan ya kwankwadi kayanshi, chan ya fara jinshi a sarararin samaniya, wani murmushi ya sake tare da bude er jakkar laptop dinshi, Chargern laptop din ya dauka ya na hada hanya ya fita daga dakin, dakinsu badiyya ya banka, a tsorace suka dago, dama ynx ta gama shafa turaren nan zataje dakinshi, turaren ya daki hancin zayd, wani irin wari yaji, kanshi ya sara, ya Nufosu kamar Zakihn da ya kwana 2be ci abinci ba, Badiyya ta tsorata, idon zayd a halin yanzu cike yake da fushi, rashin imani, da rashin tausayi, bata gama tunaninba sai jin wani abu me kauri tayi a bayanta, ta gantsare baya kafin ta sake ihu, mamar na cewa hava zayd matark- jin nata a baya ne ya hanata karashe zance da takeyi, ya shiga laftarsu da chargen laptop din kamar Allah ya aikosu, sai da ya dukkan kawo wuqa, sai da ya ga sun rungume juna a qasa sun ma kasa kuka sbd azaba, sai da ya gaji don kanshi kafin ya daina dukkansu, cikin yanayi na maye ya kalli uwar badiyya yace na baki 10mins ki bar min gidana, ke kuma, ba inda zaki, ya hada hanya ya fice dakin ya koma dakinsa ya zube kan Maysah ya fara bacci, da qyar ta janye jikinta daga gareshi tana kuka, cire mai Takalma da socks tayi, ta gyara mai kwanciyar shi, ta koma Gefe tana kallon Zayd, Ya Allah ka shirya Yaya Zaid. ENGLAND Asad ya shigo dakin bayan sub mai izinin shigowa, heyy dear, zainee tace hey, Ya kalli Islah yace hello princess, murmushi kawai ta mai, yace hop u guys are prepared for today's Awards? Zaineema tace i wanna come but Islah said we're not coming, so we are not comin. Asas ya marairaice fuska ya matsi kusa da islah ya zauna, yace d time u told me u'r not interested in me, i was so hurt, i felt so bad, nd since den i never talked to u about it, coz i respect ur feelings, i trust u not to hurt my feelings, if u dont want to see me hurt please come, ur presence is needed, yana kaiwa nan ya miqe ya fice daga dakin, Zaineema ta dawo kusa da Islah tare da riqe mata hannu. Islahulkhair meyasa kike haka ne wai? Wannan taron na kasar ce baki daya fa? Duka Universities din ENGLAND ne, kuma anan xaayi balle kice ba kyason tafia me nisa, kar ki manta an gayyaci manyan Celebrities gun taron nan, tun last month ake ta maganar EnglandHighschoolsAwards, Asad na da kirki, tunda har ya kaiga roqon mu muje ai sai muje ko, kuma na san ya riga da ya siyan mana tickets, kuma da tsada, kar yayi asara pls, just dis one time please, ta kalleta tace fine, zamuje shikenan? Yauwa my frnd. Bari na kira Asad na sanar dashi. Kudai kuka sani ***** 7pm Islahulkhair ta shirya cikin wata doguwar riga milk colour me touches din cofee brown, ta daura dankwalinta brown color, tayi matuqar kyau don har kwalliya zaineema ta mata da qyar, sunyi kyau kamar mene, takalma me tsini ta sa suna jiran Zuwan Asad, Sai ko gashi yashigo da Sallama, sandarewa yayi ganin islah, don ta mai kyau, Zainee tace Asad? Yayi saurin dauje kai, islah tace give me that look again nd i promise u m not coming, ya ce sorry, shall we? Yayi gaba suka bi bayanshi. suka isa gurin taron, Wurin qato ne, an hallara, wasu daga cikin Manya manyan celevrities wanda ake ji da su a duniya sun hallara, Makarantun Jamio'in kasar England sun hallara. Har an fara gudanar da Awards din, yanda abun yake za a kira Celebrity ta fito ta fadi category din award din, da sunan makarantar da za'a ba da kuma wanda ya chanchanci award din, sai ka tashi kaje ka amshi kyautarka. Haka aka tayi, Su Islah sun duqufa wurin kallo, da an kira sai su taba, amma zuwa yanzu ba su ji ankira makarantarsu ba, Islah ta gaji don anyi nisa da yawa, tace Zainee kin ga har 10 yayi, kice mai yazo ya kaimu gida, Zainee tace pls bari 10:30 yayi. Ji sukayi ance, "Ladies and Gentlemen, to present this award for d category of MOST UNIQUE, Please welcome Justin Bieber nd Nicki Minaj, Rafraf wuri ya hau tafi da ihu, Islah ma ta gyara zama, yau gata ga best artiste dinta JB, JB da Nicki minja suka hau kan stage suna daga ma mutane hannu, Nicki minaj ce ta fara dan surutai kafin JB yace tonyt its not about us, tonyt its about d "Most Unique" d Award for the "Most Unique" goes too.. suka hada bakih shida Nicki Minaj Sukace From CAMBRIDGE ENGLAND, ISLAHULKHAIR ZAILANI, Ihuuu yan CE suka sa don sunsa wacece Islah indeed shes unique, Ihu Zaineema takeyi har da miqewa tsaye, ta kalli Islah da ke zaune ta rafka uban tagumi da alamu bata san wainar da ake tonawa ba, zaineema ta zungureta, tace bakya jine? Islah tace meye? Nan JB ya qara maimaitawa, Islah Ta bude bakih tace what? Zainee ta gyada kai tace go get it, Islah ta kalli Asad ta san aikin shi ne wannan, jiki ba qwarih ta miqe kamar zata fadi qasah tana tafia, idanuwa aka zuba mata ana binta da tafih, har ta zo kan steps din dake gaban hall din, Justin bieber ya sauko daga kan stairs din ya miqa ma Islah hannu, bata san lokacin da ta sake murmushi ta miqa mishi nata hannun ba ya taimaka mata ya hauda it kan matakalar benen da be wuce 10 ba, Nicki minaj ta rungume Islah tare da bata Award dinta, shima JB din rungumetan yayi tare da janta gun Microphone don ta bada speech. ***** Zaune yake yana shan cofee, ya dinga chanza channel din Tv har ya tsaya kan Channel EE, da alamu awards ake, shi ya zata films Awards ne shisa ya bari, sai da ga baya ya fahinci ashe EHSA akeyi, tsaki yayi ya ce shirme, yazo chanzawa kenan yaji muryan nicki da jb suna kiran Islah, kamar zai chanza sai dai ya tsaya yana kallo ya ga wacece wannan islah, ganin an haskota tana tafia a yangance, gabanshi ya yanke ya fadi, zuciyarshi ya shiga dukkan 3uku, ba abun da ya fi daga mai hankalin irin yadda ya ga JB ya riqo hannunta har da rungumeta. Kanshi na fitarda tiririn Zafih. Ba zato ba tsammani sai gani hawaye yayi a idonsa, a hankali ya ke tambayan kansa shin mafarki nakeyi!!? Nikuma biebee nace kai kuma a suwa danwake a hotel? Wanene wannan Jamaa? [truncated by WhatsApp] 3 hrs · Public 5⃣0⃣ 🏡Gidan Gandu🏠 💕B👂iebee Isa💕 Tagumi yay hannu bibiyu yana kallon ta Tunani kala kala, haka ya cigaba da kallan ikonAllah cikin bacin rai, Islah ta fara Speech dinta kamar haka "OMG! Standing beside NickiMinaj and Justin bieber is like a dream come true, i never in my widest dream thought of seeing them dis close to me, too many people to thank, Thank U Asad for everything, thanks roomie Zaineema, ily, nd dis Award is for all the Nigerian people studying in Cambridge University, M only their representative, Coz we all are Unique, Naija no dy carry last " Raf raf gurin ya kaure da tafii, ta sake rungume Nicki minaj ynx dai ba ta rungume JB ba, suka matsa gefe tare da kangawa aka dauke su hotuna, a yangancen ta koma mazaunninta, Zaineema ta rungumeta cikin murna, har a ka cigaba daga inda aka dasa. ****** Ajiyar zuciya ya sauke me karfi, tunanin Me takeyi a Cambridge? Its obvious mana, Karatu takeyi, amma ya akayi tsoho ya barta ta zo karatu nan? Don ya san tsoho be barin mata fita waje karatu balle kuma ita da aurenta? Wata zuciyar tace Kasan ko an raba auren? Damm gabanshi ya fadi, da sauri ya ba zuciyarshi amsa, ba a raba, tsoho be raba aure, ya koma ya zauna, amma duk yadda yake tunanin be damu ba karya yake, hankalin shi ya gaza kwanciya, da sauri ya shiga dakin baccinsa ya bude case din shi cinki rashin kwanciyar hankali yake neman MTN sim dinsa, sim din da tunda yazo qasar be sake waiwayanshi ba, ya dauko hannu na rawa ya sa, Contact ya shiga, ya dinga bin lambobin wayansa da ido daya bayan daya, wa zai kira? Wa ya isa ya tunkara da maganar Islah, wani kunyan abun da yayi ya mamaye shi, number bilkisu yayi dialling a dayar wayan, unfortunately wayan kashe take, kamar yayi kuka, da sauri yace bari na kira Samir, ba zai rasa masaniya ba, ai numbern Samir be ma shiga don be ma qasar, ai be isa ya kira suraj ba don kunya. Haka ya dinga bin number en gidan nan duk ba sa shiga, ihu ya sake da qarfi, yanda ya ga dare haka ya ga rana.. Sai wurin asuba bacci ya kwashe shi.. Kaduna Karfe 8 na Safe ta fito daga dakinta sakamakon kwankwasawar da taji ana mata a kofa, ta fito, direban Jawad ta gani, suka dan gaisa, yace kin shirya koh? Cikin mamaki tace na shirya ina? Yallabai yanzun nan da xaifita yce min na kaiki KASU zaku zana post ume, Kambu fadila tace a ranta, wai me mutumin nan ke nufi da ita ne?Gidan ya kwana, ta tuna wurin 11 sunyi clashing a kichin, amma ya iya furta mata ta shirya zataje post ume ne yake ganin asara? Shine zai aiko mata da me gadi? Haka ya mata na zuwa Maiduguri to lallai ya kaita bango, ba za ta yarda da irin haka ba, ganin idan taqi zuwa PostUme din ta ma kanta ne, daman yadda take son karatu, idan ta ce ba zataje ba karatun ya tafi kenan, sai dai ta daure, tace haka ake zuwa musu post ume din? Yace ai ke credentials dinki kawai xaki dauko, sauran abun buqata yanzu ya miqo minsu a file. Mamaki take yaushe YaJawad ya fara mata processing Makaranta? Chan kuma tayi tsaki, koma meye yau sai an yi ta ta qareh, bata son aiken da yake mata. Lagos Mai makon kafa ta warke sai kafa ta kunbure, hanifa taci kuka har ta gaji, da ita da Yazayyad din ba wanda yayi tunanin goce wane, sunyi zaton normal turgude wa ne, haka aka kwana aka yini, Zayyad ko nan da kofar gida ya qi zuwa, ji yake kamar ya dawo da ciwon kafar jikinshi, shi ke mata komai, ya yi abinci ya dauketa ya kaita toilet, ya jirata ya fiddota, Hanifa cikin ranta tace Yana da Kirki, ya dinga shafar mata kai har bacci ya kwasheta, a haka Tsoho ya kira Wayar Zayyad, Ringing daya, ya dauka da sallama, Allah ya ja da ran tsohon mu, Mallam Zayyad, dadi mata ya sa ka shareni na kwana daya, ko ka kira kani ya muka tashi yau? Zayyad ya dan marairaice, Allah ba tsoho haquri, Matarka ce bata lafia, Dadi yaji har ransa, tunda yake kiran jikokinsa wannan ne karo na farko da suka maida mai magana me dadi, a ranshi yace Allah ya sa ciki ne, amma a zahiri sai cewa yayi SubhanAllah, me ya sameta? Wlh jiya ne ta turgude kafa, yau kuma kafar ta kunbure sunntum, SubhanAllah, Ince ka kaita an dubata? Zayyad yace aa tsoho, ina dai shafa mata magani, amma ynz da na kusanto kafar, ta dinga ihu kenan, tsoho cikin damuwa yace Zayyadu ta goce ne, ka kawo min ita yau a diba kafar nan, kafar tayi tsami, cikin damuwa Zayyad yace an gama tsoho, bari naje na ga idan zan samu tickets, yauwa Allah ya sawwaqe, ganin har yanzu bacci takeyi ya sa shi fita siyan tickets kafin ta farka.. Kano Fitowa sukayi hannun su maqale da juna gwanin ban sha'awa, Kallo daya zaka musu kasan masoya ne masu tsannanin son junansu, sai da ta rako shi gaban mota kafin ta bashi brief case dinshi, tace Allah ya kare min kai Ya suraj, Allah ya bada saa, sosai yaji dadin adduarta ya janyota ya rungume, yace Amin Billy nah, sai da ya bata hot kiss kafin ya ja motarsa ya wuce, ta bi bayanshi da so da kauna, ta koma ciki cike da jindadi.ji tayi wayarta na qara kan dining, da sauri ta qarasa don tunanin ta Ya suraj ne, ko yayi mantuwa, gani number +44 ya tabbatar mata da Islah ce, ta dauka, hello, sabanin Islah taji, ji tayi yace Hello Chuss, Duniya shi kadai ke ce mata chuss, da murna tace Ya'Ammar? Kaine? Kana London ne? Are u ok? Ya Mu'ammar? Dan guntun tsaki yayi yace zan amsa miki tambayoyinki but before den, An raba aure na da Islahulkhair? Tmbyr ta zo mata a bazata, amma taji muryar shi like he's serious, tace aa yaya ba a raba, yace na ganta nan England, ya akayi haka? Ta kwashe komai ta gaya mai, kunya yaji matuqa, yaya gaskia baka kyauta ba, ya marairaice yace U knw u are my only sister u ar d only one dat can help ur bro, pls ina son details din inda take zaune like now, tace now dai? Yace do dis for me pls, tace ok Yaya bari ma duba dakin Yasuraj nagani, don naga wani files me dauke da sunanta, idan babu zan kirata na mata siyasa har sai ta fada mun, yauwa darling sis, remember noone must find out, ko ita, tace kar ka damu yaya, bani minutes i will get back to u. Ta shiga da sauri ta dubo file din, kamar yadda take tsammani hakan yake, duk wasu important informations kan Islah a Cambridge ta samu, harta numbern Room mate dinta akwai a takardun, da sauri ta mai texting, tnx kawai ya mata replying. Cambridge England Karfe 9 ya mishi a Cambridge, don bala'e train ya biyo daga london zuwa Cambridge tafian kusan 1hr 30mins, be sha wahala ba gurin gani dakin su Islah, kasancewar yau Saturday, ya fi minti 10 gaban dakin, gabanshi na dukan 3uku, ta ina xai fara? Sai ynz yake tmbyr kanshi me zai ce mata? Sai da yayi shahada kafin ya kwankwasa kofar, zuwa tayi ta bude qofa, sanye take da dan nytgown, Goodmorning? Zaineema ta amsa cike da faraa, how can i help u? Errhm m looking for Islahulkhair, i hop i dint missed d room, ta fadada murmushinta tace and u are??? Oh m Mu'ammar m her--- ya rasa me zaice, uo her wat ta katse shi? Da sauri yace brother, zaineema tace dagaske? Mamaki yayi ta iya hausa yace dagaske kuwa, tace bismillah, ya shigo ya zauna kan kujera, tace ya gida ya su Tsoho da ya suraj? Yayi dariaa, duk kin sansu kenan? Tace eh kaine ba sani ba gaskia, ko da yake Kasan Gidan naku GIDAN GANDU ne sai hada da paper nd biro. Yayi dai yaqeh, so yake ya tmby islah, zainee tace ohh ta dan fita m sure batayi nisa ba, ynz za ta dawo don ko break ba muyi ba, yace ok, fira Zaineema ta ke janshi da amma be jin komai, binta kawai yake da Eh ko Aa, jin an kwankwasa kofar ya sa zaineema cewa that must be her, Mu'ammar yace Wait pls, ta tsaya yace i will get d door, bari na bude mata, tace sure, Mu'ammar ya nufa kofar gabansa na faduwa ya bude, sandare wa sukayi gabaki daya da suka hada ido, suka tsaya kallon kallo, mamaki fal a ransu, shi tunanin chanzawanta yake, ita kuma mamakin ganinshi take, rabawa tayi ta gefe ta shige ciki ta barshi bakin kofa tsaye, Zaineema kinsan ynz su Freya suke cewa wai sai sun hada party, partyn mene? Tace wai partyn kawo "Most Unique" Cambridge, Zainee tayi daria tace dolee ne ai, erhm ba wannan ba, bakiga bakon ki bane? Islah ta bata rai baqo wani irin baqo kuma? Tace ke da er iska ce, baki ga YaMu'ammar tsaye ba? Ta dan kalleshi a wulaqance tace waye haka nan? Au wannan? Gaskia ban sanshi ba, zaineema tace ke ni fa bansan haka, yaxo ya na nemanki, yace shi yayanki ne kuma wlh yana kama da Yasuraj, Islah cikin fada tace Zaineema whats ur problem? Ko wani jakkin tom dick nd harry yazo ya ce miki shi danuwa nane sai ki yarda? Kin fin sanin yanuwa na ne? Toh ki fitar dashi tunda ke ki ka shigo dashi don ni ban taba ganin irin me hallitarshi ba.. _Bibilicious Biebee_ Like · Reply · Report · Aug 9 at 10:07am Feenah Yahay Tenx Like · Reply · Report · Aug 9 at 10:08am Phatee Lamin 5⃣1⃣🏡Gidan Gandu🏠 by 💕Biebee Isa💕 Zaineema ta kalli, ba wani alamun wasa a fuksar Islah don tsakaninta daAllah take ita ba ta sanshi ba, Mu'ammar da yayi tsaye ya na sauraron zancen Islah, ya kasa cewa komai, jin muryan Zaineema yayi tana cewa Mallam danAllah ka tafi, tace ba ta sanka ba, Mu'ammar ya marairaice yace wlh ta sanni, ni yayanta ne, fushi takeyi dani, amma zanso ta saurareni ta ji me xance mata, zainee tace danAmlah mallam ka fita, zaiyi magana kuma sai ya fasa, ya juya ya fita, Islah ta bi bayanshi da kallo kafin ta buga tsaki da karfi, ranta a bace, tambayoyi Zaineema ke san yi mata amma sai ta share. Bawan Allah ashe ba tafiya yayi ba, yana nan zaune kan wasu kujeru da ke nesa da dakin ya yi tagumi hannu bibbiyu, tunani yake yi ga hawaye maqale a idonsa, yana kallon mutane. Karfe 3 agogonsa yace, awan sa 5 zaune kan kujerar nan yana neman mafita, gani yayi sun bude kofar dakin sun fito tare, sanye suke da jallabiya da mayafansu, da alamu unguwa xasu, ba ta da wata damuwa, haka suka dinga tafia wasu na daga ma Islah hannu itama tana mayar musu da martani, a ransa yace shes popular, miqewa yayi da sauri ya je ya sha gabanta, tamau ta murtuke fuska, yace Islahulkhair hear me out please, ki saurareni kina wulaqantani, hararshi tayi ta ja hannun Zaineema suka wuce da sassarfa ya bita ta re da riqo hannunta, ta na juyi wa ta kamtse shi da mari, Dont u touch me, ka kyaleni koh? Nace ban sanka ba, leave me alone koh? Dalibai suka juyo suna kallon su, duk aka xagayesu, rai a bace yace Ni Islah kika mara? Tace ka sake yunqurin tabani sai na maka wanda ya fi wannan, rai a bace yace amma kin iya ba qaton arne jikin ki ya rungumeki koh? Don ni mijinki na taba hannunki ki ka mareni? Ta fara kuka, tace ka damu ne? Meye dameka? Da ni da banza daya muke a gunka, banda wata amfani, ka ha'inceni da ka barni cikin tagamemen gida har wata 6 don kawai ba ka sona, sauran yanuwan mu da suka zauna da zabin da aka musu gaya min mutum daya da ke son daya, ai tun da Ya jawad ya yarda ya zauna da fadila su da basa shiri ko kadan, ina ga zaka iya zama dani ni da ko kallon banza be taba hada mu ba, amma kai sbd tsanar tayi yawa ba ka iya kwana dani rumfa daya, sbd tsana ni kadai har wataAi ina ga ko kwance ka ganni da kato ba abinda ya dameka? Ba ka damu dani da ba, kuma kar ka damu dani yanzu ba, ka rabu dani kawai nayi rayuwata, ta na kaiwa nan ta koma daki da gudu ya bita da kallo, yana hawaye kwata kwata yasan be kyauta mata ba, zai bita zaineema ta dakatar dashi tace let her be, itama ta wuce Mu'ammar ya juya ya nushi iska cikin haushi, sai a sannnan ya lura da turawan da sukayi dandazo a gurin suna kallonsu amma ba su fahimci ko me suke cewa ba.. Abuja Ruma, Ruma, kiran da taji Yaxayd na kwala mata, ta fito da sauri murmushi dauke kan fuskarta, yace yau nake gama housemanship dina, Allah ya sa bakya da lectures ki rakani asibiti, dadi taji ya ziyarce zuciarta, yo ko tana da lectures ai ta soke shege balle babu, tace Babu Ya Zaid, yace good, ki shirya ynz, tace a shirye nake sai dai brkfast yace dont worry zamuci a chan, ta juya tace ok bari na kira Aunty Badiyya, da sauri ya fincikota yace dont ever mention her name to my face again, ya saketa ya shige daki a fusace, be son ganinta ko sunanta be sonji, dukda suna zaune cikin gida, shi sakinta ma zaiyi, ya dauko giyarsa cikin firij zai bude, da sauri Maysah ta yi sauri isowa ta amshe gwangwanin, ta kalleshi ta girgiza kai, tace its too early Yazayd, na shirya muje koh?haka kurum ya ji zuciyarshi tayi fes,Zabin tsoho ta wanke mai duk wani baqincikin da badiyya ta sashi,shi ya san ba sonta yake ba, amma kallonta ma sashi farin ciki yakeyi, ya ce Muje Rumah, murmushi ta sake, yace me sa idan nace miki Ruma kike murmushi? Tace saboda Tsoho kadai ke kirana da sunan, Yayi murmushi shima yace kice mazajen ki kadai ke kiranki da sunan, koh? Ta sa hannu ta rufe fuska, ya miqe tare da riqo hannunta, oya muje Zabin Tsoho, ta kalleshi tayi murmushi, a ranta tace nakusa Zama zabinka. Akan idon badiyya suka fita, hankalin ta ya tashi, har ynz jikinta a kumbure yake, da sauri ta lalubo wayar ta ta doka ma Bokanta kira, ya na dauka ya fashe da daria, dama jiran kiranki nakeyi don na san dole ki kirani, cikin tashin hankali tace boka, na gama aiki, aikinm ya karye, jiya zayd dukan kawo wuqa ya min da mahaifiyata, ya kuma korata, kuma yanzu kan idona suna fita da matarshi, ka taimakeni, boka ya fashe da daria, yace ai ba wani taimakon da zan miki, ni na karya asirin da na ma Zayd, ke duk asirin dana yi a rayuwata sai dana karyashi, sbd mutuwata nake jira, banda lafia kuma nasan mutuwata na kusa, taimakon da zan miki be wuce na ce miki ki je Asibiti ki fara neman magani, dif ya kashe wayarsa Badiyya ta shiga juya maganganun Boka, abun da ta ka gane shi ya karya Asirin Zaid amma ba ya ga nan ba ta gane komai ba. Duk inda Zaid yayi da Maysah na gefenshi, sunyi kyau matuqa, kallo daya zaka musu kasan sun dace da juna, sai tambayanshi akeyi Dr. Zailani, who is she? Kai tsaye yake ce musu she's my wife.. Kaduna Ya na dawowa ta sha gabanshi, tace wai meye haka? Meyasa kakeson aiko min direba? Mu kwana gida daya amma ka na baqin cikin yi man magana? Nidai in har ka na son wani abu daga gareni ni zaka fada mawa kar ka qara aiko min direba, bakinta ya matse da karfi,ta sake ihu, yace ba na hanaki rashin kunya ba? Ni tsaranki ne? Kika qara min haka sai na lallasa ki cikin gidan nan, ya jefar da ita kan kujera, ta shiga murguda baki tana matsa. Kwallah, a ranta kuwa cewa takeyi na tsani wannan Jawad din. ****** Misalin karfe 12 da rabi na dare, Jawad na zaune na shan cofee yana rubutu kan dining, fadila dake bacci a dakinta taji kamar an duro ta windonta, ta miqe ta leqa, hantar cikinta ta kada sakamakon wasu da ta gani su 2 zuwa 3 ba ta tabbatar ba dai, da bindigogi a hannu, cikin kidima ta wawuro wayarta ta rasa wanda zata kira, kawai sai ta danna emergency number 911 dukda ba ta da tabaccin yana aiki, cikin saa aka dauka cikin rudu amma a hankali ta ke sanar dasu abun da ta gani, wani gari take? Tace kaduna, ta ba su full address, sukace nan branch din lagos ne amma ynzu zasuyi alarming kaduna As soon As possible, kyarma takeyi bata son yin kwakwaran motsi sujita, tana kallo suka daure maigadi, suka nufo parlorn. Ji yayi ansa mai wani abu kamar bindiga akai, ya dagi da sauri, Inalillahi wa ina ilaihir rajiun yace, ya daga hanayenshi sama alamar surrender, yace kar ku kasheni, zan baku kudih wlh, daria suka fashe dashi, we dont need ur money rich boy, all we need is ur life, but before den sai ka dauko mun signed contracts din da zakayi a Niger Delta, cikin Jawad ya duri ruwa, yace pls lets talk dis out, buge mai kai yayi da bindiga, yace zaka dauko min ko sai na tarwatsa kanka da harsashi na? Jawad yace Aa, Alamun jiniyar mota na waje yaji, ya leqo cikin kidima ya ce boss, ga masu bakin kaya, ya dago da mamki yace ya akai suka san muna nan? Dd u call anyone? Jawad yace ai bansan da zuwan ku ba, kai da waye a gidan nan, da sauri yace ni kadai ne, a zuciyarshi yana me roqon Allah kar fadila ta fito, yes boss dama oga yace shi kadai ne be da mata, kawai mu kashe shi mu gudu kafin su shigo, ji sukayi ance we are advicing u to put ur guns down, ur hands behind ur heads, come towards us slowly, u try to make a wrong move we fire, you are surrounded, i repeat u are surrounded, a hankali sukayi yadda polisawan sukace suka fita a hankali, signal dayan yayi suka arce a guje, babban police din yace hold ur fire, no one shoots, we need dem alive nan suka bi su a guje, tuni suka dire, polisawan suka bisu. Ya jawad ya yu hanyar fita don ganin meke faruwa, Tana fitowa ta ga wani ta window yayi saitin bayan Jawad da bindiga, da sauri ta rugo gunshi da karfi tace Yajawaddddd, juyowan sa yayi daidai da harbin, jin harbin bindiga yasa sauran polisawa sukayi gurin da sukaji harbin, Ganinta yayi kwance jini ya malale wurin da karfi yace Fadilaaa ya rugo da gudu ya tsugunna gaganta ya tattaro ta jikinshi, yana kuka yace stay with me fadila, dont leave me please, i got u, jini na bulbula daga bakinta da qyar tace Yaa jaawaadd dif ta dauke, cikin tashin hankali da karfi Jawad yace Someone Help!! Ambulance! We need an Ambulance! _Bibilicious Biebee_ 5⃣2⃣ 🏡Gidan Gandu🏠 by Biebee Isa💕Da gudu wani polive ya shigo, yana tambayan jawad sir are u okay? Cikin tsawa yace we need an Ambulance u stupid idiot, cant u see? Da sauri poloce din ya kira Ambulance, cikin mintunan da basu wuce Goma ba sai ga Motar taimakon Gaggawa, akai akai jawad ya matsa a dauki fadila a sata cikin mota fir yaqi sai dai shi ya daga abarsa ya kai mota, a motar ma tana rungune dashi har suka isa asibitin 44 dake kaduna da sauri akayi da ita Accidents and Emergencies, aka amsheta, Dr ya ba Jawad wasu forms yayi signing zaa ma matarshi operation don ciro bullet din da ke cikin kafadarta, da sauri ya sa, aka ja gadon fadila bayan an sa mata oxygen akayi theatre room da ita, jawad na biye a baya, zai shiga dakin wani security da ke tsaye bakin kofar yace sir u cant come in, jawad yace try to stop me, ya raba ta gefenshi ya shige, nurse na ganinshi tace sir, u cant be here wani hararan da ya wurgi nurse din dashi ya sa ta matsa mai, Ganin haka Dr yace let him, nd lets get to work. Haka suka duqufa aiki kan fadila, jawad kuwa sai Addua yakeyi Allah ya tashi kafadun matarshi, she cant die. Maiduguri Isowarsu kenan, straight dakin Mamanshi Aunty Nuratu yayi da ita, bata tunanin ta taba shigowa sashen, duk sai taji kunya, Hanifa ta gaishe da Aunty Nuratu da ke gyaran gadon da zayyad zai ajiyeta, ta amsa don ba ta tuna ranar da Hanifab ta gaisheta ba, sannu ya kafan ta amsa, Zayyad ya shimfideta kan gado ya fita yayi sassan tsoho, tsoho da kansa ya zo gaida hanifa a dakin Aunty Nuratu, yayi mamakin yadda kafar ya kumbure, ya yi umarni da Baba Hassan da ya kira me dorin kafa. Har gida akaje dauko me daurin kafan, hajia babba ta riga ta gyara dakin da Hanifa zata sauka, sai ji tayi ance sun iso har an kaita dakin Aunty Nuratu, Ashar ta sake tace ba zai sabu ba, ta fita Aunty Abida Maman Hanifa ta rufa mata baya sukayi sassan Baba Hassan, Masifa ta so saukewa ganin tsoho tsaye ya sa ta yin shiru, Zayyad ya gasiheta ta kalleshi a gyatsine ta amsa, ya gaida aunty abida ta amsa, Tsoho yace bari ya koma sassan sa, tsoho na fita Hajia babba tace kai dan wulaqanci, ban taba ganin mugu kamar ka ba, kaje ka aje yarinya chan qasar kabilu ba uwa ba uba ko leqen gida ba ta zo ba har watanin 8, don mugunta, ba ka kula da ita, sai da kayi sanadiyar turgudewarta zaka kawo mana ita nan? Toh ba zaiyu ka ajiyeta nan ba dakina zan tafi da ita don ta samu kulawa, ba Zayyad ba har Hanifa sai da taji ba dadi, yace kiyi hquri hajia, bari a maidata chan dakin naki ta juya fuuu, tace da dai ya fi, Aunty Nuratu na zaune ba dai ta tanka ba, Maman hanifan ma ba ta ji dadi ba, sumsun tavi bayan mamanta, hanifa ta kalli mijinta ciki tausayawa, a ranta tace bawan Allah, haqurin shi yayi yawa, yace hanifa bari akai ki dakin hajia ko? Batace komai ba, ya dagata sama, a hankali tace kayi haquri Yaya, murmushi yayi ya fita da ita. Ko da me gyaran yazo dakin hajia babba akayi dashi, yace zaa ja kafan a gyara, zayyad na gaban Matarshi, hajia babba tace kai dalla mallam zoka fita zaa ja mata kafa, kayi wani kane kane, hanifa ta kasa haquri tace haba hajia, me yayan ya tsare miki ne eyi? Tun dazu na yi shiru na kyaleki? To ba inda zaije ta qarashe tare da murguda ma kakan nata baki, bakih bude hajia babba take kallon hanifa, ita da ta san hanifa ta tsani Zayyad amma gashi ynz sai kareshi takeyi, Zayyad yayi murmushi ya shafi kumatun hanifa yace bari dai na jira a waje, hanifa tace no yaya, hold me pls, Zayyad ya kalli hajia babba da har ynz bakinta a hangame yake sbd mamakin hanifa, yace ma mai gyaran bismillah, mai gyara ya kama kafan hanifa ta kwallara ihu tare da janye kafar, har cikin kwakwalwar shi yaji ihun nan, hajia babba ta kalleshi tace ai sai ka riqeta kar ka min tsaye a ka. Zayyad ya zauna ya riqe hanifa, me gyara ya cigaba da jan kafar, shi ko harda hawaye don jin yadda hanifa ke ihu. ******** Suraj da Bilkisu sunzo Maiduguri don duba hanifa, hanifa da bilkisu suka kulle a dakih suna firan yaushe gamo, suna ba juna labarin rayuwarsu bayan aure, Bilkisu tace lallai hanifa dole ki sauko ki nuna ma Yaya zayyad so a zahiri da badini, don ya yi hquri dake ba kadan ba, idan kuma kikace zaki tsaya jan aji wannan fatitin zai aura, a maidaki yar kallo, hanifa ta ja numfashi tace wlh Bilkisu na yi nadama, duk abubuwan da nake mishi be taba fisho dani ba, Ni so nake mu koma gidanmu, tunda naga tsoho da mamana ban marmarin gida, naji sauki wlh, Bilkisu ta yi daria tace kamr kinsan for a 2nd bansan yin nesa da Yasuraj, don wlh Ya suraj ya qware a iya love, suka chafe tare da kwashewa da daria. Cambridge England Shopping tazo ita kadai don zaineema na lectures, ta gana siyan kayab da suke buqata ta fito wajen Mall din, ta na tafia da ledojin ta a hannu tana jiran Cab, Ji tayi ance Islah don girman Allah ki saurareni da sauri ta juyo ta kalleshi, kallo daya ta mai ta ga ya rame ya yi duhu, ganin bata ce komai ba ya sashi fara magana kamar haka; Dalilin da ya sa na zo london shine ina so na manta da Hanifa, ina so cireta a raina, don nayi mata zazzafen so, sbd son hanifa da nakeyi har pricking fingers din mu mukayi muka sha jinin juna, its hard for me to forget her easily, ganinki kuma na bata raina i dont want to hurt u shisa na bar Gidan don i dnt knw wat i will do to u idan ina ganinki a matsayin matata, shisa na bar kasar ba tare da na gaya ma kowa inda zani ba,don kar a tilasta min na dawo, i chose to come to London dan na saba da garin, i chose to be alone just to forget hanifa nd come back to u, mu fara rayuwar mu mu biyu, nd wallahi i forgot every single thing abt her last 3 months, i taught my self how to love u sincr den, ynz kece nakeso, kece zuciyata ke tsanannin so,Son da ban taba ma yi ma wata ya mace, wlh ko son da nayi ma hanifa be kai kwatan wanda nake miki a yanzu ba, wlh lokaci daya sonki ya shige ni, kece nakeso ki zama uwar yayana, i want to spend d rest of my life with u Islahulkhair. Tun tuni na siya return ticket to Nigeria, flight ina in d next two weeks, i wannid to come home to u, i want us to start a new life, nd unfortunately i saw u here, Islah pls ina fatan kin fahimceni da dalilaina, Islah da idanuwanta sukayi ja, ranta a bace, Mu'ammar din nan ya ma gama raina mata wayau, tsaki ta buga ta juya ta cigaba da tafia, ya biyota a baya haba hanifa, kar dai baki gamsu da maganganu na ba, ya riqota tace let go off me, ka raina ma kanka hankali, u Stomped on my pride d moment u left me, i dont want nythn to do with u jus lemme be pls, girgiza kai yayi yayi saurin rungumeta ya na hawyae, i cant leave without u, forgive me pls, Islah ta ture shi da qarfi, da gudu ta qarasa gaban motan polisawan dake parke, Mu'ammar ya bita da ido don ganin me zatayi. Ta ce officers, someone's bin chasing me, i dont knw him? He's embarassing me, suka fito suka ce We'll deal wit him, suka nufa amar suka kama shi, daya da ga cikin officers din yace, why are u chasing her? Ya kalleshi cike da takaicin abun da ta mai yace she's my wife, da sauri tace he's lying m not, officern ya kalli Amar yace keep off, yace da Islah wenever he bothers u again u knw wat to do, ta gyada kai tace i will call u ryt away. Good u can go, ta kwashi ledojinta ta yi gaba zuciyarta fal da farin ciki, Amar cike da bacin rai ya juya beson inda yake jefa kafanshi ba, ya nufa titi wurin tsallaka titi ne wata mota tayi gaba dashi, chan gefen titi a kaga Amar kanshi ya bige da wani qarfe, kan shi na zubar da jini, da sauri aka kamshi a ka sa shi cikin mota akan idon Islah akayi komai, taso tayi tafiarta ganin shi ya miqe da kafarsa, amma rashin imaninta bekai nan ba, ta tsaida mota ta ce ya bi bayan motar chan. Abuja Shigowarshi kenan, ya ji wayarsa na kara, da sauri ya ciro wayar daga Aljihu, Jawad ya gani ya dauka, hello jawad?daga bangarensa ya na kuka yace brother m scared? Zaid ya ce me ya faru jawad? Me ya sameka? Yace its fadila, she's bin shot, took a bullet for me, Inallilahi wa ina ilaihir rajiun inji zayd, is she dead? I dont knw, tun qarfe 11 aka fiddota daga theater room, sunce operation din is successful amma har ynz bata farka ba, Bro i cant loose her, Zaid cikin rudu yace Gani nan zuwa, ka kwantar da hankalinka, she's gonna b fine kajih. Ya shiga ciki suka ci karo da Maysah ta fito daga kicin yanda ta ganshi ta san cewa ba lafia,Ya zayd lafya? Yayi dan tsaki, kana yace matar Jawad ce a ka harba, maysah ta zaro ido, Fadila? Yazayd is she alright? Yace shine xanje kadunan ynz, yazayd m coming with u, ya danyi shiru, kafin yace yi sauri ki shirya, we are leaving now. ***** Tana ganin tafiansu ta sakr ajiyar zuciya, ko sallama be mata ba, dama so take ta samu damar fita balle ynz da ta quduri zuwa asibit sbd wasu manyan kurajen da ta gani a gabanta. Ta shirya ta nufi wani Prvt hospital, bata sha wahala ba ta shiga ganin likita, bayan yan tmbyoyin da likita ya mata game da kurajen, har dai ya nemi ya gani, ya sake mata wasu tmbyoyi, likita ya kalleta sosai yana son karantar wani abu a fuskarta, chan kuma ya ciro wata na'ura ya ce zai dan chaketa da allura a yatsa, zai mata test, badiyya ta miqa yatsarta bayan ya sa hand gloves ya dan diba jini tare da sawa kan strip din injin. Bayan wasu mintuna machine din yayi qara, Dr ya maida glass dinshi ya duba machine din ya dago a raxane, ya kalli Badiyya, ya ce Mrs Zaid Zailani, what m abt to tell u is - tace cut d crap n tell me wats wrong wit me, ya tabe baki yace you are HIV POSITIVE... 5⃣3⃣ 🏡 Gidan Gandu🏠 by 💕Biebee Isa💕Cikin tashin hankali diyya tace HIVn Uwarka? Ni fa ban san iskanci, ta figi jikkarta ta fice daga office din a fusace, gabanta na dukan 3uku, Dr ya dauko File dinta ya kara karanta sunanta ya tsaya yana tunanin. Tashin hankali ya bayyana karakara a fuskar diyya, ta gaza sukuni, wani asibitin ta nufa, ta na zuwa tace amata HIV test, gwajin farko ya nuna tana da cutar HIV, ihu Badiyya ta kurma tare da daura hannu a kai, sai da ta gama kururuwarta kafin ta nemi ganin likita, don neman shawara, haka liktita ya shiga gaya mata abubuwan da zata kiyaye da abubuwan da zatayi, ta fita jiki ba kwari, ta biya chemis ta siya magunguna kafin ta koma gida cike da damuwa... Cambridge England E&A aka kai Mu'ammar don har ynz kanshi na fitar da jini, Dr Miracle ya kalli wanda ya kawo shi yace yayi loosing blood sosai and dole zaayi mai karin jini, yaje ya siyo a blood bank, Orange Negative (O-)zai siyo, ko da yaje siyo jinin baa samu O- ba, mutumin yace a aunashi aga idan jinin yayi daidai da na Amar, ko da aka Aunashi, kwatakwata ba zaiyuwa a dibi jininshi a sama Amar ba, Likita yace dole ake samo jinin da za'ayi transfuse a jikin Amar before he runs out of blood, if he does, he will die eventually, Islah da ta gama jin abunda dr din yace ta qaraso da sauri tace I am (O-) i will b d one to donate the blood, mutumin da ya buge Amar yace nd you are? Da sauri tace Relative, Dr yace ok, d earlier d better, bayan an auna jininta aka jininsu yayi daidai aka dibi leda biyu na jini Islah, kafin aka bata kayan marasa lafia aka kaita dakin da amar ke kwance ya dan samu bacci, kusa da gadonshi aka kwantar da ita don ta huta bayan sun bata madara tasha. aka hada jinin a jikin Amar... Kaduna Karfe 5 ta musu a kaduna straight Asibitn da aka kwantar dasu Fadila suka nufa, Zaid ya kira Jawad ya musu kwatancen dakin, yace Amenity Ward room 11. Ba su sha wahala ba suka gano dakin, Jawad na zaune kan gadon marasa lafiya yana sanaarsa wato kuka, duk ya tattaro fadila da ba tasan inda kanta yake ba zuwa jikinsa, ga rungumeta kamar zaa kwace masa ita, ga drip a hannunta ga oxygen a hancinta, suna turo kofa Jawad yayi saurin xame jikinsa tare da fadawa kan Zaid ta fashe da sabon kuka, ita kuma Maysah ta ruga gurin da fadila take kwance itama ta sa kukan, Zaid yace Jawad yi shiru mana, be a man, ya girgiza kai yace Brother, i cannot loose fadila, she cannot die, she took a bullet for me, dat was my bullet, zayd ya matseshi a jikinshi yana bubbuga bayan kanin nashi, gudan jininshi, yace shes going to be fine, InshaAllah, have faith, Allah zai tashi kafadunta, Jawad ya dago cikin bacin rai yace i promise u whoever did dis to my wife is going to pay, Zaid yace ya isa haka jawad, ya sakeshi ya qarasa gun gadon fadila, tare da yin dube duben su na likitoci, Zaid yace kar ka damu, bacci takeyi, kai kawai Jawad ya daga mai, Maysah ta ce Yaya Jawad Allah xai bata lafia, zata warke, u two will live to see ur kids, be san sanda murmushi ya kubuce mai ba, yana tunanin kalan yaran da wannan ma bakin tsiwan zata haifa mai. Da sauri ya qarasa kan gadon ya riqo hanunta yace fadila, i know u can hear us, wake up, i need u, i miss u, i missed everything abt u.. Zaid yace i dont think ko lunch kacih, yace rabona da abinci tun dinner din jiya, hankali na a tashe yake, Xayd yace yanzu Rumah ta tsaya a nan, sai na kai ka gida kayi wanka kaci abinci, kafin mu dawo ta tashi InshaAllah, Jawad cikin d'oki yace ok bro, Rumah bari muje mu dawo ko? Tohm yazayd Allah ya kiyaye Amin. Jawad yace Rumaysa ki kula min da matata, kar kaji komai Yayanah, zan kula maka da ita toh ngd suka fice. Maiduguri Salatin da Tsoho ya rafka ne yasa duk yan dakin zuba mai ido, Zaidu tun yaushe hakan ta faru? Zayd Yace ka kwantar da hankalinka tsoho, jiya ne da daddare, amma ynz har Anyi mata aiki kuma an dace bata dai kaiga farfadowa bane,Nima yau Jawad din ya kirani ya sanar dani shine muka taho da rumah, Tsoho ya ce InshaAllah gobe mu na nan tahowa, Zaid yace tsoho wani tafia zaka iyayi? Duk kuyi zamanku, ba sai kunzo ba, tsoho yace bazai yuwu ba, yau ma don marece yayi ne da ka ganmu amma asubar fari zaku ganmu. Zaid yace toh Allah shi kaimu. Tsoho na aje waya duk suka hada baki gun cewa lapya? Yace yan bindiga ne suka je gidan Jawad jiya har sun harbi fadila, hajia babba ta aza hannu akai wayyo mun shiga uku, Allah ya sa ba su halbi Jikana jawad ba. Tsoho ya galla mata harara. Ya kalli Suraj da Zayyad yace Fadila ce aka harba amma an mata aiki ynz haka suna asibiti, Suraj ka shirya gobe zamuje, kai Zayya ka tsaya da matarka, Bilkisu tace tsoho nima zanje danAllah, yace aa ki tsaya kiyi jinyar yaruwarki, ya kalli hajia babba yace ki shirya ke da Abida da ku zaa tafi goben, Alhaji baka gaya min ya jawad dina yake ba? Tsoho Yayi banza da ita ya fita daga sashenta Yayi sashen Hajia Ama, ya ko ci saa Aunty Hassana na zaune, yace Hassan ina Aliyu? Tace barka da maraice baba, tun da ya fita be dawo ba, yace ina Aishalle? Tace bari na kirata ta miqe ta kirata tazo ta zauna, wani tsautsauyi ya faru a kaduna jiya daddare, Dam gaban Aunty hassana ya fadi, A ranta tace Allah ka sa ba wani abu ya samu diyata fadila ba, tsoho ya cigaba Yan bidinga suka shiga gidan Jawadu da niyyar kasheshi cikin rashin saa suka harbi Fadila a kafada, Ama da Aunty Hassana suka fashe da kuka, tsoho yace ku kwantar da hankalinku. Xaid yace da sauki gobe zamuje daku gabaki daya. Kar ku tada hankalinku. Sai da ya kwantar musu da hankula kafin ya miqe ya shige Sassan Umma hajja.. ***** Asubar fari suka dauko hanya mota biyuu akayi da babba da karama, karamar motar baba hassan ce, shike tuqa tsoho, hajia Babba da hajia Ama sai Umma Hajja, ba yanda basuyi da tsoho kan yayi zamanshi ba fir ya qih, Babban motar kuwa bus ce ta Gidan Gandu. Sai da laasar suka samu suka iso. Zaid ne ya je ya dauko su a Kawo, suka iso Asibitin. Yau asibitin 44 ta shaida da zuwan Familyn Zailani, Straight dakin suka nufa suka shiga da Sallama, Maysah ta ruga da gudu ta rungume tsoho cikin jin dadi kafin ta shiga gaida kakaninta da uncles and aunties. Ganin iyayenshi da kakkani be sa ya xame daga rungumar da ya ma fadila ba kan gado, Tsoho yace Sannu jawad ya me jiki? Ya fashe da kuka Yace tsoho ba sauki har ynz bata farfado ba, baba hassan yace Ai jawad zata farfado, Allurar ce bata sake ta ba, Zaid yace na gaya mishi ai, wasu idan aka musu anaesthesia sai bayan kwanaki 3-4 suke farfadowa. Jawad yayi saurin cewa Allah ya sa ta tashi ynz suka amsa da Amin, Tsoho ya umurcesu da suyi mata addua, nan kowa ya dinga ma fadila addua, suka shafa, Jawad ya labarta musu abun da ya faru, ya hada da cewa tsoho wlh ina son matata bana so ta mutu, ta cece rayuwana, ta mutu wlh nima sai na bita, karaf hajia babba tace ja chan sakarai, don me zaka mutu? Alhamdulilah tunda kalau kake, Ni na bi na tashi hankali na duk zatona barayin suna maka wani abun ko baka da lafia, wlh dana san haka ne da nayi zamana, wani muguwar harara jawad ya wurgi kakarsa dashi, ran tsoho ya baci ds jin magangannun hajia babba zai yi magana sai dai yayi shiru, Jawad ya hade rai tumuk ya kalli Aunty Abida yace mom get dis woman outta here i dont want to see her, Aunty Abida ta harari Jawad, tace shes my mother, mom rwly? Bakiji me take cewa game da matata ba? Dint u here me say she took a bullet for me? Mom da yanzu nine fa a kwance kila na mutu, sakkayar da zaku yi ma wacce ta ceci raina kenan? Dis shud hav bin me, she doesnt deserve dia at all,Jikin anty abida yayi sanyi, ta kalli fadila cike da tausayawa lokaci daya taji son fadila a ranta, ta ji dadin da danta ya auri jaruma kamar fadila, Hajia babba zatayi magana Zaid yayi saurin janta yace muje daga waje kakus, tace yauwa don na gaji da tsayuwa, na sha hanya a banza muje ka ban labarin yar gayu, ya ma sunanta? Dif zaid ya dauke wuta ya yi kamar be taba daria ba, ya kalli tsoho yace Tsoho ina jin ya kamata kuje masauki, don dr yacr patient bata son hayaniyya, ya'll shud get going, tsoho yace haka ne, muje masauki Gobe ma dawo, daya bayan daya suka fita, aunty abida ta matsa kusa da fadila ta mata kiss a goshi tace Allah miki Albarka nagode, jawad kadai jita yayi murmushi Yace thanks mom, ta shafi ganinshi tace take care of my daughter inlaw, yayi smile sosai yaji dadi yace i will mom. Ya kalli Aunty hassana da ta tsaya ta kurawa diyarta fadila ido tana dan hawaye, yace Mummy m so sorry, wlh bansan da zuwan fadila gurin ba, duk a zatona tana dakih, forgive me mummy, aunty Hassana ta girguza kai tace ba laifinka bane jawad, Allah ya riga da ya qaddara fadila ce za a harba, so stop blaming ursef kajih dana? Yace thank u Mummy. Duk suka fice, Zayd ya bi bayansu don nema musu masauki duka... ***** Maysah nakan sallaya ta idar da sallar maghrib, jawad kuma na kan gadon da fadila ke kwance har zuwa yanzu bata farfado ba, rashin farfadowanta ya fara bashi tsoro, ya riqo hannunta yana murzawa a hankali, ya na magana me kama da sambatu, inda yake cewa ke me tsiwa, kika sake kika mutu sai na biki, toh meye amfanin rayuwata idan kin mutu?ai ban gama jan bakinki ba idan kika murguda min bakih, so its early for u to die, sai kuma ya fara hawaye, kamar an tsunguleshi ga goge hawayen idanunsa ya dan daga murya yace ke dallah ki tashi. Kamar tajishi, cikin ikonAllah fadila ta bude idanuwanta a hankali, ta sauke su fes kan Jawad da sauri ta hade rai tare da murguda mishi bakih. Da sauri jawad ya hada bakinshi da nata. _Bibilicious Biebee_ 5⃣4⃣ 🏡Gidan Gandu🏠 by 💕Biebee Isa💕Fadila ta daddage ta gantsara ma jawad cizo a bakih, ya dan saki karah ya saketa, ta sake murguda mai bakih, shi kuma ya ja bakin a hankali, yace you are Okay, Dont make me worry too much about u like dis, sai a sannan komai ya dawo ma Fadila, ta tuno cewa harbinta akayi, ta sa hannunta ta shafih kafardarta taji bandage, da sauri tace Ya Jawad someone was trying to shoot u, yace shhh, save ur strength i know wat happened, a halin yanzu an kama su, amma sunqi magana, sunqi fadan wanda ya turo su, but it wont be long before they expose who sent dem. Tayi ajiyar zuciya, Fadila,e kikeso?ina ke miki ciwo? Ta murgudi bakih, tace ni ka kaini gida, ni ka kaini maiduguri, ina son ganin tsoho da Mummy, yace karki damu, su tsoho na nan kd, basu dade da tafia ba, Gobe zasu dawo kinji? Ta gyada kai a shagwabe, yace look who's here, ta kallo inda yake kallo, tayi yunqurin tashi tace Maysaaah, yayi saurin maida ta, yace ke mallama koma ki kwanta, Maysah da ta tsaya kallonsu don kalar Soyayyar su ta birgeta, ta qaraso kan gadon ta riqo hannun fadila Tace sannu sis, ya jiki? Fadila tace yaushe kikaxo? Kwana nawa anan? Kwananki 2, ta zaro ido, tace m happy to see u sis, Maysah tace same here, get well soon kinji? Fadila ta turo bakih tace ni fa ba abunda ke min ciwo m okay. Jawad yace yauwa baby haka nakeso, ta harareshi tace mallam ni ba baby bace sunana fadila, yace yarinya bari a sallame mu mu koma gida, sai na yi maganin ki, ai kinsan halina. Fadila ta koma ta kwanta kan cinyarshi inda taga kanta da farko ba tare da tankashi ba. Shi kuma ya shiga shafar kanta fuskarshi dauke da farinciki. ***** Washegari su Tsoho da iyalanshi suka dawo, sunji dadin ganin fadila ta ji sauki don ynz ma Zaune take Jawad na bata abinci a yangance take amsa. Tsoho yace tunda ta farfado da alamun ta warke, yau xasu koma, Baba hassan yace Jawad ya maganan Gunmen din? Har ynz ba su fadi wanda ya turo su ba? Yace Eh baba basu fada ba, ni ban masan me ake ciki a yanzu ba, Zaid yace yanzu idan na rakaku zanje Police Station din naji abinda ake ciki, Hajia babba dai ta sha jinin jikinta ganin Jawad ko kallonta beyi ba balle ya gaisheta, ga Zaid nan ma fushi yake da ita, ta na son jikokinta, Sai da Tsoho yace ayi addua don nemar lafiyar fadila da karfi tace Ameeen, amma hakan be sa Jawad kallonta ba. Haka dai yan Maiduguri auka tafi, Zaid ya shaida ma Maysah suma yau din zasu koma da laasar. Fadila ta sa Maysah ta kira mata Amal, baa yi 15mins ba sai ga Amal da mijinta Rufa'i, mijin Amal yace da Jawad wlh baka kyauta mana ba, a matsayin mu na Makwafta mu ya kamata mu riga kowa sani, abu har an kwana biyu ba muji ba? Jawad yace kuyi hqri, tunda akayi abun so daya na koma gida, kuma ban dade va, suna cikin fira sai ga Zaid ya dawo, suka gaisa da Rufa'e, zayd yace da Jawad ya tashi suje police Station, Jawad yace aa bros, kai dai kaje, ni ina nan da matata, fadila ta murguda bakih tare da hararashi, hakan da tayi ya basu daria dukah, Maysah tace Ya Jawad kuje kawai, trust me zamu kula maka da matarka, kaga ma maman Irfan, tana nan ko? Amal ta gyafa kai, tace uo wife us safe, ya danyi shiru kafin ya kalli fadila yace baby naje? Ta murguda baki tace sai ka dawo, ya xo ya bata peck suka juya zasu fita, har waigen ta ya ke juyowa yanayi. *POLICE STATION* Har ynz sunqi magana sir, Zayd ya ce suna ina? Wani kofur yace suna nan cikin interogation room, Zayd yace i want to see dem, be sha wahala ba aka barsu su ka shiga, suna nan an daure su gam su 3, Wurin dan karamin Zayd ya nufa, ya ce kai, wa ya turo ku ku kashe Kani nah? Mutumin ya dago zai yi ma Zaid rashin kunya, yana dagowa suka hada ido da shi, eye in eye, sai ya dauke fuska dob Zaid din ya mai wani irin kwarjini, Allah ya ma Zaid wani baiwa, duk iskancin da tsagerancin mutum ya hada ido da zayd sai ya raina kanshi, hakan ta faru a yanzu don zaid ya juye ya koma terror dinsa, barin ma da ya amshi bindiga ya saito kan mutumin, Zaid yace ka ganni nan, i care less abt u, is either u tell me who ur boss is, or i will shoot u, tuni mutum ya rude kallo daya ya ma zaid ya san zai aika, murya na rawa yace pls dont shoot, i will tell u what happened, Gambo Kashe Arna da aka daddaure aka yi selotaping bakinshi ya fara jijjiga yana zaro ido, alamun be so a tona ubangidanshi. Mutumin da ya ce sunanshi killerman yace Ranar wednessday, Oga ya kira mu, yace zamu mishi aiki Officer yace waye oga? Killer man ya nuna Gambo kashseArna da hannu, yace na boss dinshi ne, shi time din yana lagos, so kuma aikin Emergency ne, shi ne ya tura mu gurin shi Boss din, ni da frnd dina muka je Guest house dinshi don mu ganshi ya bamu bayannin yanda yake so aikin ya kasance, so boss be ji dadi da ya ganmu ba, don yace shi yafi yarda da aikin Oga Gambo, i assured him dat he has nothing bto worry about, don Oga trained me well, ni ne nayi Gadonshi a wannan Sana'ar, so nan boss ta bamu Full Address na Gidan Jawad, nd his picture, we asked if he's married or living with his parents yace no he is living alone, nan muka tabbatar mishi by d end of d day Jawad zai mutu. So sai nace mishi me yake so a mishi? Sai ku Amsar min Documents din da yayi signing na Contracts, sai ku kasheshi, bance kuyi robbing dinshi for money, i will give u Enough, i dont want any mistakes. Nace kar ka damu Boss, zakaji sanarwar mutuwar jawad kafin jibi. Muka tafi mukaje ni da abokina, bansan yadda akayi polisawa suka shigo ba, mu kaji tsoro sosai, so we ran for ourlives tho we were captured. Officer yace toh kuna nufin ba ku ku ka harbi ba? Then who did?Killer man yace Oga ne, Ashe tym din da muka tafi gidan Jawad tym din ya dawo daga lagos, akan hanyar ne na sanar dashi gamu nan zamuje chan, so sai ya biyo bayanmu. Shi kuma yayi harbi. Zaid cikin daga murya yace wai who are we talking? Who is dis motherfu**er dat wants my bro dead? Da sauri killerman yace sunanshi Alhaji Haladu Maidala NNPC, Iya rudewa da kaduwa Jawad ya shiga, yana mamakin Alhaji Haladu, mutumin da ya ke girmamawa kamar mahaifinshi, mutumin da yaje bi sau da kafa, baba ma yake ce mishi, shine yake so ya ga bayanshi? Me ya mishi haka? Zaid ya juyo ya kalli jawad yace u knw someone by d name Haladu? Kai kawai ya girgiza mai Alamar, Eh, Zaid ya kalli Officer yace you guys shud go get Dis Haladu of a guy, or i will, nd if i do i will be d one to kill him, DPO yace no sir, lets do dis d right way, ka bar hukuma tayi maganinshi, Zaid yace hukuma ai bata hukunta babban mutum kamar Haladu, nasan zaayi cukucuku a barshi ya fita, DPO yace na tabbatar maka wannan case dib bazaayi cukucuku ba, don daga sama aka kira mu, daga chan Lagos aka kiramu, kaga kuwa magana na hannun manya, dole a saka Haladu behind bars, Good inji Zaid, Nan take aka bada order din aje a zo da Haladu, motoci 3cike da yansanda suka tafi chapko shegen. Ba kuma su sha wahala ba gurin gane inda yake, suka nema ya bisu a hankali yaso kawo musu gardama, nan wani police mara mutunci ya chafko wuyarshi, aka saka mai Ankwa aka tasa qeyarshi sai police Station, Haladu ya kalli sergeant yace waya baku damar ci mun mutuci gaba mutane haka? Do u know who i am? Jawad ya fito ya kalleshi yace Baba me na maka kakeso kaga bayana? Me na taba ka? Where did i ever go wrong? Alh Haladu yayi mamakin ganin Jawad, duk a zatonshi an kashe shi, yace forgive me Jawad, wallahi ban taba sonka ba, duk abun da nake maka munufurci ne, zuwan ka NNPC ka min illa babba, ka kwace min matsayina a gun gwamnati, da maaikata, komai sai dai a ce Jawad, ka fara dakusar min da tauraruwata da ta haska diniyan nan, duk inda ya kamata aga Haladu Maidala ba a ganinshi saidai aga Jawad Zalani, Alhalin nafi Shekaru 20 ina aiki a wannan Maaikatar, shisa nace kawai bari na ga bayanka, Jawad ya kalleshi cikin tsana yace its not my fault dat m more hardworking dan u, Hassada ce matsalarka, da ace ka gaya min haka da na bar maka aikin kwatakwata, don mu ba matsiyata bane, Jawad ya juya ya fita daga Office din, Zayd ya kalli DPO yace sunyi filing case akanshi, so sun makashi kotu, nd kuma kar a bada belinshi har lokacin, Alhaji Haladu yace Noo, pls dont do dis to me, Zaid ya kalleshi galala yace; this is wat u get wen u mess with a Zailani. Cambridge England A hankali ya bude idonshi, ya sa hannu ya shafa kanshi, qaton bandage ya ji, nan Dr ya shigo tare da mutumin da ya buge shi,You are finally up inji Dr, murmushi kadai Amar yayi, What happened? Last i check i checked i was brot here, dr ya mai bayanin duk abun da ya faru, tare da gaya mishi yanda aka sha wahalan neman jini, da kuma yarda yaruwarshi tazo aka bada jini, da sauri yace who? Dr yace she said she's yo relative, she was here earlier but she left after being sure that she's all okay, da sauri yace did she leave a message or something?Yes she left her number incase something came up, may i have d number, Dr ya bude file dinshi ya ba Amae number, ganin sunan Islah ya fito kan wayar yasashi cixge drip din hannunshi,yace i gotta go, Dr yana kiranshi amma be tsaya ba, sai da ya bar Asibitin. Straight Cambridge University ya nufa. ******** What? Kika ba wannan mugun jinin ki? Inji zaineema da ta tsani Mu'ammar don Islah ta gaya mata waye Mu'ammar a gareta, Islah tace Eh zaineema, he was running outof Blood, nd kuma ba inda ba a nema O- ba, ba a samu ba, so i helped, Zaineema xatayi magana sukaji ana kwankwasa kofar, islah ta tashi ta bude, ganinshi tsaye ya sa ta mamaki, a ranta tace wato ya warke kenan? Islah nagode, Allah ya saka miki da Alheri, naji dadi sosai, haka ake so ka zama mai yafiya idan aka maka abu, dis shows dat u'v forgiven me, dakatar dashi tayi ta hanyar daga mai hannu, tace haka mukayi da kai? Kar ka ga na maka donating blood ya sa ka fara jin dadi, ko ka yi tunanin na mance abun da ka mun, to ka sani har yanzu ina jin haushinka, har yanzu ban son ganinka, har yanzu na tsaneka, it doesnt change anything. taimakon ka kawai nayi, ko ba kai ba naga wani na neman taimakona na zan bashi, don na gaji taimako wurin Kakata, Islah me zanyi ki yafe min? Wallahi na kamu da sonki, ta tabe bakih tace shisa ake so idan mutum zaiyi abu ya dinga tunanin abunda zai faru Gaba, dubeka yanzu u look miserable, u left me Ya Amar, yace M here now, tace too late, ka koma gurin hanifar ka, yace haba Islah ya kike magana Haka? Kar ki manta hanifa matar wani ce, ba kyau, islah ta tabe bakih, tace ka manta soyayyarku? Har shan jinin juna kukayi saboda shaukin so, Amar yace kar ki maida hannun agogo baya, ni da hanifa mun zama history, Hanifa mace ce, ta dade da zubar da wannan digon jinin months ago gurin period dinta, nd u knw wat matters d most now? I hav ur blood running through my veins, shine abunda yafi muhimmanci gareni a yanzu. _Bibilicious Biebee_ 5⃣5⃣ 🏡Gidan Gandu🏠 by 💕Biebee Isa💕DonAllah Islah ki bani wani chance, wallahi ba zakiyi nadama ba, We'll start afresh, we'll build our home, a new life here, saboda karatunki m willing na xauna a nan har sai kin kammala, i wont cut u off, jus gimme ds one chance, Islah ta kalleshi galala, tace ba ka da abun da zaka ce min, ta shige ciki tare da banko kofah. Ran Mu'ammar in yayi dubu ya baci, ya zaayi ya tsaya yarinya kamar Islah ta dinga wulakanta shi? Amma kuma be kamata ya ji haushi ba don laifi ya mata take hukuntashi, but Dole zai koma Naija cikin week dinnan, don ya san Tsoho kadai ne zai daidaita tsakaninsu, amma ta ya zaije ya samu tsoho da wannan zancen? Da wani ido zai kalli Tsoho? Ai ido da kunya, but InshaAllah zai kokarta ya je dai cikin satin nan. ****** Islah ina tunanin abunda kike ma Ya'amar is too much, wlh naga yayi nadama, har ya fara ban tausayi, kinsan wani bazai taking nonesense dinki ba, amma shi tunda ya san shine me laifi nd he wants to make it up for u, beyi fushi ba, amma shawara zan baki, ki haqura haka nan, ki zauna da mijinki ki manta da komai, Islah ta kalli qawarta zaineema, tacd Zainee what he did cant be forgiven dis soon, Zainee ta tabe bakih tace A dai bi a hankali kar garin jan Aji ajin ta tsinke, Islah tace haba dai ai wuce naaan... Kaduna Zaid da Maysah sukayi shirin dawowa Abuja, har bakin mota jawad ya rakosu, ya rungume Zaid ya na mai godia sosai, Zaid yace dont be silly bro, kar ka mun godian komai, Maysah tace Ya Jawad a kula min da kanwata, lalala matata ce kanwarki? Tace eh mana, na bata 11days, yace bawa ni tace ka tambayeta, ya maqe kafada kamar wani yaro ba wani, wayon yayi yawa, ya zaayi ku girmi miji kuma ku girmi mata?Zaid yayi daria, yace Kyaleshi kinji Ruma, shiga mota mu tafi kar muyi dare, ta shiga mota zaid ya ja motar suka bar haraban Asibitin, jawad na ta daga musu hannu har suka fice, shi kuma yayi hanyar Dakin da aka kwantar da Fadila. _Bayan kwana 10_ Amal ce ta shigo dakin da basket a hannu, Jawad yace su Mummy Bonbon sai a juya a koma gida don An sallame mu, tace barka, wato kaima sunan nan ya shiga bakinka koh? Yace ehmana tunda baby haka take ce miki nima haka zan dinga ce miki, fadila na jinsu bata tanka musu ba, Amal tayi daria tace, Toh zaman me kukeyi? Eh discharge letter zaa kawo mana sai muyi ta tafia. Tace ok, suna zaune sai ga nurse tazo, Jawad yace tasa wasu attendants suzo tayasu kai kaya mota. Wata nurse ta nurse ta shigo da wheelchair, Jawad yace wannan fah? Nurse din tace na patient ne, za ta hau a kaita mota, jawad ya zabga mata harara yace matata ba gurguwa bace, we dont need it, jawad ya nade hannun rigarsa ya sabi fadila sama kamar wata baby ko kunyan Amal be ji ba yayi waje da ita, ya na tafia yana cewa baby gida zamuje kinji? Ta murguda bakih tace ai naji komai ko mallam? Yace wai idan bakiji bane sai na qara fada miki. Ta turo bakih, ya duqa yayi kissing dinta, tace ya jawad wats dis? Nan ya dan karkata ya bude back seat, yace kar ki daina murguda min bakih ki gani. Ya kalli Amal dake ta musu daria yace Hajia muje koh?tace ina zan bi wadannan fightlovers din? Kar ka damu da mota nake zan bi bayanku? Yayi daria ya bude driver seat, yace kinsan kawar taki yar rigima ce, ya dan kalli Fadila ta ko galla mai harara, yayi daria ya shiga motar. ****** Tun bayan dawowansu gida, jawad Ke kula da matarsa, har Amal tace zata samo musu mai aiki Jawad yace kar ta damh, its his duty to take care of his wife, musamman aka bashi break a gurin aiki, sun ma kori Alhaji Haladu a aiki don ana Zarginsa da Murder Case, Jawad ya na kula da fadila, ita kuwa sai Shagwaba take zuba mai san ranta, shi kuma yayi ta lallabata yana biye mata, don jin ta yake kamar jinin cikin hantarsa, A zaman da sukayi a asibiti ne ta fahimci cewa Jawad na da saukin kai, da kuma barkwanci, uwa uba ga iya Soyayayh.Wani azababben sonsa ke shigarta, har tana jin Jawad cikin ranta. Maiduguri Tsoho ya kura ma kofar parlornsa ido yana so ya tabbatar da idonsa ba gizau yake mishi ba, Mu'ammad da ya kasa karasowa ciki saboda kunya ya zube guiwa bibbiyu yana hawaye, Shi din ne inji Tsoho, Amar ne, tsoho ya kauda kansa gefe, da rarrafe Mu'ammar ya qaraso cikin parlorn ya kama kafaffun tsoho duka yana neman gafararsa, Tsoho ka Yafe min, na tuba, lh na tuba, ba zan sake ba, kayi min rai, Tsoho na da saurin karaya, ga shi kuma yana son jikan sa sosai, nan da nan ya ji tausayin Mu'ammar, ya dagoshi ya rungume, Amar, ba ka kyauta min ba, Amar yayi saurin daga kai, na sani tsoho, shisa nake neman gafarar ka, Tsoho yace na yafe maka. Amma ka gaya min dalilinka na barin gida, Abunda Mu'ammar ya gaya ma Islah shi ya kara gaya ma Tsoho, tsoho ya jinjina kai, yace ba kyauta ba, in banda wauta irin taka nisa da gida zne zai sa ka manta soyayyar wata kuma ka kuma fara soyayyar wata?yanzu kana sonta ita islahr?da sauri Amar yace fiye da komai tsoho, kuma gashi kafin dawowarka na tura ta karatu, Mu'ammar yace karatu har ina? Tsoho yace kusa daku chan Ingila, muammar ya jinjina kai, sam be nuna ma tsoho ya ga Islah ba ko ya san inda take ba. Tsoho yace ka tashi kaje, zanyi shawara. Mu'ammar ya mike ya rungume tsoho yace Nagode. Ya fita, sai da yaje dakin Hajia Ama da duk sassan dakinta ya gaidasu duk suna mamakin dawowarsa da kuma sauyi da yayi na zuwa gaishe su, kafin ya shiga Sassan Umma hajja da Sassan dakinta duka ya gaishesu, suma dai mamakin Shi sukeyi. Sassan su ya nufa wato sassan hajia Babba, ba ta nan taje sunan jikar wata kawarta, A kofar parlor yayi Sallama tare da kutsawa ciki, Hanifa ce zaune kan carpet da alamun ta ji sauki kafar ta warke, da sauri ta kalli wanda ya shigo tace Yaya Mu'ammar? Murmushi ya mata a yanxu banda so na yanuwantaka, ba wani son da yake mata, ita ma din haka don ta maye gurbinsa da Zayyad, tace sannun da zuwa, yauwa Hanifa, ina mutan gidan? Wallahi sunje suna, me ya sameki a kafa? Tayi murmushi tace wlh turgudewa nayi na dan goce anma naji sauqi sosai, Allah sarki ina maigidan naki? Tace yanzu ya fita, Bilkisu ce da Suraj sukayi Sallama, Ganin Mu'ammar tsaye yasata qarasawa da gudu, oyoyo ya'amar, mu'ammar ya dagata sama yana juyawa, oyoyo lil sis i missed u, me more bro, Mu'ammar ya ajiye Bilkisu ya miqa ma Suraj hannu don suyi musabaha, suraj yayi kicinkicin da fuska, bilkisu ta mishi Alama da ido, haka dai ya daure ya bashi hannu, suja gaisa, be yarda Mu'ammar yaja shi da fira ba ya fita waje don har yanzu yana jin haushin abunda ya ma qanwarsa. Kafin kace kwabo magana ta zagaya Gidan Gandu Mu'ammar ya dawo. Da labari ya iske hajia babba a gidan suna dole ta musu sallama ta dauko hanya don ganin Jikanta.. Abuja Sir, Senior Consultant na neman wa yanda suka gama housemanship, sakon da ya iske Zayd kenan a office dinshi Yace okay, gashi nan xuwa, ya miqe Ya nufi Conference room na meeting din Doctors, Senior Consultant na nan tsaye ya na Congratulating dinsu akan gama programme dinsu da sukayi for almost a year, zai gaisa dakai sai ka fada mishi sunanka, da aka zo kan Zaid, ya bashi hannu suka gaisa, yace i am Dr Zailani, Mutumin ya kura ma zaid ido, yana son tunano sunan, yace Dr Zailani as in Dr Zaid Zailani? Xaid ya yi murmushi yana mamakin yanda akayi ya san sunanshi Zaid, don duk asivitin dr Zailani ake kiranshi dashi, yace yes sir, Dr james yace are u married? Zaid yace yes sir, Dr yace after dis, meet me in my office, Zaid tace ok sir. ****** Zaid zaune gaban Desk din Dr James, Dr James yace Dr Zailani, ina so muyi wata magana dakai, but m not sure dai, but before dat whats d name of ur wife? Ba tarw da Zaid ya kawo komai a ransa ba yace Rumaisah Abubakr Zailani, dr james yace ohh, daman nace m not sure, sorey for d diaturbance u can go, Zaid yace no problem sir, but why dd u ask? Dr James yace 2weeks back akwai wata da tazo private hospital dina da daddare bearing d name Badiyya Zaid Zailani, Gaban zaid ya yanke ya fadi, i am familiar wth hausa names but bantaba jin irin sunayenta ba, dy are unique, shisa da kamin introducing kanka as Dr Zailani i tot she's uo wife or ur sister. Zaid da zufa ya shiga tsatsafo mai yace Dr, Me ya sameta? Was she sick? Dr ya tabe bakih, yace d girl is too arrogant she dint listen to me wen i was advicing her about HIV and AIDS, Zaid ya xaro idanuwanshi baki na rawa yace is she?? Dr James yace Yes She's HIV positive. Luuuu Zaid ya fadi sumamme. 56★Gidan Gandu by Biebee Isa Da sauri Dr James ya tari gaban Zaid, ganin idanuwansa bude ya sashi zaton ko mutuwa yayi, ya dagoshi yaga jikinsa da nauyi, ajiyar zuciya ya dake da ya lura akwai rai jikin Xaid, sai a sannan ya lura ashe ba suma xaid yayi ba daskarewa yayi lol, fiffita ya shiga yi ma Zaid, hawaye kawai ke sunturi a idon Xayd, nan Dr ya fara zargin wani abu, ko dai badiyyar matarshi ko yaruwarsa? Ya dan kalleshi a sanyayye yace Zailani let me get u help, Dr na fita, Zaid ya sulale ya bar office din Dr James, yana hada hanya yana tangartangar kamar xai fadi ya nufi motarsa, ya ma rasa tunannin da xaiyi, ya fincika motarsa sai gida, a hanya Zaid ya sha kwalbar giya ta kai hudu, irin gudun da zaid ke shararawa ya wuce misali, fuskar shi bacin raine zallah, Allah kadai ya kawo Zaid gida lafia, be ma iya jiran megadi ya bude mai gate ba ya fito ya shige, tun daga Gate Zaid yake kwalla ma Diyya kira har ya shigo parlo, Badiyyan da yanzu tayi baqih ta rame ta ji kiran xaid agogonta ta kalla ko 1 beyi ba, lafia toh ya dawo gida yanzu? Ta miqe tazo parlo, da karfin hali tace swthrt ka dawo, tayi Yunqurin Rungumeshi, Fayau ya taske ta mari, ya qara marinta, cikin ihu tace Zaid me na maka ka tsaneni haka? Cike da takaici yace me kika man? Har kina da bakin tambayan me kika min? Ya shiga kwallo da ita ta na kuka, duka ko ta ina yake mata, da hannunsa da kafar sa, harda su nushi. Tunda tayi parking tasan cewa gidan nan babu lafiya, da sauri ta ftp tayi cikin gida, da gudu ta qarasa ta riqo Zaid, Haba Yazayd, kayi haquri, xaid ya daddage ya ture Maysah iya kar karfinshi ta fadi kasa rajagab, ya cigaba da cin uban badiyya ta kwala ihu. Maysah bata daddara ba ta miqe ta qara nufoshi tana jan hannunshi, yana juyowa ya kamtse ta da marih, ya ja hannunta ya wurgata dakinshi, yace stay outta dis, ya dawo yana cire belt din jikinsa ko a haka ya bar badiyya ta ci duka, Zaid ya shiga laftar badiyya, a yanxu kasa kukan tayi, cikin tsawa yace ni kika cuta badiyya?ni kika shafa ma HIVand AIDS? Da sauri Badiyya ta dagi ta kalleshi, yanzu ta gane dalilin dukar nan, tana mamaki ya akayi Xaid ya gane, tayi karfin halin cewa Myzayd, kayi haquri pls, we can spend d rest of our lives together, Dr yace if we can abide by d rules we are safe, Zaid pls forgive me, we can live long, Akwai hanyar da zamu morewa rayuwa nd even have kids of our own, Ya zabga mata belt a gadon baya, ta saki ihu, Allah ya sawwaqe na, ke ki haifa man yara? Allah ya kiyaye Mazinaciya ta haifa min yaro, ni ba dan iska ba, ban taba Zina ba, Diyya tayi wani murmushi tace yes kai ba mazinaci bane, Amma kai mashayi ne a wurin Allah daya muke, so gwara ka sakko mu rufa wa juna asiri aikin gama ya gama, yau ko sai kin san kin auri mashayi dan giya wani nushin da Zayd ya ma Badiyya a baki sai da bakin ya fashe hancin ya fara habo, ya yarda belt din ya hau ruwan cikinta na SAKEKI, BADIYYA SAKI 3 sai dai kanjamau ya kashe ni da na cigaba da zama dake, ya dinga jibgarta yana nusarta ba sassauta wa,. Rumaisah ta fito da gudu fuskarta yayi jaaa, idonta cike da hawaye, ta gama jin komai, kuma idan ta bar Yazayd zai iya Badiyya, Iya karfinta ta tattaro Zaid jikinta, da qyar ta iya turashi daki ta kulle, ke zabin tsoho zo ki budeni kafin na hada dake, kizo ki budeni, Maysah ta ki kulashi, tazo gurin da Badiyya ke kwance ta na nishi sama sama, tace Aunty Badiyya Kiyi kokarin tashi na kaiki Asibiti, Badiyya ta girgiza kai na, tace pls Maysah ki yafe min, kar ki bari Zaid ya rabu danih, ba ya cikin hayyacinshi ya sakeni, Daga nesa Yace kutumar Uban da yace ba cikin hayyacina na sakeki ba, na sake ki don uwarki, ke zabin tsoho ina tausayinki idan bakixo kin budeni ba. Ke kuma badiyya na fito na iske ki wlh sai na kasheki, ki bar min gida while u still can else gawar ki xa’a fidda, da sauri Maysah tace Bakida kowa a Abuja? Badiyya tace kira min mum a waya pls, Maysah ta dauko wayyar Diyya ta kira mamar diyya ta sanar da ita diyarta ba lafiya cikin 15mins sai gashi sunzo ita da wani mutume sun kwasheta sun tafi. Allah ya raka taki gona inji maigadi. ***** A hankali ta tura kofar a zatonta bacci yakeyi don taji shi shiru, chan ta ganshi maqale ya hada kai da guiwa sai kuka yake tayi, Maysah na kuka ta qarasa gurinshi, ta rungumeshi, a tare suka sake fashewa da kuka, cikin kuka yace Zabin tsoho tawa ta kareh, I am HIV+, banda amfani, i got married to a whore, wallahi bansan ya akayi na aureta ba, Ki ce ma su tsoho su yafe min, tawa ta qare, Gobe ki koma chan Maiduguri, da sauri ta girgiza kai tace ba inda zani, i will be right here with u, m not going to leave you, Zaid ya tureta da karfih, are u in ur ryt senses? Ko baki gane ba? Cewa nayi ina da kanjamau, tace yes na jika na gane, kana da kanjamau kuma ba zan barka ba, in yaso ka shafa min kanjamau din sai mu xauna na tare in yaso mu mutu rana daya. Zaid ya fincikota yayi hanya waje da ita ya yasar da ita a kasa, yace da alamu baki da hankali, Ya nuna ta da yatsa wat u are trying to do is a suicide, stay away frm me, ya juya daki ya sa key ya fashe da kuka… PARIS, FRANCE Suna isa Hotel dinsu na Paris Las Vegas Hotel suka nufa dakinsu a gajiye, ta kwanta kan gado, yazo zai fado mata tayi saurin miqewa ta bata rai, shi ko sai dariya yake mata, yadai lilsismeera? Tace wlh nagaji da yawa bigbrosamir, yau mun sha yawo, ni gaskia ba inda zamu kara fita, kullum sai fa mun fita, yace lallai kincika laziness, gashi ko _EIFFEL TOWER_ ba muje ba, tace wlh ba za mu ba, nagaji yace yarinya baki xo paris ba kenan in har ba kije eiffel tower ba, ta tabe bakih tace yo ni ina ruwana, ya janyota yace oya zo na miki massage, ya dinga mata tausa ya na bata light kiss,ya na neman wuce gona da iri ne wayarshi tayi kara, ohh shit, ita ko Amira sai dariya take mai tana gwalo, ya harareta ya dauki wayar, yace d only mistake i made was calling u da nazo paris, Suraj yayi daria, yace kai lover boy a dawo gida hakan nan, Ina zan dawo gida ga lilsis nan ta mantar dani ku, muna cin karen mu ba babbaka, suraj yayi daria yace I dont blame u kuna ParisCity of love. So ya kake ya kanwata? Samir yace gatanan ina mata massage, suraj yace kai shege nima fa ina da matana kar ka min wani Iyayi, Samir ya fashe da daria, so whats happening over there? Suraj yace so many things has happened yanzu ma haka muna Maid, Samir yace me ya faru? Is everyone okay? Da sauri Amira ta miqe ta kwace wayar a kunnen samir, tace halo Ya suraj, is everyone okay? Eh qanwata, a long lost family is back, tayi daria tace Ya Mu’ammar? Yace yes, tace finally, nd hanifa ta karya kafa, amma da sauqi, fadila kuma last2weeks Barayi suka shiga gidan su suka harbeta, Amira ta saki ihu, yace dont worry, taji sauqi itama, tace We are coming home gobe goben nan, suraj yace dont bother lil sis duka sun ji sauqi, duk sun warke, ku cigaba kawai da honeymoon dinku we are all fine, tace Aa wlh, ai hankalina yayi gida, sai munzo dai yayi daria yace gotta go kar mijinki ya zageni yace na zigaki, tsoho na kirana byebye, ka gaida minshi, to xaiji, Samir ya kalleta yace bangane zamu koma gida gobe ba?tace beht so many things happened whyl we are away, har fadila aka harba fa, ya zaro ido tace but da sauqi, bigbrosamir hankalina yayi gida, i want to go home, i just want to see for myself everyone is ok, in yaso daga baya sai mu dawo, pls yasamir, ya rungumeta yace anything for u my love, Gobe zanje naga if its possible mu koma gida a goben, if not sai na sake mana processing tafiar tayi tsalle ta rungumeshi tare da bashi hottkiss tace i love u bigbrosamir yace love u too lilsismeera. Maiduguri Baba Hassan,Hussaini da baba Gambo, Baba Mudassir da Baba labaran da Baba Umar a gefe, Mu’ammar zaune a kasa kanshi a kasa, jikinshi yayi sanyi matuqa ya na jiran hukuncin da zai yanke game dashi. Tsoho yayi gyaran murya yace Mu’ammar, na yi shawara da iyayenka gasu nan. Suraj yayi sallama duk suka amsa mai, Tsoho yace yauwa surajo kaima zauna, jikin suraj yayi sanyi don yasan taron nan na Islahulkhair ne, ya samu guri ya zauna kusa da Mu’ammar. Tsoho yace madallah. Yauwa kamar yanda nake ce maka Mu’ammar, na yanke hukunci akan ku kai da Islahulkhair, a komai da zanyi ina kokari na kamanta adalci tsakaninku kar daya da ga cikinku yace an kwareshi ko ba a kyauta mai ba, tafiar da kayi ka kware Islah, ka shiga hakkinta, a yanzu kuma ba zan yarda a qara shiga hakkinta ba, Suraj kafin tafiar Islah sai da muka yi yarjejeniya da ku cewa idan Mu’ammar ya dawo to karatun Islah a kasashen waje zai tsaya, ko da final exams zata rubuta, haka ne?suraj ya hadiye miyau yace haka ne Tsoho, tsoho yace to madallah, idan aka ma Islah haka an qara shiga hakkinta, ba wai na janye wannan batun bane, don Gobe ma nakeso ka fara shirin tafiarka Ingila zakaje ka taho min da Islah kagane? Suraj ya gyada kai cikin rashin dadi eh nagane. Ya kalli Mu’ammar yace Islah zata cigaba da zama matarka bisa sharadi, Mu’ammar ya dago da sauri tsoso yace eh sharadin kuwa shine Sai ta yarda da kanta cewa Zata cigaba da zama da kai a matsayin mijinta, idan bata amince ba dole zan raba Aurenku, kuma ta koma ta cigaba da karatunta, Mu’ammar ya kalli tsoho cikin tashin Hankali.. 5⃣7⃣ 🏡Gidan Gandu🏠 by 💕Biebee Isa💕Tsoho yace Eh Mu'ammar, dole sai da amincewarta zata cigaba da zama dakai, idan ko ta ce bataso banda na wani zabin da ya wuce na rabaku, ka fahinta? Zufa Amar ya fara ko ta ina, yasan babu yadda Islah xatace tana son zama dashi, ya san ta tsaneshi, idan tace ba tason shi ya zai rayu ba ita? Tsoho yace ku tashi ku tafi na sallameku, Mu'ammar ya miqe kamar wanda kwai ya fashewa a ciki, Suraj sai da ya dan ji tausayinshi, Amar ya shige daki ya fada gado ya fashe da kuka wiwww kamar wani mace, Suraj ya shigo dakin ya dafa shi yace Mu'ammar m still mad at u for What u did to my sister, but d choice is'nt mine to make, idan ta amince zata cigaba da zama dakai to falillahi Hamd, idan Kuma ba ta amince ba ina so ka rungumi kaddara,i want d best for my sis, Gobe InshaAllah zan fara processing visa in an ci saa zan samu na tafi kwanan nan don dawowa da ita, shawarar da zan baka shine ka dage da Addua. Mu'ammar yayi murmushi yace Nagode suraj, i knw i've wronged u all, DanAllah ku yafe min, Suraj yace ni na yafe maka, Yace Nagode. Suraj yace bari naje naga babynah, Mu'ammar yace dadin abun ma ina da nawa babyn, suraj yace a samu dai a shirya, Mu'ammar yace kar kadamu lokaci ne. 5⃣7⃣ 🏡Gidan Gandu🏠 by 💕Biebee Isa💕Tsoho yace Eh Mu'ammar, dole sai da amincewarta zata cigaba da zama dakai, idan ko ta ce bataso banda na wani zabin da ya wuce na rabaku, ka fahinta? Zufa Amar ya fara ko ta ina, yasan babu yadda Islah xatace tana son zama dashi, ya san ta tsaneshi, idan tace ba tason shi ya zai rayu ba ita? Tsoho yace ku tashi ku tafi na sallameku, Mu'ammar ya miqe kamar wanda kwai ya fashewa a ciki, Suraj sai da ya dan ji tausayinshi, Amar ya shige daki ya fada gado ya fashe da kuka wiwww kamar wani mace, Suraj ya shigo dakin ya dafa shi yace Mu'ammar m still mad at u for What u did to my sister, but d choice is'nt mine to make, idan ta amince zata cigaba da zama dakai to falillahi Hamd, idan Kuma ba ta amince ba ina so ka rungumi kaddara,i want d best for my sis, Gobe InshaAllah zan fara processing visa in an ci saa zan samu na tafi kwanan nan don dawowa da ita, shawarar da zan baka shine ka dage da Addua. Mu'ammar yayi murmushi yace Nagode suraj, i knw i've wronged u all, DanAllah ku yafe min, Suraj yace ni na yafe maka, Yace Nagode. Suraj yace bari naje naga babynah, Mu'ammar yace dadin abun ma ina da nawa babyn, suraj yace a samu dai a shirya, Mu'ammar yace kar kadamu lokaci ne. Kaduna Ya jawad dan Allah ka shirya ka tafi aiki, yau 2 weeks kenan rabon da kaje aiki, jawad da ya shagala yana kallon fadila tana mai magana cikin yanayi na shagwaba, kamar kar ta daina, ganin yayi shiru ya kura mata ido, ta turo bakih tare da shagwabe wa, shine ka min banzan ina ma magana ko? Da sauri ya girgiza kai yace noo baby, i rather stay at home with u, dan go to work, on the contrary people want me dead, so gwara nayi zamana na kula da mata kar su sa kiyi takaba, coz u'll never get a hot guy like me when i die ya fada tare da kashe mata ido, fadila ta fashe da wani kukan da ita kanta tasan na shagwaba ne tana turo bakih, duk ya tariyo ta jikinsa yana yi shiru baby, tell me wht u want, a shagwabance tace Yaya ka koma bakin aikinka, yace ohh baby, baki ga so suke su hallakani ba takan aikin banza, su kudih ya dama, ni retire ma zanyi, ki kyalesu kawai, ina da kudin da zan kula dake har karshen rayuwar mu, i've gathered enough, ta fara bubbuga kafa tace nidai ka koma aiki, ya ce fine zan koma, but on one condition, tace anything yace ki kalleni cikin ido kice kina sona, ta turo bakih tana kallonshi, ya daga kafada yace toh kar kuma ki dameni da zuwa aiki, ba aiki, da sauri tace Ina sonka, I love you Yajawad, ya Rarrafo gunta yace sbd naje aiki kike fada min haka? Ta girgiza kai tace aa, saboda ina sonka, i love u with all my heart, Jawad ya sake ihun murna ya daga fadila sama yana juyi da ita, ita kuwa sai daria take tayi. Abuja Ta shiga kwankwasa mai kofah, Yazayd don Allah ka bude kofa, kayi breakfast, nd u are late for work, Yazayd donAllah ka fito, m worried about u, yana jinta yayi shiru, ya sha giya ya kai kwalba 50 daga jiya zuwa yau, amma bacci yaqi zuwa mai, yanda ya ga dare haka ya ga rana, Maysah kuwa da qyar ta samu bacci ya dauketa a dareb jiya, Yazayd don darajar Allah da manzon sa ka bude, tsaki ya buga, yace ke xabin tsoho kina shiga rayuwata, ki tafi i dont need u, tace naji just open up, ya rarrafo ya bude dakin, Maysah tayi saurin fadawa, duk warin giya ya cika dakin, amma hakan be hanata rungumeshi ba, tana kuka, shima kukan yakeyi, ta ja hannun shi ta wurga shi toilet ta dauko towel ta mika mishi, tace Kayi wanka, ya samu kanshi da bin umarninta, kafin ya fito ta gyara dakin, ta share ta kunna turaren wuta, ta kunna AC, ta ciro mai kayan da zai sa, yana fitowa ya je ya sa wani Jallabiya, tace Yazayd ga kayanka fa a kan gado, ba office zaka ba? Yayi dan tsaki yace ba inda zanje, ya ciro giyarsa ta karshe ya fasa sai sha, tayi tsalle ta fincike, tace shikenan mutum gani yake giya ce maganin matsalolinsa? Kallonta yakeyi yace ke zabin tsoho bani? Tace ba zan bada ba, ko tsoro vata ji ba ta shiga toilet ta tutular da giyan a sink, ya kalleta cikin takaici, ta qaraso gurinsa ta dafa shi sassauta murya tace Ya zayd what happened to u? U look miserable, da karfi ya tureta, what happened to me? I am HIV + dats wat happend to me, What are u even doing here? I tot i told u to leave? Yazayd bazan barka haka ba, nace zan zauna da kai a haka, ya kalleta da sauri, yace ke wai bakin sa meye HIV ba ko? Tace wlh ba sani, cutar da ke karya garkuwar jiki, Yazayd its not d end of d world, u can get treated, please muje Asibiti a rubuta maka magani, idan yaso sai kayi taking preacution nd u'll be alive and healthy, ya kalleta ya watsar yace i dont need any treatments, m dying anyways, tace Yazayd yace kee fita ki kyaleni, da karfi Yace ki fitaaaa, da gudu ta bar dakin sakamakon kukan da ya ci karfinta, ya bi bayanta da kallo, a hankali yace tausayinki nake zabin tsoho, i cannot ruin yourlife, you are still young and innocent, ba zan yarda rayuwarki ta kare kamar yadda tawa zata kare, na so zama dake har karshen rayuwata, don na nuna miki So da Kauna, na nuna ma tsoho Zabin shi Alheri ne, na nuna ma Kowa Cewa Kece Cikon Farincikinah, amma dole zan rabu dake, sabida ina sonki, Ina sonki Ruma, ya sake fashewa da kuka ya fada kan gado yana yi... 3 days Later Cambridge England Mamaki ya cikata ganin Ya Suraj a doorstep dinsu, da azama ta rungumeshi Yasuraj, nayi kewanka da yawa shima ya rungumeta, Islahulkhair kinganki haka kika koma? Tayi daria tace Yaya shigo mana ta ja hannu suka shiga, yace Islah ki shirya gove zamu wuce Naija, ta dago kai ta kalleshi, why? Yace Tsoho requests for ur presence, mijinki ya dawo!ta tabe bakih, yace bakiyi mamaki ba, tace yes coz nasan ya na nan, ta kwashe komai ta gaya mai ya jinjina kai, yace toh tsoho yace ba zai shiga hakkin ki va, zabi zai baki, so u choose wisely, tayi murmushi tace i know what i want. Bayan kwana 2 Maiduguri Islah durkushe gaban tsoho yace yauwa Islahulkhair, na aika a kira su, ayi komai gaban kowa, kar ace na danne hakkin wani, bazan matsa miki ba, abunda kikeso shi zaayi, idan ba kyason zama da Ammar zan sashi ya sakeki nan take yanke, zaki cigaba da karatunki har na zabi miki wani mijin da na ga ya dace dake, don ba zan yarda da zaman ki haka kurum ba, dole ki sake aure, amma kamar yadda kika sani, ba sauran Samari a gidan nan duk sunyi aure, dole Me aure zan zaba miki a cikin dangi, toh ki Zaba abunda kikeso bayan kinyi tunani, kar ki bari fushi ko daukar fansa ya kaiki ya baroki, Gaban Islah ya fadi, a ranta tace zama da kishiya? Ganin yan cikin gida sun fara shigowa ya sa Tsoho yin shiru. ******** Mu'ammar na so ya hada ido da Islah amma ta dauke kai, ta qi Kallonsa, so yake ya mata fuskar tausayi ko zata ji tausaynsa, cikin kwanan nan ya kasa bacci fargaba ne fal ranshi, ya zaiyi idan ya rasa Islah? Jin Tsoho yace toh Islah, Wani hukunci kika yanke game da Mu'ammar, kin amince zaki zauna dashi a matsayin miji ki koma dakin ki? Ko kin amince a raba aurenku wato ya sakeki? Wannan ba zabina bane, zabin kine, muna sauraronki. Islah ta hau tunani, Amincewarta na nufin ta bar karatunta na Cambridge, karatun da ta ci buri da shi, Baba hassan ya katse mata tunani yace khairi ke muke jira, ta dago kanta a hankali ta fara kallon iyayenta, da kawunninta da gwaggoninta da yayyunta ta kalli tsoho, sannan ta sauko da idanuwanta kan Mu'ammar, a lokacin Mu'ammar idonshi kulle yake, yana karanta duk adduar da ta zo mai bakih. Ta kura mai ido sosai duk abubuwan da ya mata suka shiga dawo mata, tace Tsoho Ina so na koma dakina, ina so na cigaba da zama da mijina, Ina so na samu Aljannata ta sanadiyar YaMuammar, na haqura da karatun, duk dakin a ka dau Alhamdulilah, Mu'ammar da ya daskare zaune, ya kasa tantance me kunnuwansa suka jiye mai, kamar a mafarki ya ke ji, a hankali ya bude idanuwansa fes a kan Islah, ya tabbatar ba mafarki yakeyi ba, Aiko ya takura ya saki Ihuu, yace Waiyoo dadi kasheni. Duk dakin a ka sa Daria har hajia babba sai da ta dara.. _Bibilicious Biebee_ 58...Gidan Gandu Gidan Gandu by Biebee Isa Mu’ammar be ji kunya kowa ba ya matso kusa da Islah ya riqe hannunta, yace i promise u, ba zakiyi Nadama ba, Ba zakiyi da na sanin zama dani ba, ya kafe ta Idanuwanshi, Islah ma ta kafeshi da nata idanuwan, daman ta dade da yafe mai, so take ta ja ajinta a matsayinta na mace shisa ta dan wahalar dashi kadan, kuma da alamu ta kamu da sonsa sbd yanda ta kafeshi da idanuwanta, da Alamun sun manta inda suke, duk parlorn aka kafesu ds idanuwa, Uncle Abbakar yace kai ku tashi ku bamu guri kun wani tsura ma juna ido, ina basu san tanayi ba, Manyan parlorn sukayi murmushi, Baba hassan yace Mu’ammar kuna iya tafia, nan ma shiru, sai da Hajia babba ta daga murya tace yan soyayyan burauba, to Tsuntsun Soyayyah ma yaci ubanshi. Islah ta miqe a kunyace tafita da sauri, da gudu Mu’ammar ya rufa mata baya duk yan dakin suka hau daria suna yaran Zamani sai abarsu. Hanyar Sassan Umma hajja tayi, tana sane yana biye da ita, ta share sai da ya sha gabanta tayl daure fuska, shi ko baki har kunne, ya riqo hannunta yace Thanks Angel, sunan da ya kirata dashi ya mata dadi da har bata san lokacin da murmushi ya subuce mata ba, ya matso daf da ita ya shafa fuskarta, tare da kai bakinshi kan nata, taso ta dan kara jan ajinta, amma sai ta share don Mu’ammar din ya fara bata tsausayi. Tsoho ya yanke shawaran Mu’ammar ya dauki matarsa ya tafi da ita gidansa na Zaria gobe, Baba Gambo yace tsoho ya maganar karatun ta? Tsoho yace toh wani karatu kuma bayan yarinya ta yarda zata zauna da mijinta, sai dai ya sama mata ABU zaria. Allah ya basu zaman Lafia Amin. A ranar su Amira suka diro Maiduguri, chan dare kuma sai ga Jawad da Fadila, dangi sai murnar zuwansu sukeyi, Tsoho kuwa yafi murnan ganin jikokinsa, Barin fadila da ta ji sauki sosai, Yanmatan su biyar, Hanifa Amira, Bilkisu, Fadila da Islah suka kulle kansu cikin dakin hajia Ama, ni banta ba ganinsu karkashin inuwa daya haka ba suna labarin arziki, sun burgeni matuqa da suka hada kansu, ba zaka taba cewa akwai wani sabanin da ya taba shiga tsakanin da ya daga cikinsu ba, Labari sukeyi suna kashewa suna dariya, ko wacce na bada labarin yadda mijinta ke ji da ita, Fadila tace Allah sarki Maysah, shes d only one missed here, bari na latsota ta hau IMO muyi VideoCall, Hanifa tayi daria tace sai kinsa taji haushi, Bilkisu tace kina so ta sa Yazayd kawota cikin daren nan, fadila tayi daria tace wayarta kashe take, Islah tace Allah ya so ta kam, yau da sai kun sa Yazayd tafian dare, duk suka yi daria. Nan Amira take basu labarin honeymoon dinsu na Paris suna ta kyalkyala daria. A gurin yan mazan ma haka suka su 4 suna labari, just like old times, dama sun kasance masu son junansu, sabanin da suka samu ne kwanakin baya ya sa suka bar kula juna, amma yanzu sun fahimci juna sun roqi juna gafara. Jawad ya kalli Suraj yace Wallahi gwanda da tsoho yayi hadin nan duk nafi ku jin dadi, Suraj yace wlh duk na fi ku dacen mata, Samir yace wlh i dont knw wat wud life be like idan ba Lilsismeerana a ciki ba, Mu’ammar yace bari na takaice muku zance Islahulkhairi ne heartbeat dina, duk suka fashe da daria, Zayyad yace wai Ya labarin Dr Zailani? Shiru ya boye, ko Maysah ce ta boyeshi, Jawad yace bari na latso mana shi mu mai tsiya, yace kashh wayar kashe take, Allah ya so ka Bros duk sukayi daria. Abuja Zayd ya rame yayi baqih ya jeme, ya fita hayyancinshi, kwananshi 4 kulle cikin daki, kullum Maysah Sai ta kwankwasa tana mai magiyar ya bude amma ko tankata beyi, sai ta jingina jikin kofar tayi ta kuka, yana jin kukan nan amma sai ya share, dama tuni tayi watsi da skuk dinta, Yau Tuesday zayd ya tashi da farar Safiyya ya tashi da wani irin fever, nishi sama sama kamar zai mutu, hankalin shi yayi matuqar tashi, sanyi yake ji sosai, nishin shi sama sama, Symptoms din kanjamau duk sunyi developing, Maysah ta fito taji yana wani irin tarih hankalinta ya tashi, Ta hau bubbuga kofar kamar zata balla kofar, yazayd ka bude kayi wa Allah ka bude min, ya so bude mata kofar amma bazai iya ba, baida karfin zuwa bude mata, hankalinta ya tashi, da sauni ta wawuri wayarta ta kunna, ta shiga neman layin Yaya Jawad. A lokacin yana tare da babynsa cikin mota, tana zuba mai shagwaba, yace Allah idan ina kiranki kina kin zuwa sai na kwasheki mun koma kaduna yau dinnan, tace Sorry baby, kawai sai mummy ta ga na fita da daddare? Ya murguda baki kamar yanda takeyi yace ba mijinki ya kiraki ba? tace sorry kaki babynah, da mun koma gida kaga daga ni sai kai koh? Da sauri yace to mu tafi gidan mana, tace haba ko 1 week bamuyi ba fa, kafin yayi magana wayarsa yayi kara, ko da ya duba Maysah ya gani, yayi murmushi yace ga matar yaya, ya dauka hello Sis Inlaw, cikin kuka tace YaJawad, yace Maysah me ya sameki? Tace yazayd ne, he’s bin sick, ya kulle kanshi for days, nd yanzu yana nishi sama sama, i can feel his heart beat yanzu haka, i’m afraid he’s dying, YaJawad ka taimaka, Cikin rudu jawad yace ina Maiduguri, but yanzu zan taho as fast as i can, gani nan zuwa, ki kwantar da hankalinki, he’s going to be alryt kinji, ya kashe wayan ya kalli fadila da ta tsura mai ido, yace baby ki koma cikin gida, kice musu na tafi Abuja, tace baby m coming with u, yace noo,tace pls, yace i dont have tym to argue uo staying here nd dats final, ki bari inje kinji? ta turo bakih tace Allah ya kiyaye hanya be safe, yayi murmushi dats my babe, ya bata kiss ta fita a motan tana daga mai hannu, shi kuma ya ja motar ya bar gidan kamar zai tashi sama, Jawad Allah ya tsare hanya. Abuja 6:45 Jawad ya iso Abuja, sai da yaje ya dauko wanda xasu balla kofan don sunyi waya da Maysah ta shaida mai har ynz be fito ba, ta ma daina jin motsin shi, suna shiga gidan su ka shiga balla kofar, basu sha wahala ba kofar ya balle, rige rigen shiga dakin sukayi, Chan Maysah ta hango shi chan kasan gado duk ya fita hayyacinshi, da alamun rai a jikinsa amma bai motsi, da sauri Jawad yaje ya ciccibi Zayd ya rungume, ya na hawaye don ya tsorata da yanda yaga Zaid, what happened to u brother? Maysah tace i will brief u, buf we hve to take him to a hospital, Jawad ya dago shi, yayi waje dashi, maysah ta rufa mai baya, bayan mota ya sa shi, Ya ciro kudin da be san yawansu ba ya ba masu balle kofa, Maysah ta shiga motar Jawad ya ja motar su ka bar gidan, A hanya Maysah ke ba Jawas labarin abunda ya faru, ran jawad ya baci hankalinshi ya tashi yace wlh dana ga Badiyyar nan, ba abunda zai hanani kasheta. Maysah tace Yajawad ga wani asibiti nan, da alamu private ne,da sauri ya sa trafficator ya shiga asibitin, nan da nan aka karbi Zaid akayi Emergency dashi suka shiga bashi taimakon gaggawa, har sai da zaid ya farfado ya dan dawo hayacinshi, Zaid ya bude idonsa ya ga Maysah da Jawad a tsaye, ya fashe da kuka, Jawad yayi saurin rungumeshi, Zaid yace m dying bro, jawad yace no u are not, Zaid yace ni HIV+, Jawad ya girgiza kai yace i cant believe it, i refuse to believe it, Ya kalli Maysah yace anyi mishi test? ta girgiza kai ta na hawaye, to wa yace yana dashi? Zaid cikin wahala yace kar ka bata lokacinka danuwa na, ina dashi, Jawad ya buga tsaki ya juya yace da Nurse ta kira mai Dr, tace sorry sir, Dr sai 8 yake ganin patients, we can do anythng before he comes, what do u want? cikin daga murya Jawad yace get me The Doctor, nurse jiki na rawa ta fita. Bata jima ba sai gata ta dawo da Dr. jawad ya miqe ya bashi hannu, yace Dr pls help my bro, Dr ya kalli patient din ya zaro ido Dr James yace Dr Zailani? What happened to him? I’ve bin trying to reach him for days, briefly Jawad ya mai bayani, da sauri Dr james ya fita sai gashi ya dawo da wata nurse ture da wani wheelchair yace a daura Zaid suka fita, su jawad suka bisu a baya, wani restricted dakih suka shiga, Dr James ya diba jinin zaid da kanshi ya shiga testing jinin, sannan ya tura Jawad cikin wani Engine da zai tantance duk wani ciwo da cuta da ke jikinshi. Ya kalle su yace dis will take some minutes, Jawad ya rintse ido Maysah ta shiga zuba adduoin da ya zo bakinta, bayan kamar mintuna sha biyar machine din yayi kara, alamun ya gama bincikensa, har printout ya fito, Dr james ya dauki takardan ya ce Dis one is cleared, Everything is fine her, but i can see a minor ulcer, hakan ya faru ne na rashin cin abincinshi nd advisively yadaina shan giya coz zai iya jamishi wani ciwon, ba abunda suke son ji ba kenan, Jawad yace Dr HIV test zaka mai, we careless abt wadannan, Dr James yace just a minute, chan dan qaramin machine din yayi kara, hakan ya sa su duka maida hankalinsu gurin Dr james, Dr James yayi wani murmushi yace Dr Zailani, Congratulations, you are HIV negative,inshort u dont have any blood disease in you. You are all Okay. _Bibilicious Biebee_ 5⃣9⃣ 🏡Gidan Gandu🏠💕Biebee Isa💕 Zaid ya tashi da karfinsa, yace Dr, m HIV free? Dr James yace Yes, you are free frm anytype of Disease. Ihun murna Zaid ya sake, Maysah hawayen farinciki take, Ta na ma Allah Godia, Jawad ma farinciki ya bayyana a fuskarshi, Dr James yace Dr Zailani, m suprised y u dint bother to test ursef, jus bcoz uo wife is + it doesnt mean dat uo are positive too, ya kamata ace kasan hakan, Zaid yace Dr, the moment u told me abt her, i forgot everything, komai dauke ya min akai, kawai ni na sadakas ina da HIV, amma Alhamdulilah, Dr yace dama nasan babu, but to be more sure after 3months za a kara wani test din don tabbatar wa. Yace Ok, dr james ya rubuta mai maganin zazzabi, yace kuma ya kiyaye cin abinci, Ok Dr, can we go now? I have to admit u, no pls, i cant stay here anymore, Dr yayi daria yace ohh, ynx ka gane kan ka har kankamba ake ma Asibiti nah, yayi daria, yace toh ai na ji sauki ba abunda kr min ciwo, kaga gwara mu tafi, Dr james yace toh An sallameku. M expecting to see u at work tomorrow, Zaid ya marairaice yace m sick sir, kuma da na warke i zan zauna a gida kawai don na kula da my Amazing wife ko Zabin tsoho?, Maysah ta kai kanta kasa don kunya, duk sukayi daria, Zaid da kanshi ya kai kanshi kasa gurin da Jawad ya ajiye motarsa, don wani karfi yazo mai, dama fargaba ce ta maida shi haka. Suna isa gidan Jawad ya zube a parlo, Maysah ta yi hanyan kicin tace bari ta hada abinci, Zaid ya shige toilet don ramuwar wankan da baiyi ba na kwana 4... Indomie ce ta dafa musu, haduwa sukayi kan table duka, zuba ma Zaid ba tare da ta kalleshi ba, tundazun yake son karantar ta, fir taqi yarda su hada ido, Fira sukeyi Jawad na basu labarin dawowan Mu'ammar, Xaid yace muma dai gobe za muje Maiduguri, Maysah ta dago kanta suka hada ido aikuwa idon zaid akanta, da sauri ta kawar da kanta tana murmushi. Wayar Jawad tayi qara, yace ohh god, ya dauka, yace hello baby, m so sorry, fadila tace shine kaki nemana koh? Jawad ya shiga bata haquri, yana wani narkewa yana shagwaba, yana fada mata how much he missed her, baki bude Zaid da Maysah suke kallonshi, ji yanda yake magana kamar mace, Jawad ya kalli zaid da matarshi ya murguda musu bakih, yace baby bari naje daki, wannan yayan naki da matarsa sun sa min ido, Zaid ya kaimai dukkan wasa, yace kato da kai kana shagwaba, jawad ya sa handsfree yace baby kinji bros nace min kato koh? Fadila tace ravu dashi baby,ai kasan ka fi jariri zama baby koh? Zaid ya bishi da gudu shi kuma ya shige dakih yana daria. Maysah ma darian ta ke, Zaid ya tako har gabanta ya na mata wani irin kallo, da sauri ta tashi ta fara hada kwanonin da suka bata, Zayd ya riqe hannunta ya juyo shi gareta, ya hada idanuwansu, Zabin Tsoho kin qi kallo na, kin ki nuna min farincikin da kike ciki na rashin samun cutar nan. Yace i am so sorry for pushing you away, i dint mean to hurt u, but i want u to understand that its for ur own good. Maysah tayi murmushi tace na fahimceka va sai ka min bayannin komai ba, Zaid yace dole na fahimtar dake, don kar kiyo tunanin wani abun daban. Yanzu gobe zamuje na kaiki gurin tsohonki koh? ta gyada kai, tace nagode, Zaid ya hadeta da jikinshi ya rungumeta tsam, a hankali ya rada mata a kunne yace thank u for everything, i pushed u away but u stayed, kinsan matsala na amma kika yi kasadar zama dani, u were willing to damn d consequences nd take d risk, i cannot afford to loose u, Zabin tsoho i cannot live without u, U are a Blessing to my life, I love you Rumaysah, Maysah da hawaye ya gama wanke mata fuska, ta qara rungumeshi tsam, farinciki take tayi, tana gode ma Allah.. A rannan ta ga soyayyah a wurin Zaid har ta na ta mamakin dana Zaid yana magana? Maiduguri Motarsu na tsayuwa fadila tazo ta rungume Jawad shi kuna ya dagata sama, baby i missed u, Zaid yace ku dai kuka sani, da sauri Fadila tazo tana dari Yazayd ina wuni ya amsa yace sai ynz aka ganni? Tayi daria ta rungume Maysah, tace sannu da zuwa Maysanmu tace yauwa Eleerhnmu,Baby zo ki cire mun wani abu a ido da sauri fadila tayi kan Jawad tana sannu muga idon, Zaid ya kalli Maysah ya girgiza kai yace Wadannan koh? Tayi daria, Handbag dinta zata dauka Zaid yayi saurin dauka, ya rataya shi a hannunshi, Sannan ya juya gun fadila tace ke da mijinki ku kwaso mana kaya idan kuna gama love din, ya kama hannun maysah ya riqe, tace Yazayd ka bani handbag dina, ya kashe mata ido yace come nd get it, tayi murmushi, sukayi hanyar Sasshen tsoho hannunsi riqe da juna. Sukayi Sallama. Tsoho ya tashi ya hade su biyu ya rungume yana hawayen farinciki, Zaid yace tsoho naji jikinka da zafih, lafia? Tsoho yace kai tafi chan, kalaw nake zaka ja min wani zafin jiki. Zaid dai ya share, suka zube kasa suna kwasar gaisuwa... ****** Su duka 12 su na zaune gaban Tsoho, Kallo daya zaka ma Tsoho kasan cewa yana cikin farinciki, murna, da Annashuwa. Tsoho yace Alhamdulilah naji dadi, kun bani mamaki, ina mai Alfahari daku, Ina mai farin cikin ku nawa ne, Da farko zaku ga kamar tsana ce ya sani hadin auren ku da waenda kuka ki jini, ko ku ka tsana, toh ba haka bane, Na yi hadin nan ne don sama muku dauwamamen farinciki tsakaninku, Matayenku sune gatan ku, sune abun Alfaharinku, sune Rufin Asirinku, ya nuna Mu'ammar yace matar da ka tsana kamar me itace ta zama me ceton ranka don jinin jikinta ta baka to Islahulkhair itace GATANKA, kai kuma Surajo Bilkisu ta tsare maka kanta da rayuwar aurenta duk da tsanar da take maka amma hakan be sa ta kauce hanya ba, ka ga kuwa itace abun ALFAHARINKA, kai Zayyad na san kai ba ka zafafa abun ba tun farko, ka yi haquri ka riqe matarka da mutunci, baka ta ba kawo kararta ba, ka shanye duk wasu bakin cikin da ta ke dasa maka, ni ina alfahari da kai, sbd duk cikin zuriyata babu mai sauqin hali kamarka, ta dalilin haka yasa Allah ya jarrabeta da sonka, gashi kuwa yanzu son ka kamar ya haukatar da ita, ya kalli Hanifa duk sukayi daria, Tsoho yace Hanifa Zayyad ne NISF HAYAT dinki, ya kalli Amira yace mutane da yawa sun dauke ki mara lafia, sbd hallaiyarki ta neman magana, fada, da rashin ta ido, ni nasan ba haka kike ba, nasan Jikata mai hankali ce, nasan ke me ta ido ce, na san ke me son a zauna lafia ce, Shi ya sa na baki Samir, Don nasan shi yafi kowa sonki a da har ma a yanzu, shi zai kula dake, Samir shine HABIBI na gaskia. Ya kalli Jawad yace Bayan aurenku sai na fara tunani anya banyi gangancin hada abokan fada aure ba? Mata da zafin kai take, miji da zafin kai yake, tuni na ke kasa kunne naji an kirani ance daya ya halbe daya, nan ma akayi daria, amma sai labari ya sha bambam, wai ashe kawar fada ce ta amsar ma abokin fada bullet, kuma a lokacin ba sa shiri, sai ynz na gano cewa bawai shiri ne ba kwayi tun farko ba, kun kasa gane cewa son junanku kuke tun farkon haduwan ku da juna, amma kiyyaya ya hanaku gani, tabbas ku Abin KWATANCE ne ga Al'umma, ya kalli Zaid, yace Zaidu na tsoho, aurenka da badiyya rubutaccen alamari ne, ido na sama ka sabida na san ba a hayyacinka kake ba, aiki sihiiri ke dauwainiya da kai, amma sai na ce bari na bari duniya ta koya ma hankali, na barka ka aureta, ko da ba ka samu ciwon nan ba, amma ka ji jiki, don fargaba ya maida ka wani abun. Tun filazal na san cewa ba wacce ta dace da kai Sai Rumah, abu daya ya banbamta ta duk sa'ointa, Haquri, na san cewa ba wacce zatayi haquri da halayyen Zaid duk cikin saointa sai Ruma, duk da kai baka damu da ita ba don idon ka na kan Badiyya, ta zauna da kai, ta yi haquri da halin da ta tsinci kanta a cikin gidanka, ta ma matarka da sirikarka bauta, ta tsaya kusa dakai da kake tunanin lokacin rabuwarku tayi. Zaid, Rumaisa'u ce _GATANKA_ itace _SIRRINKA_ itace ABUN _ALFAHARINKA_, itace _RAYUWARKA_. Toh farinciki nah shine yanxu duk kun gane abun da nake son cimmawa a farko, kun ga hangen da nake muku? ku kasance masu rufama juna asiri, ku dauki juna daya ba bare a cikin ku, banda nuna wannan ba dan Sashen mu bane to ba ruwana dashi, duk daya kuke a guriba, dukkanku nawa ne, inasonku duka, ku kula da junanku, ku tsaya ma junanku a matsalolinku, a tare suka ce InshaAllah Zamu zama abunda zakuyi Alfahari damu, Suraj yace tsoho Allah ya ja da rai, ya nuna maka jikokin mu, Tsoho yace anya kuwa surajo? Na tsufa da yawa, Allah ma ya sa naga yaranku, suka ce zaka Gani InshaAllah, Jawad yace Tsoho Zabinka Alheri ne wlh,dama ka kara xaba min wata, ka ga sai na ga Alheri masu yawa ta kowani gaba, Fadila ta wurga mai harara, da sauri yace sorry Baby dama Misali nake badawa. Duk sukayi dariya yace mun gode da ziyarar da ku ka kawo mana, ina so ko wanne ya shirya ya koma gidansa da bakin aikinsa zuwa Ranar Jumaa, Allah ya muku Albarka, suka amsa da Amin, duk suka tashi, daya bayan daya suke rungume tsoho, yana sa musu Albarka. _Bibilicious Biebee_ 6⃣0⃣ 🏡Gidan Gandu🏠by 💕Biebee Isa💕fita suka fara yi, Tsoho ya cire bakih ya kira Maysah, yace Ruma in ganki mana, tace to tsoho, Zaid ya tsaya shima, tsoho yace sai a barni da Ruma ko? Zaid ya shafa kai ya fita yasan maganarshi zaayi, Tsoho yace Ruma, ya maganar shaye shayen Zaid? Har ynz yanayi? Ta danyi shiru ta sadda kanta kasa, Tsoho yace na fahimci kina son boye sirrin mijinki, hakan na da kyau, amma ki fada min, Har yanzu Zaid na shan giya? A hankali Maysah tace, Eh tsoho yana sha, balle idan ransa ya baci, sai ya sha gwangwani ya Kai 20, tsoho ya gyada kai yace haka ne, ya ciro wani garin magani a aljihu, yace ki barbada mai a lemu, ko abinci, InshaAllah idan har ya sha, toh InshaAllahu ko kamshin Giya ba zai so ba, balle yayi marmarin sha. Maysah ta amsa cikin jin dadi, tace Nagode tsoho Allah ya qara girma, yace Amin Ruma nah, ya miqo mata jarida yace ansa ki karanta min, ta ansa tace i miss dis, ta shiga karanta mai Newspapern. ******* Hajia Babba ta dura Ashar, tace wallahi ba za ta sabu ba, rabon da naje Hajj tun shekara biyu da suka wuce, yanzu kuma yace da Aishalle zai tafi, ba zai sabu ba, ta miqe kamar zata tashi sama ta nufi Sasshen Tsoho. ****** Zaid ya kalli Tsoho yace tsoho baka da lafia, gaya min, jikinka zafi, ka bari na duba ka, tsoho yace kai zaidu ka bar kira min ciwo, nace ma kalau nake koh? Tsaya ma ka gani, tsoho ya miqe ya na gudu a hankali, yace kagani koh? Zaid dai murmushi yayi ba wai don ya gamsu da abunda tsoho yace ba, sai kawai don kar ya matsa mishi da tambaya, ya ce toh nagani, tsaya muyi hoto, tsoho kuwa ya gyara zaman gilashin zaid ya kashe musu hotuna yana posting. Hajia Babba ta shigo ko sallama babu, tace Alhaji me nakeji haka a cikin gida? Wai Hajj zaku kai da Aishalle? Wannan wani irin rashin Adalci ne? Ta rufe ido sai masifa takeyi, Zaid yace kaka kiyi shiru mana, ki bari zan biya miki Hajj, tace kai dalla rufawa mutane baki, saura sati 2 su tashi wuri ya qure, Wannan rashin Adalcin har ina? Wallahi Alhaji kaji tsoron Allah kar ya tambayeka, hayagagan da ihun da hajia babba keyi ya janyo hankalin mutanen gidan, kan kace wani abu parlorn tsoho ya cika tam, yan cikin gida suka cika parlon, ganin idon mutane be sa Hajia Babba daina yayyafa ruwan rashin mutunci ba, Ran Tsoho ya baci, yace karime mina miki na rashin Adalci? Allah shaida ne ina bakin kokari nacewa na ba wa kowa haqqinsa cikin ku 3, bayan shekaru 2 na ke zuwa hajj, kuma ina daukar daya daga cikinku, ya kalli yan dakin yace ku shiga maganar nan, shekaru 6 da suka wuce da hajjo na tafi, bayan shekara 2 na tafi da karime, bayan shekara2 da wa ya kamata na tafi? Duka dakin aka amsa da Hajia Ama, Tsoho yace madallah, karime gaya min, me nayi na rashin Adalci? ta manta shaf da ita akaje last amma da yake masifa na cinta sai ta fara borin kunya, eh ai dama ka fi sonta, ba tun yau kake min haka ba,Allah dai na kallon ka, Tsoho ya miqe tsaye don zuciyarsa na mishi zafih, gashi be da isashen lafia, ba tu yau ba, daurewa kawai yakeyi don kar ya tada ma Iyalansa hankali, tib ya fadi kasa. Gabaki daya suka yo kanshi, hajia Babba ta sake ihu, zata yo kanshi, Zaid ya fizgota cikin zafin nama ya fitar da ita waje, ya dawo ya kullo kofa, baba hassan ya shiga neman layin Dr Munnir, da sauri Zaid ya shiga ba Tsoho taimakon gaggawa, masu kuka nayi, tsam ya dauki tsoho kamar jariri yayi cikin daki da shi ya shimfideshi kan Gado, ya shiga shafa mai ruwa a hankali, ya sauke gauron numfashi yace yana numfashi, duka dakin sukace Alhamdulilah, Hajia Babba kuka takeyi daga waje, Alhaji na tuba wlh, kar ka mutu da bakin cikina, wlh bazan kara tada maka hankali ba, xan zauna da Aishalle lafia, nayi Alqawari zan zauna da kowa lafia, ku bude man dan girman Allah, ku taimaka ku bude man, kar Alhaji ya mutu, Auren saurayi da budurwa mukayi, muna son junanmu, mutuwa ki fara daukeni, kar ki dauke Alhaji, karki dauken farinciki na, Ta dinga sambatu,duk da suna cikin tashin hankali, hakan be hanasu murmusa wa ba, ana haka sai ga Dr Munnir ya nufo sashen, ganin hajia babba a waje tana ihu ya sa gabanshi faduwa, badai tsoho Zailani ya mutu ba, ya qarasa gurinta yace hajia lafia? Hajia babba da majina ya gama mata facafaca da fuska ta share hawaye tace kulleni sukayi duk suna ciki, DonAllah su bude ka ceto min shi, ba zan iya rayuwa bashi ba, kuran ya mutu sai na bishi, de munnir ya shiga kwankwasawa, Zayyad yazo ya bude mai, wuf hajia babba ta shige tana ina Alhajin, Zayd yace karku bari ta shigo, su jawad suka tattare ta, ita ko kira take, Alhaji kar ka mutu wlh ka mutu sai na biyoka ka yafe min, Dr munnir ya kalle mutan dakin yace he needs fresh air, Baba Gambo yace duk ku fita, Ya tasa qeyarsu Hajia Ama yace Mama mu tafi, ya farfado, ku barshi ya huta pls, duk suka yi hanyar waje, Maysah na tafia tana waiwayen tsoho, Zaid ta ma Alamu da ido, tace take care of him. Like · Reply · Report · 7 minutes ago Phatee Lamin ***** Dr Munnir zaune gaban tsoho, yace Alhaji donAllah ka daina fadar mana da gaba, u cant be cheating death anymore, ka tsufa, ba ko da yaushe zaka dinga dacewa idan ka fadi kasa ba, wata rana idan ka farfado lafia wata rana ba zaka farfado lafia ba, Wannan ba shine kadai hanyar da zaka samu Zaman Lafia a cikin Zuri'ar ka ba, tsoho yayi murmushi yace Dr kenan, ka yarda dani wannan shine lokaci na karshe da zanyi karyar mutuwa, nayi na farko na ci nasara, wannan ma na ci nasara, don na tabbatar maka da cewa wannan ne hanyar shiryiwar karime, na tabbatar maka Karime zata zauna da kowa lafia kamar yanda tayi Alqawari, tana sona fiye da komai, ganin zata rasani ya sata nadama, Amma InshaAllah ba zan sake yin haka ba, ko don na bar tada ma Zuriyata hankali ba, dis is d last, it will never repeaf itself again. Dr yace Alhamdulilah Allah ya sa hakan ne Sanadiyar hadin kansu tsoho yace Amin. Zaid da ya shigo dakin yanzu ya ji su tsaf, murmushi kawai yayi a ranshi yace wannan Tsoho da dubara yake, ga karfin Hali, Allah dai ya ja da rai, Amma komin banza ya tsoratar da hajia Babba, yayi daria. Su tsoho na ganin zaid sukayi shiru, ba su san ya ji su ba. Tsoho ya wayance da cewa Zaidu je ka kira min kowa, Zaid yace toh Tsoho mai dubara, Tsoho da Dr suka bi bayanshi da kallo, tsoho yace likita ko ya ji mu ne? Dr yace anya? Da kyar ne gaskia.. ****** Hajia Babba kulle cikin dakinta taci kuka har idanuwanta sun kumbura, idon nan yayi luhu luhu abinka da farar mace, nadamar gaske ta shigeta, tunani takeyi tun da aka auro Aishalle da Hajjo ba wacce ta taba ko harararta, ita ke musu tijara da nuna isa, ita ta adabe su, ba su taba mata laifin komai, basu taba tankata ba ko da kuwa zata rufesu da duka, fiye da shekaru 50 suna fama da ita, to meyasa ba zata daina wannan halaiyarta ta zauna dasu lafia ba? Duk sun tsufa, ta son Alhaji na sonta, kuma yana sauke duk haqqoqinta da ke kansa, amma ta danne gaskia saboda kishi, Nadama ya shigeta ta fara istighfari da neman yafiyar ubangijinta. ****** Nasiha me ratsa jiki Tsoho ya shiga yi ma daukacin zuriarshi, na su ji tsoron Allah, su bi junansu, su hada kansu, su zama tsintsiya madaurinki daya. Hajia Babba ta doka sallama a nutse a kofar parlorn, duk hankalinsu ya koma kanta, ta shigo kanta a kasa kamar wata sabuwar Amarya, Gaban Hajia Ama da Umma Hajja ta tsaya ta durqusa gabansu, ta kamo hanayensu tace Aishalle, Hajjo, na dade ina baqanta muku rai, na dade ina chuzguna muku, na chusa ma jinina kiyayyar jininku, na rabasu, na saka tsana mai karfi tsakanknsu, na dade ina shiga rayuwarku, ku yafe min, ku gafarta mun, kuka sukeyi dukkansu, hajia Ama tace kiyi shiru yaya, na yafe miki, Allah ya yafe min, Umma hajja tace bakomai yaya dama ban taba riqe ki a raina ba, kar ki manta ke yar uwa tace, na yafe miki. Suka rungume juna su 3 suna kuka, duk parlorn aka hau kabbara, sunji dadin wannan abu, ba wanda ya kai tsoho farinciki, Hajia babba ta miqe ta koma gaban tsoho, tace Alhaji ka yafe min, nasan duk nice sillar shigar ka damuwa, nice kadai matsalarka, Alhaji ka yafe min, tsoho baki har kunne, yace Karimeta, ai ba ki min komai ba, na san duk abun da kikayi saboda ni ki kayi, kishi na kikeyi, amma kin wanke kanki, Allah ya yafe mana gaba ki daya, uwargida ran gida in baki ba gida, karime ta musbahu mutu ka raba, hajia babba ta rufe fuska wai ita kunya, aiko su jikoki suka hau tafi suna sowa don jin kirarin da tsoho ya ma hajia babba. Nan kowa ya shiga neman yafiyan wanda suka bata ma wa, duk aka yayyafe juna, Kowa murna yakeyi barin ma tsoho da ya fi kowa jin dadi, ko yanzu Allah ya dauki ransa be da fargaban komai, Burinsa ya cika, ya hada kan Zuriyarsa kaf, ya maidasu Tsintiysa madaurinki daya, sai fatan Allah ya basu dauwamamiyar farinciki, ya kara hada kansu, ya barsu tare cikin so da kauna. Allah ya bar Zailani Family. zcf _Bibilicious Biebee_ 6⃣1⃣ 🏡Gidan Gandu🏠by💕Biebee Isa💕 A karshe Baba Hussaini ya rufe taro da addua aka watse, kowa sai murna da farinciki. Yau juma'ah duk sunyi shirin komawa gidajensu, Hajia Babba ta shirya musu kayan miya, kamar daddawa, kuka, kubewa busasshe da sauransu, kowa da kullinshi, Amira tace ai su wlh ba sa so, ai ni da bigbro ba ma shiri da tuwo, so ba abunda zamuyi da daddawa hajia babba ta hararesu, tace ai ke ba a muku abun arziqi, da ke da mijinki kamar ragowan yunwa, Amira zatayi magana Samir yace yi shiru lilsismeera, ta ga na fi tsohon mijinta ne, Hajia babba tace kai yaro, Musbahu ya wuce ka, ka ga dan saurayi son kowa kin wanda ya rasa, duk suka sa daria, Zayd yace yauwa Ruma ya ma sunan abun nan da kike samun a tea? Me kamshin nan, tace oh kanumfari, yace yauwa shi hajia ki bamu inaso, Hajia babba tace gaskia bandashi, sai dai in kakar ka Aishalle na san tana harka da kayan yajin nan, Hajia Ama da ke zaune ta na kallonsu tace eh akwai Kanumfari guri na, bari na je na kullo muku, Zaid yace ba sai kin tashi ba, a ina kika ajiye muje mu dauko ni da Ruma, ta musu kwatance ya ja hannun matarsa suka fita., Fadila tana ta jin dadi don ta nason tuwo, Jawad yace ina zaaje da wadannan tarkacen? Fadila tace Baby kaduna mana, yace wallahi ba zaa sa min mota yayi ta warin daddawa ba, ta turo bakih tace hajia babba kina jinshi ko? Hajia tace kai dallah chan ka bar dadi, ina ma amfanin wannan cimar da ka ke ci, banda tsotseka ba abunda yake kara ma a jiki, ka dage da cin abincin gargajiya, irinsu tuwon masara ko kayi kumari, amma sai wani abu da sunan ko dadi babu, ya sunan abun ma? Ko guiza yake? Duk suka fashe da daria, yace haba hajia sai ki bamu kunya, pizza ake cewa, tace kai ni rabani da abincin mayu da aljannu, duk suka fashe da daria. Mu'ammar yace indai ta ni ne to gaskia ki bar kayan warinki, ba maso koh Khairi? Islah ta sunkunyar dakai tana daria, Hajia babba tace yan Ingilan burauba, kun ma kanku, Ta kalli su Zayyad da suraj tace Wai ku tsaya ma, idan kunsan ba kwaso ku aje min kayana kar ku je dashi chan ku ajiye min nayi asara. Suraj yace mu muna cin tuwo gidan mu gaskia amma ba sosai ba, sai muna marmari ko honeybunch? Bilkisu tace eh muna so hajia babba, Zayyad yace no ni ina cin tuwo, ban son shinkafar nan, Umma hajja tace ai ni burgeni kakeyi Zayyad ba ruwanka da zaben abinci, kai dan gargajiya ne, yace gaskia ni komai aka dafa ci kakeyi, hajia babba tace kaji dadinka. Nan suka dan taba fira, sukayi sallama kafin suka nufa Sashen Tsoho don yi mai Sallama. Nasihar ce dai ya qara musu, a karshe ya sa musu Albarka, suka shirya tafia, Mu'ammar da suraj da jawad da Zaid suka dauki hanya daya. Samir ya dauki hanyar bauchi, Zayyad kuma aka kaisu Airport. ***** Zaria Tunda ya shigo gidan yake kwala mata kirah, a parlor suka yi kicibus, tace YaAmar lafiya wannan kira haka? Yace close ur eyes, ba ta mai gardama ba, ta rufe idonta, ya sa mata wasu takardu a hannu yace ta bude idonta, ta bude Tickets to Cambridge England ne, ta zaro ido tace yaya? Yace i told u, m ready to sacrifice everything, akwai time zaki koma skool, nd i will apply for masters, still kuma i will find a job, we'll start allover there, we will build our home, nd i will give u the joy and happiness u truly deserve. Dadi ya kashe Islah ba ta san lokavin da ta rungumeshi ba tare da manna mai kiss a baki, tace i love u yaAmar, yace i love u more swrhrt. Abuja Time din da ya shigo gidan bata nan ta je skul, ya gaji sosai ya fada dakih, yana si Yayi baccin rana amma ya kasa, giyyarsa ya ciro cikin fridge ya bude zai sha kenan ta shigo da sallama, da sauri ya boye kar ta gani, DonAllah ya daura mai wani irin kunyarta, ba ya so ta ga yana shan giya, shiyasa tunda suka dawo daga Maiduguri yake sha a boye, ta ganshi ta ga me yakeyi. Amma ba ta nuna mai ta gani ba, sai a sannan ta tuno da maganin da tsoho ya bata. Ta qudiri a ranta yaum zatayi amfani da maganin, Allah dai ya as a dace. Yace Yaxayd ina wuni, duk ya bi ya daburce yace lafia lau, banji shigowarki ba, tace ina ta sallama ba amsa ai, ganin ya kasa sakewa da ita ya sa tace bari taje ta rage kayan jikinta, ta fita, tana fita ya kwankwade giyyarsa, daki ta shiga bayan ta cire hijav dinta, ta bude kayan ta, ta ciro ledan maganin da tsoho ya bata, ta shiga kichin ta shiga hada musu lunch, cikin jug din sobo ta juye maganin nan tas, ta kai dinning, zuwa tayi ta shiga kwankwasa mai, sama sama ya ke jinta don har ya fara bacci.Tace yazayd ga lunch na gama, ka fito kaci, cikin magagin bacci yace ki bari sai anjima, ta marairaice tace plss, yace ok lemme dressup, sai da ya fads toilet ya sakar ma kanshi shower kafin ya fito, kan table ya isketa, ta yi serving dinshi, white rice ne and sauce, ya ci kadan, ta zuba mai sobo ya sha sosai sbd yayi dadi, ba a fi 5 mins ba, ya ji zuciyarshi na tashi, Warin giya yake ji, Amai ya zo mai da gudu ya fads toilet ya dinga kwarara Amai ba tsayawa, Maysah sai sannu take mishi, sai da ya kusan minti 20 kafin aman ya tsaya, ya bata tausayi sosai, ta bashi roban ruwa ya sha ya kuskure bakinshi, ta riqoshi ta kaishi daki, ji yayi dakin na warin giya, yace ki kaini dakinki, haka ta miqar dashi ta kaishi dakinta, duk ya galabaita, Sai da yayi kwana 3 kafin Aman ya tsaya, duk ya rame ya qare, sai da wani colleague dinshi yazo Gida ya samai drip, randa Zaid ya warke ya shiga dakinshi ya fiffirto da dukka kwalayen giyan da na fridge yayi waje dasu ya cinna musu wuta, Maysah na kallonshi, dadi ya rufeta, nan take ta kira tsoho ta shaida mai abun da ya faru, shima yaji dadi, yace ai Zaid kuma da Giya har Abada, yanzu ko wani ya gani yana shan giya sai yayi Amai, don kyamar giyya yakeyi yanxu, Mijinki ya daina shan giya da Yardar Allah. Maysah tace Nagode Tsoho Allah ya bar mana kai. Murmushi tsoho Yayi ya kashe wayar.. (3months later) Mrs Zaid hurry up, zaki sani latti fah, daga ciki tace just a minute Mr Zaid, yace ko na tafi? ta fito tana gyara zaman gyalenta tace ai na ma fito, Zayd ya matso yace u grw more beautiful every morning, murmushi tace ai ban kai ka ba, yace i love everything about u, murmushi tayi ta ce mu tafi kar Ka amsa query gurin Dr James, har zata shiga mota ya riqo hannunta, yace na sa miki ido wato ke ba ki san ido ba ko? Ta zaro ido tace yazayd me nayih? Oh baki san me kikayi ba ko? ta marairaice tace kayi haquri Yazayd, me nayi? Shima ya bi ya marairaice kamar yadda tayi, ya turo baki yace ban taba jin kin ce min i love u ba, waiyo Allah, kunya ta lulluba maysah, ya tsare ta da ido yace ehen ina jinki, ganin kunyanta ya motso ya saketa ya bude mata mota yace na lura akwai sauran kunyana a tare dake, a hankali zan cireshi, da sauri ta kawar da kai tare da yin murmushi. Karfe 12 ya gama ganin patients a OPD, ya kalleta yace Mrs Zaid kin gaji ko? Ta girgiza kai tace Aa, ina kallon ka ne yanda kake duba patients cikin kwarewa, kaji dadinka Allah Girma, yayi murmushi, yace dadi na da Zabin tsoho akwai Adduoi kamar mutanen da, tayi daria, yace oya ta shi muje muga patients a ward, daga chan sai mu wuce gida, ta miqe ds sauri suka fita daga office hannun su riqe da juna, suna tafia suna birge mutane, wanda Suka sansi sai suce MrAndMrs Zaid, sai su daga musu hannu, a haka har suka isa Ward, Zaid ya shiga ganin patients dinshi, ita kuma tana basu kudi sadaka, ana ta musu godia, su ka fito, daidai wani daki sukaji wata murya na cewa Myzyd, myzyd, sai kuma sukaji wani irin qara daga dakin da gudu suka shiga dakin, Zaid ya kalli wacce ke kan gadon, da alamu rai yayi halinsa, ya tsura ma gawar ido yana so ya gane wacece amma ya kasa, fuskar ta chanza kamanni sosai Fusksrta duk yayi baqi fatarta ta fara kwayewa, kuraje duk sunyi fanchami a jikin, jikinta ba kyan gani, Zaid ya cire baki ya kira nurse, yace haka kuke barin patients? I dont think dis one is Alive now, nurse tace sorry sir, ta mutu, ai mutuwa hutu ne a gareta, patients din HIV+ ce, tunda mamarta ta kawota bata sake dawowa ba, kwanaki sai da mukayi cuffing hanayenta don cizgar gabanta takeyi ta na yagan fatar jikinta, Zaid ya girgiza kai waye likitan patient din? Tace ai Dr Maikudi ne, yazo ya dubata? Tace aa bezo ba, yace haba mana call him, dis patient needs RA, ya kamata a kaita Murtuary before ta koma wani abun, Rumah ki basu sadakan mu tafi, da alamu Zaid be gane ko wacece ba, Maysah da ta ganeta ta fashe da kuka sbd tsoron Duniya, dubeta da yar gayu, yar kwalisa mai iko da kasaita, dubi yanda Allah yayi da ita, tcae Yazayd baka gane ko wacece ba? Yace kinsan ta ne? Tace Badiyya ce, badiyya matarka ta da, wani uban tsaki Zayd ya buga ya ma badiyya wani mugun kallon tsana, yace die, Go to hell and burn to ashes, ya fizgo hannun Maysah yace mu tafi, haba Yazayd, lets help her, she needs us, Zaid yace me zan mata rai zan dawo mata dashi? Uwarta ta ajiyeta ta barta mu sai mu kwasa? Ka yafe mata pls, ta riga da ta mutu, ka yafe mata ko za ta samu wani saukin, yayi tsaki yace ke ya ka mata ki yafe mata sbd ke ta azabtar ni da taso azabtarwa Allah be ba ta iko ba, so sai ki yafe mata tace ni bata min komai ba, Allah bai barin irinsu, tace yazayd a dauketa a mata sallah, Da karfi zaid yace Rumaysah, shige mu tafi, sum sum Maysah ta wuce ta na kallon yadda gawar badiyya ya wulaqance lokaci guda a ranta tace Allah ya gafarta miki, ya ji kanki nidai na yafe miki. Zaid ko wurin be kara kallo ba, ya rufa mata baya, yace u reap wat u sow. Maiduguri Karfe 2 na dare, Zuciyarsa ta buga, da sauri ya bude idon sa saboda zafin da yaji, ya sa hannu ya dafe kirjinsa, rabon da yaji ko da ciwon yatsa ne an fi shekara 40, amma yau gashi zuciarsa har ta dara Zafih, tun bayan dawowarsa hajj yake jinsa wani iri, Musbahu Zailani yayi dan gajeran murmushi, a hankali yace wannan Ciwon Ajali ne. _Bibilicious Biebee_ Like · Reply · Report · 1 hour ago Gidan6⃣2⃣ Gandu Gidan Gandu by Biebee Isa Har karfe 4 Tsoho ya zauna zaman jiran mutuwa, ba mutuwa ba alamun shi, har ya far ji ana kiran Assalatu mutuwa ba tazo ba. Ya miqe jiki a sanyayaye ya nufi masallaci, sukayi sallah, ba wanda zai kalleshi yace yana da damuwa, amma shi yasan me ya ke gani. Dawowa yayi ya zauna kan kujerarshi a parlor, yan GIDAN GANDU suka dinga shigowa gaisheshi kamar ko wacce asuba. Be nuna ma kowa wani abu ba don be son ya tads hankalinshi, kuma be yarda suyi dogon gaisuwa kamar da, da suka fahimci kamar be son magana da sun gaisheshi suke tafia, Hajia Babba ce ta shigo, ta zauna gefenshi, Alhaji barka da Asuba, yace karime ta musbahu, tayi murmushi yace zauna kiji, ta zauna, ya shiga mata fira yana bata labarai masu sanyaya zuciya, cikin dabara yace wai idan na mutu ya zakiyi? Tace chap Alhj ai bana son ma tunanin mutuwarka, na fiso na mutu kafin naga mutuwarka, don na san ina iya zaucewa, yace haba karime, sai kace ba musulma ba, ai kinsan Qaddara koh? Ashe ba so na kikeyi ba tunda mutuwata zata sa ki hauka, ya turo baki, tace Alhaji ni na san ba wanda ya kaini sonka, yace Ahap, ai in kina sona bazaki taba bari wasu suyi man kuka ba balle ki, Addua kadai ce mamaci ke buqata, tace wai tsaya Alhaji, wannan maganganun na meye ne? Yace in banda abinki karime waya san gawar fari? So ake ko da yaushe bawa ya zama cikin shiri, Hajia Ama da Umma Hajja sukayi Sallama, suka amsa musu, suka zo suka gaids Tsoho, suka gaisa da hajia Babba, Duk yanda Hajia Ama taso ta hada Ido da tsoho ta kasa, tsoho ya qi yarda su hada ido, haka kurum taji gabanta na faduwa, ta daure tace Alhaji lafia kake? Murmushi ya fara yace Kalaw nake Aishalle, tace Anya? Hajia Babba tace ke ma kya fada, yanzu ya ke min magana me kama da wasiyya, duk na rasa gane inda maganar tashi ta dosa, Umma Hajja tace Alhaji ko wani abun ke damunka? Ka fada DonAllah, kar kayi nauyin baki, yace ku saurara kuji, shi fa bawa so ake ya zama cikin shirin mutuwa a ko da yaushe, balle mu da mu ka kwana biyu, mun tsufa, ba a sa gawar fari ba, ko ba haka ba? Duk suka gyada kai, to ku kasance masu dangana, ku kasance masu, tsoron Allah, ku kasance masu tuna mutuwa, tsoho ya saba musu irin wannan nasihar, to sai suka share fargaban da ke ransu sai suka dauki wannan nasiha ce kamar wacce ya ke musu kullum. Kuma ina roqon Allah ya hada min Hajjo, Aishalle da karime a matsayin Mataye na na Aljanna, ko a Aljanna baku ba kishiyoyi, ku din kenan duk suka yi murmushi, sukace Amin Alhaji Allah ya hada mu duka a chan, yace Amin Matayena, sanyin idanuna. Ku tashi ku tafi ina so na dan koma bacci, duk jikinsu yayi sanyi, sun san cewa idan tsoho ya farka da Assalatu be koma wa wani baccin sai wani daren, Amma yau yace zai koma, basa son sa abun a ransu ne shiyasa suka fita jiki a sanyaye. ****** Ya kalle su su sha takwas, tara maza tara mata, ya kalli yanuwanshi da ya riqa su biyu tun suna yara, ya juya ya kalli yaran Danuwansa Rabiu, su 5, yan ukku da yan biyu, sannan ya juya ya kalli yaransa. Sai ya saki murmushi, yace Alhamdulilah, duk suka zuba mai idanu, yace kunsan ba abun da ya kai Hadin kai dadi? Hadin kai wani abu ne idan da akwai shi a wuri, to ba abunda ya kaishi dadi, idan anaso a samu hadin kai to dole ku zama rufa ma juna Asiri, Dole ku zama masu yarda akan shawara daya, dole ku bi na gabanku, dole ku so junan ku, dole ku zama daya, dole ku zamo tsintsiya ma daurinki daya. Sai abu na karshe, dole ku tsaya akan junan ku ina nufin masu taimaka ma juna, idan kun hada wannan to kun samu hadin kan junanku. Jikinsu yayi sanyi, Aunty Abida ta fashe da kuka, tace Baba wani abu ya faru? Ko baka da lafia ne? Tambayar da sauran ke son yi kenan, yace bakomai Abida, Nasiha ce da na saba yi muku yau da kullum, Aunty Nuratu tace amma ta yau ta sha bambam, Baba ba ka lafia, ko a kira Dr Munnir? Yayi murmushi yace idan mutuwa ma zanyi Dr Munnir ya isa ya hana? Suka girgiza kai, ba wanda ya san gawar fari, ni dai ku hada min kanku, ko da ace wata ran bana nan, a duk inda nake Zan kasance mai Alfahari da ku, ku bi manyan ku, Mudassir da Labaran, sai yan 3, na baku Girma, na baku shugabbancin wannan Gida, Ku kasance Adalai, ku cire son kai, ku kasance masu son junanku. Baba Hassan da ya gane inda zancenshi ya dosa, ya rarrafo ya kama kafarshi yana kuka, yace Baba, kar ka tafi, ban mu taba kukan rashin mahaifi ba, kaine mahaifin mu, kai ne gatan mu, kaine katangar mu, kar ka tafi baba, idan ka tafi ya zamuyi,? Wa zai ciro mu daga baraka idan mun fada, Tsoho yayi daria sosai, yace kai hassan, wai kai yaro ne? Ka manta kuna da yara masu girman Zayd da Zayyad? Ku zaku kula da kanku, ni na gama nawa, ku ya rage kuyi naku, Hankali na na kwance ne saboda nasan kune manyan gidan nan, ba zaku taba bari Zuriyata ta gaiyara ba, zaku tashi tsaye kamar ina raye. Abunda nake so daga gareku shine Adduarku, da neman gamawa lafia, Aunt Sadiya na kuka tace ai wlh ka ma gama da dunia lafia, don ni na fi sa ka a cikin Shariffai, tsoho ya katseta, yace Aa Halimatuwa, kar kice haka, ba wanda ya san gaibu, ni dai Adduarku nake bukata, kuma bansan yan kuke kuken nan, ba zan ji dadi ku dinga min asarar hawayenku ba, bana son kukan ku, Baba Abbakar, ya fashe da kuka yace baba ka yafe mana, yace kul Abubakar, ba ku taba bata min rai ba, amma duk da haka na yafe muku Allah ya muku Albarka, ku tashi ku tafi, suka tashi jiki ba kwari. Sukayi Gaba, ya kira baba hassan, a hankali yace mai Be Strong Hassan, u are d Man here, kuma banason zaman makoki kaji? baba hassan ya kasa cewa komai sai daga kai da yakeyi kamar kandagare, ya fita da sauri. Magana ta zagaye Gidan Gandu, duk iyaye sun kira yaransu da ke wajen gari sun sanar dasu, wurin 7am Aunty Abida ta sanar da Zaid, murmushi yayi yace tsoho na son cimma wani abu ne, tace bangane ba, wlh abunda yake bari is more like wasiyya, zaid Tsoho na fama da internal pain, but becoz he loves us dat much ya kasa sanar damu, Zaid m scared to loose him, i love him, gaban zaid ya fadi, yace Mom noone is loosing Anyone, gamu nan zuwa. Hankalinsa ya tashi, ya shiga tada Maysah a hankali yace tashi mu tafi tace ina? Maid, lafia? Yace tsoho ne, wai be lafia, wani tsalle tayi ta fada toilet, donyi wanka, Zaid ya kira Jawad, jawae a rude yake yace ai gashi nan sun dauki hanyar Maiduguri, tun dazu Samir ya kirashi ya gaya mai, Zaid yace nima ga mu nan tahowa. Be safe brother ka kwantar da hankalinka kayi driving kajih? _Bibilicious Biebee_ 47 mins · Public More Gidan6⃣3⃣ Gandu Gidan Gandu by Biebee Isa Da Tsoho akayi Sallar Azahar, mamaki kowa yakeyi, har sun fara tunanin ko dama nasihar ce ya ke musu dazun da asuba, gashi har anyi azahar dashi, nan suka fidda shakkun mutuwa, kawai dai nasiha yake musu, jikoki duk sun hallara, na nesa da na kusa, banda Zayd da Maysah, harta Zayyad da hanifa da ke lagos sun iso. Dama Islah da Mu’ammar ba su dade da dawowa Naija ba sbd Islah tagama Exams Wannan kenan. Tsoho kwance kan gado, yana kallon sama, jikokin nashi su 10 sukayi sallama, ya dan kallo su yana kokarin tashi, dama su yake jira, yace ga su gasu, duk suka bi suka zagaye shi, Ina Zaid Da Rumah? Jawad yace suna tafe don sun shigo maiduguri, sun kusa isowa gida, tsoho yace wani irin gudu Zaid keyi haka, Allah dai ya kiyaye, suka amsa da Amin, yace yauwa ku saurara kuji abunda zan fada muku, kunsan ance ba a son gawar fari ba ko? Toh bari na bar wasiyya incase na rigaku mutuwa, gabansu duka ya yanke ya fadi, yace, ina so d’a ko d’iyar Zayyad ya auri da ko diyar Mu’ammar, ina so d’a ko d’iyar Suraj ya auri da ko d’iyar Jawad, ina so d’a ko d’iyar Samir ya auri d’a ko d’iyar Zayd, wannan shine burina akan yaranku, idan anyi wannan hadin, sauran kuma na baya, na bar ma iyayenku, don bnsan iyakan zuriar da zaku haifa ba, iyayenku xasu zaba musu waenda suka dace dasu, kun gane wannan? Duk suka daga kai sama, yace yauwa, sai kuma magana ta biyu dangin turawa, bari muga idan akwai sauran turanci akaina, duk sukayi murmushi yace Afternoon tips, Love One Another, be there for one another, stand together side by side. Kunji? Suka daga kai, yace wato idan anyi mutuwa ba’a so ayi kuka, kuka kamar saukar garwashi ne a jikin mamaci, Addua kadai mamaci ke buqata, kun ga kamar ni nan idan dayanku ya mutu, kunsan me zanyi? Suka girgiza kai, yace zanyi murmushi ince Alhamdulilah, bazan yi kuka ba, ya kalli Islahulkhair ai ke ma bazakiyi kuka ba ko idan na mutu? Ta daga kai tace InshaAllah ba zanyi ba ya juya ya kalli fadila yayi murmushi sannan ya murguda baki yace ni bazanyi kuka idan kin mutu ba, kema ai ba zakiyi ba koh?tana kuka tana murguda baki tace bazanyi ba, yace hanifa fa? Itama kukan takeyi tace bazanyi ba, Bilkisu me gadon zinari fa? Tana kuka tana cewa eh tsoho bazan ma kuka ba, yayi murmushi ya kalli mazan da duk fuskokin su suka rikide sukayi ja, masu karyayen zuciya kamar Mu’ammar, Suraj, jawad da samir kuka sukeyi kamar mata, Zayyad kuwa fuskarsa ce tayi jaaa, Tsoho yace haba mazaje nah, be strong mana, m not dead already, just take care of ur wives, be there for them, value them, love nd cherish them, i will be there watching u all. I am proud of u all. Ina sonku duka ***** Ko parking be samu yayi da kyau ba, suka fito shi da Maysah, A sittin suka kwasa a guje, ba shi ba ba maysan ba, sukayi sashen tsoho, mutanen tsakar gida suka mimiqe don yanda suka ga zaid da maysah na relay sun zata tsoho ya mutu. rige rigen shiga cikin dakin sukeyi Lokacin da Maysah da Zayd suka hada ido da tsoho a tare suka saukar da Ajiyar zuciya, tsoho yayi murmushi yace sannunku da zuwa likita bokon turai da matarsa. Ruma matso nan kinji? ta matsa kusa dashi jiki a sanyaye, Zaid ma ya matso kusa dashi, Abunda Tsoho ya gaya ma su Suraj shi ya sake maimaita ma su Maysah, hankalinsu ya tashi, yace Ruma ai ba za ki min kuka ba koh ta toshe bakinta hannhn bibbiyu don wani kuka mai karfi ya zo mata, ta shiga daga kai tana bazan ma kuka ba tsoho, yace promise? Ta gyada kai tace eh tsoho, Ta ja da baya tana kuka. Lokacin dakin ya cika makil, Tsoho yace ku zo muyi musabaha, Assalamu Alaikum ya miqa musu hannu daya bayan daya suka zo suna bashi hannu suna amsa sallamar da ya ke musu, maza da matansu, manya da yaransu, kuka akeyi, duk yawan su sai da tsoho Yayi musabaha dasu, yace MashaAllah, kar ku manta, ku riqe zumuncin, Allah ya raya ku ya muku Albarka, Allah ya sa ku gama da dunia Lafia, Assalam Alaikum warah–matullah muryar tsoho ya sarke. Baba hassan ya shiga karanta mai kalmatush shahada, duk dakin aka amsa, ko wa ya shiga maimaita kalamatush shahada, Cikin ikon Allah tsoho ya amsa, ya maimaita kalmar shahada, yana kaiwa karshe malaika ya ida zare ransa, Allahu Akbar inji baba hassan, yace Allah ya masa cikawa, Maysah ta yi saurin kallonshi tace aa baba kalla fa, idonshi biyu, duba kagani murmushi yake mana, tsoho yi musu magana kaji, baba Mudassir ya matsa gurin gadon, ya shafe idon tsoho, ya rufe shi da zannin gado, Innalillahi wa ina ilaihir rajiun, kullun nafsin zaikatul maut, Luuuu, Maysah ta fadi kasa summamiyah, luu fadika ta fadi, bilkisu ta bita, hajia Babba ta zube itama, karan faduwan mutane kawai kakeji, haka suka dinga zubewa, wasu fargaba wasu tsoro. Allahu Akbar mutuwar tsoho tayi kyau, Uncle umar kadai ya yi karfin halin kiran dr munnir yace yazo da nurses gida ba lafia, Zaid tsaye gaban gawan tsoho, ko gezau beyi ba, fuskar nan tayi jaa, jijiyoyin kanshi suka mimiqe kamar zasu fito, tsigar jikinsa Suka tashi, be ma san wainar da ake toya ba, hajia Ama na kusa da zayd, ta tsura wa gawar ido, ta rungume hannuwanta saman kirjinta, ta shilla duniar tunani, Dr Munnir ya zo da emergency, hankalinshi ya tashi ainun ganin gawar tsoho, shima kukan yasa, nan nurses dinshi suka fara farfado da waenda suka suma, su jawad ds sauransu duk suna cikin masa suma, Maysah na farfadowa ta sake zubewa kasa, Hajia Babba ma ta farfado ta taso cikin zafin nama tayi gadon, Oh daman mutuwa zakayi shine ka barmin wasiyya dazun?ko banyi kuka yanzu ba Dole zanyi kukan rashinka nan gaba, amma nasan nima ina nan tafe, na kusa bin ka bazan iya rayuwa bakai ba, tayi saurin share hawayen idonta tace kuyi sauri a suturceshi akai shi makwancinsa na gaskia, Allah ya jikanka, ta ba kowa mamaki, Baba Hassan ya kalli Hajia Babba yace Mama ku za ku mishi wanka. Cikin Rabin Awa an gama yi ma tsoho ko mai, nan suka dinga shiga one by one suna mai addua, A lokacin yanzu suman Maysah 3, aka hanata shiga inda gawar take amma fir taqi tace sai ta shiga ta mai Addua, Uncle umar yace a barta, ta shiga ta dade ta na mai Addua, tana fitowa ta kara zubewa kasa. Mutuwar tsoho ya cika gari da ma kasar gabaki daya, yan unguwa suka cika gida, har shehun borno ya hallarta, Manyan mutanen kasa sun zo, kowa fadan halaiyar marigayin yakeyi, A Lallai sunyi rashin tsoho, mutum mai girma da karama, mutumi ne gatan talakawa, shine gineginen Masallatai da Islamiyoyi, kowa ya dauko matsalarshi kan tsoho suke saukewa don ya magance musu, duk fadin Girman Gandu haka aka cika gida Dam da mutane don sallahtar Gawan tsoho, aka gama sallah aka daukeshi aka kaishi gidan shi na gaskia, mutanen da suka suma a makabartar da yawa suke, sai dai kaji tim, kafin a ceto wannan wannan ya sake faduwa. Sun ga tashin hankali ba kadan ba. Mutane Suka fara watsewa, aka bar yaransa da jikokinshi kadai a maqabartan, suka dinga zuba mai Addua, da kyar aka raba su Zaid da kabarin tsoho. Suka koma gida. Hankalin a tashe, ko wannaensu na sonyi kuka, amma da sun tuna maganganun tsoho sai su shanyen kuka, amma hawaye basu daina xuba a idanuwansu ba, don wadannan hawayen ba za su iya tsaida su ba. Allah ya ji kan Musbahu Zailani, Allah ka sa Aljanna ce makomar shi, Allah ka ba zuriyarshi haqurin jure rashin shi Amin . _Bibilicious Biebee_ 46 mins · Public More

Share this


Author: verified_user

0 Comments: